Skip to main content

SHIMFIDAR AURENA - Hausa Novels

🔥 *SHIMFIDAR AURENA* 🔥

READ MORE BOOKS


 

WhatsApp Group


🌸*SHIMFIDAR AURENA*🌸



*Zahra Surbajo* ✍️


*Bismillahirrahmanir rahim*

*Wannan littafi na kudi ne ki siya 500 ki karanta,,in kinsan fitarmin dashi zakiyi to karma ki siya kibar kuÉ—inki.*

*daban yake da sauran se kin karanta zaki fahimci hakan*

*FREE PAGE DAGA 1-15*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 Aturo shaidar biya ta nan*


*1*



"Prince ya kamata kayi wani abu akan lamarinnan,yin shurunka ne fa ke Ƙara  haifar da tarin matsaloli acikin gidan nan,me martaba kanshi in yaji bazeji daÉ—i ba in baka É—auki mataki ba"cewar Sadeeq

Wanda aka kira da prince gyara zamanshi yayi sannan ya lumshe ido,gami da taɓe baki,alamun abun be dameshi ba.

Sadeeq bin shi yayi da kallo,baki buÉ—e,dama yasan baze yi magana ba dan inda sabo ya saba da halayensa.cikin girmamawa yaci gaba da faÉ—in.

"Bayyanar video na tsiraicinka ranka ya daÉ—e abune da masarautarnan bazata iya kare zubewar mutuncinka ba,ya kamata ka duba batunnan"sadeeq ya sake faÉ—i cikin damuwa.

Har yanzu idonsa a lumshe suke,bashi da niyyar buɗesu,hakanne yasa sadeeq ya fahimci bazeyi magana ba yanzu,dole tasa sadeeq miƙewa yay masa sallama sannan ya fice daga falon.

Ba tare da damuwar komai ba ya gyara zamansa ya ɗauko remote ya sauya tashar da yakeson kalla,be jima ba ya miƙe cikin takun isa da ƙasaita yabar falon,yana tafiya kamar wanda aka yiwa dole.

Ƙofar da zata sadashi da ɓangaren mahaifiyarsa ya nufa,fadawa da bayin gida se zubewa suke ƙasa suna masa kirari,har ya shige ƙofar.

Koda ya shiga bata falon ƙasan,dan haka taka stairs yayi zuwa sama inda yasan ze sameta,ilai kuwa yana shiga yaganta kishingiɗe,ana matsa mata ƙafa,yayin da jakadiya ke gefenta tana bata labarai masu daɗi.

Sallama yayi ya shiga,suna ganinshi jakadiya da ɗayar matar dake matsamata ƙafar suka zube suna miƙo gaisuwa gareshi,ganin mahaifiyarshi na gurinne yasa ya amsa a daƙile sannan ya zube agaban mahaifiyar tashi yace"barka da hutawa mami"ya faɗi cikin wani daddaɗan sauti.
Miƙewa zaune tayi fuskarta ɗauke da fara'a tace "Aliyu hydara na kaine da rana haka?"

Shuru yayi bece komaiba,sema samun guri da yayi ya zauna,ita ta haifi abunta dan haka tasan halin kayanta.dan haka dubanta takai gun jakadiyya tace"ku É—an bamu guri,zan gana da yarima"

Ba musu suka rusuna alamar girmamawa sannan suka fice daga falon.

Suna fita ya rarrafa ya isa gareta,ya kwantar da kanshi a cinyarta,yafara magana kamar ƙaramin yaro cike da shagwaɓa,"mami don Allah kisa baki Abbana ya barni in tafi Swizland ɗinnan,bada wasa nake ba na gaji da zama anan please mami"ya ƙarasa maganar cikin magiya yana jijjiga hannunta.

"Wai Hydar so nawa kakeso a faÉ—a maka ne,Abban ka yace bazaka koma ba,so yake ka fahimci shaanin mulki da kyau sabida kaine magajinsa,meyasa bazaka masa biyayya bane Hydar?"mami tayi maganar tana shafa gashin kanshi dake kwance lub kamar na larabawa.

Miƙewa zaune yayi ya tattaro dukkan natsuwarshi sannan yace"mami ke mahaifiyatace,nasan dole kinason farinciki na,kuma duk wani abu daze taɓa mutuncina bazaki so shi ba"

"wannan hakane Aliyu na"mami ta bashi amsa.

Ajiyar zuciya yayi sannan yaci gaba da faɗin"Mami wata ƙaddara ta faɗo min,ni ba mazinaci bane mami amma se ga wani video an turomin shi ni ɗin a tsirara tare da wata yarinya wacce ko saninta banyi ba,ana barazanar sakin videon a cikin masarautarnan"ya ƙarasa maganar cikin yanayin dake nuna ɓacin rai.

A zabure mami tasa hannunta akan bakinshi ta toshe masa baki wasu siraran hawaye na biyo idonta.

Rungumeta Aliyu yayi,ya saki wani kuka,wanda tunda abun ya faru be taɓa nunawa kowa ya dameshi ba,amma sosai abun ya ɗaga hankalinshi matuƙa,gaba ɗaya kanshi a kulle yake.se yanzu daya iso gaban mahaifiyarshi ne yasamu kukan yazo masa.

Hannunshi taja suka bar falon suka koma ɗakinta,kan gado ta zaunar dashi sannan ta kulle ƙofar,ta zuge glasan window,ruwa ta ɗebo masa a dispenser me sanyi ta bashi yasha,ya ɗan numfasa sannan tace cikin rauni.

"Tunda mahaifinka ya bayyana ka a matsayin mejiran gado Hydar nasan ƙalubalen rayuwane zasui ta tunkaroka,wanda sede ƙarfin addua ne kawai ze warware duk wata matsala,na yarda da tarbiyyar da nai maka Aliyu,ka ɗauki komai muƙaddarine daga Allah kuma ze wuce"ta faɗi tana shafa kanshi.

"Mami inaso ne na binciko koma waye yay min hakan,shine yasa nakeson zuwa can ɗin dan abun zefi sirri"ya faɗi yana ƙoƙarin kauda damuwarshi,dan yasan inde yashiga damuwa mahaifiyarshi na shiga wacce tafi tashi,kasancewar shi kaɗai Allah ya bata.

"kabar komai a hannun Allah zeyi magani,kabar batun tafiyar tukuna muga me ze faru"mami ta faɗi cikin ƙarfafa masa guiwa.

Dole ya bar batun tafiyar,ya ɗan zauna agunta ta gama yimasa nasiha da adduoi,sannan yay mata sallama ya tafi,koda ya baro gurinta babu me cewa shine yay kuka yanzu sabida ya dawo yarima hydar ɗinsa me cikar isa da ƙasaita.


Muje zuwa


Surbajo for life.
1/12/22, 20:24 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*

*DUK WACCE TABIYA BAN SATA BA PLS TAIMIN MGN NA RASA NUMBERS ÆŠIN KUNE*


*na kuÉ—ine ki siya ki biya ki karanta,kar ki bari aÉ—auko abaki ki karanta kyauta,na taka muhimmiyar rawa gurin kawo muku wannan littafin,daban yake da sauran,karki bari abaki labari,akwai soyayya,abun dariya,ban haushi,tausayi,da abubuwan ban mamaki,magunguna,da tarin adduoi ma banbanta,domin kariya daga dukkan sharri,salon iya ba shimfiÉ—a hakkinta,duk acikin wannan littafi akan farashi 500 kacal,baki da danasani,asiyansa*

*ga wanda besan marubuciyar ba,to marubuciyar littafin SURBAJO,UMMU AYMANA,KANO TO JIDDA,DA SAURANSU CE,kowa ko yaji gangami ay yasan da labari😄*

*Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*Aturo shaidar biya tanan 07044600044,  bana adding agroup na faÉ—i anÆ™i ji to yanzu inayi ki turo É—ari biyar ta adding É—in zan saki,in novel dinama kikeso tsoho ki turo dari biyar É—in😊🤝*

*FREE PAGE 1-15*


*2*



Da mahaukacin gudu ta faÉ—o gidan,da wanke wanke taci karo da ike idonta a rufe yake sam bata lura ba seda ta faÉ—a cikin kayan,jikake kwacham,ko tsayawa batayi ba ta sake fallawa da gudu cikin É—akin,

Kwance take kan tabarma tana sauraron shiri agidan radio taji,an taka mata ciki an wuce da gudu,a firgice ta miƙe zaune,dan tasan ko aykin waye,ilai kuwa itan ce,dan ta hangeta lokacin da take ƙoƙarin shigewa ƙarƙashin gadonta na ƙarfe.

Da sauri ta miƙe jin hayaniya a tsakar gidan ta fito,yara ne maza sun kai su bakwai a tsaye suna ta haki,kowa rai aɓace.

Gyara tsayuwar É—aurin É—ankwalinta tayi sannan tace"to me kuma ya faru naganku,tsaye anan?"inna ta tambaya.

ÆŠaya daga cikin yaranne yabata amsa da cewa"Inna Deeyanah ce muna ball tazo ta É—auke ta fasa mana,shine mu kuma muka biyo ta ta biyamu".

Ɓata rai inna tayi dan aduniya in akwai abinda inna ta tsana to shine ace ga laifin Deeyanah."Deeyanar ce zata iya wani fasa muku ball sabida tsabar rashin tsoron Allah kunbi kun addabi yarinya bata ci muku ba bata sha muku ba to wallahi kuji tsoron Allah Deeyanah marainiyace in kuka cuceta se kun shiga wuta" ta faɗi cike da masifa.

"Inna ƙarya suke min,ni ko ball ɗin ma ban gani ba,ina cikin tafiyata suka biyoni da gudu"cewar Deeyanah daga can ƙasan gadon Inna.

"bari ɓata bakinki,shalele,sharri irin na mutanen garin nan wanne ne ban sani ba,kuma wallahi zasuyi su bari"Cewar inna.
"wallahi inna ba sharri muke mata ba,ita ta fasa kuma fasasshiyar tana hannunta,aduba mana"cewar wani yaron kamar zeyi kuka.

"dama ay kai jabiru da ganinka anga munafuki,harda in duba to ubanka zan duba,kunsan Allah in baku fice daga gidannan ba na lahira seya fiku jin daɗi."inna ta faɗi tana ƙoƙarin ɗauko ma doki ayko da gudu yaran suka fice daga gidan.

ÆŠakin dake kusa da nata ne aka buÉ—e aka fito,mace ce dattijuwa kamar innar,"kinga yaya,wallahi kibi rayuwa a hankali,wannan abun da kikeyi ba abinda ze haifar se lalacewar tarbiyyar Deeyanah,kuma in ta lalace ke kanki bazaki so ta ba"bata Æ™arasa me takeson  faÉ—i ba, Inna ta katseta cikin hargagi da masifa.

"Aniyarki ta biki Uwani,wallahi bakinki yasari ɗanyen kashi,wato fatan ma da kikewa gudaliyar jikar tawa ma kenan ko,ay dama najima da sanin maƙiyan Deeyanah harda na gida,to duk zakuyi ku bari,Deeyanah ta tauraruwa ce"cewar inna kamar zata daki uwanin.

Deeyanah ce ta fito hannunta É—auke da ball da ta fasawa yaran da suka biyota.
Kallonta inna tayi cike da mamaki tace"gudaliya,a ina kuma kika samo fasasshiyar ball É—in?"ta faÉ—i tana jawota jikinta.


Cikin taɓara da shagwaɓa tace"a ƙasan gadonki mana"

Cikin borin kunya inna tace"au eh anyi haka,jiya na samota nima"tayi maganar tana satar kallon gefen da uwani take.

Uwani ko salati ta shiga yi tana tafa hannaye tace"yaya kiji tsoron Allah ball ɗin da aka kawo ƙarar ta akan tace fa yanzu,amma sabida tsabar ɗaurin gindi data samu shine kikace wai ke kika samo jiya"

"to na faÉ—i É—in in da abinda zakiyi kiyi,muje ciki gudaliya ta"inna tafaÉ—i tana jan hannun Deeyanah suka shige cikin É—akinta.


Uwani ko tsananin mamakine yasa takasa cewa komai bare tai yunƙurin,barin gurin.itade tasan wannan ba gata bane ake mata.

Muje zuwa.



Surbajo for life.
1/12/22, 20:25 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine ki siya ki biya ki karanta,kar ki bari aÉ—auko abaki ki karanta kyauta,na taka muhimmiyar rawa gurin kawo muku wannan littafin,daban yake da sauran,karki bari abaki labari,akwai soyayya,abun dariya,ban haushi,tausayi,da abubuwan ban mamaki,magunguna,da tarin adduoi ma banbanta,domin kariya daga dukkan sharri,salon iya ba shimfiÉ—a hakkinta,duk acikin wannan littafi akan farashi 500 kacal,baki da danasani,asiyansa*

*ga wanda besan marubuciyar ba,to marubuciyar littafin SURBAJO,UMMU AYMANA,KANO TO JIDDA,DA SAURANSU CE,kowa ko yaji gangami ay yasan da labari😄*

*Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*Aturo shaidar biya tanan 07044600044,  bana adding agroup na faÉ—i anÆ™i ji to yanzu inayi ki turo É—ari biyar ta adding É—in zan saki,in novel dinama kikeso tsoho ki turo dari biyar É—in😊🤝*


*FREE PAGE*


*3*


 Yau kasuwa,dan haka tun safe inna ke tuyar wainar rogon da Deeyanah zata kai mata tallah kasuwar.

Farin bokiti aka cika mata da ita,sannan tayo wanka,ta sauya kaya,taci adonta,tazo inda innar ke suyar.

"Inna gaskiya yau in na siyar miki É—ari biyu zaki bani,dan inaso in biya jimmalo bashinta na kafi zabo da nasha mata"Deeyanah ta faÉ—i a tsanake kamar ba ita ba.

"ba komai gudaliya zan baki kede kidawo da wuri kawai"cewar inna tana murza mata gammo.

Tana gama naÉ—a mata gammon ta É—ora mata bokitin,tai mata sallama ta fice inna ta bita da adduar samun kasuwa.

Deeyanah na fitowa ta fara ciniki,ana siya itama tana siyan abun da yay mata daÉ—i ba abinda yay mata zafi.

Yaran matane sa'anninta suka tsaida ita,tsayawa tayi tana dubansu cikin alamun rashin gaskiya,"yauwa yau wa muka kama?"É—aya daga cikin yaran tace,

Shuru Deeyanah tayi dan bata da mafita yau a hannunsu,

"ko ki biyani kuɗin kafi zabona ko muyi miki na jaki yanzu nan"inji jimmalo dake ƙoƙarin cakumo Deeyanah.

Cinikin hannunta ta miƙa mata,ayki jimmalo ta amshe suka duddungure mata kai suka wuce,suna faɗin"shegiya da ido kamar mayya".

Wani lungu Deeyanah ta shiga  da bokitin tallan,tai zamanta,bokitin ta buÉ—e taci taci ta Æ™oshi sannan ta rufe,tana saÆ™a abunda zata yiwa su jimmalo wanda bazasu taÉ“a mancewa da ita ba.

A taƙaice de Deeyanah seda ta cinye wainar rogon tass sannan ta kamo hanyar gida,bayan tayi birgima acikin jar ƙasa tai futufutu,ta fasa bokitin.

Kuka take kamar ranta ze fita,haka ta shigo gida tana É—ingishi ga hijabinta duk a yage.
Inna ta tada sallahr laasar kenan tajiyo kukanta,ko sallamewa batayiba ta fito da gudu,haka itama uwani da hanzarinta ta fito dan ganin meke faruwa.

Inna na hangota tace"Nashiga uku na ni Fatima,na lalace,gudaliyata meyasameki haka"ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta,ta ƙarasa ta kamota,ayko sharab ta faɗa jikin innar tana sakin wani marayan kuka.

Hankalin Inna in yayi dubu ya tashi,dan haka tun kan taji abinda ya sametan itama take kuka,dan tasan ba ƙaramin iftila'i bane kukan Deeyanah.

Seda suka ci kukansu ma'ishi sannan Deeyanah tace cikin kukan"naje kasuwa na gama siyar da wainata tass har wani mutumi yace inyi sauri inzo gida in ƙaro ze siya ta ɗari uku,na taho akan hanya,shine su jimmalo da Hari ƴar gidan sabo kafinta,suka kamani a hanya suka min dukan tsiya suka kwace kuɗin suka yagamin kaya sannan suka fasa bakitin,jimmalo harda cewa nida kakata mayu ne"ta ƙarasa maganar tana me sake rushewa da kuka.

Kamar guguwa haka Inna ta miƙe ta kamo hannun Deeyanahr tana faɗin"duk wanda besan balai da masifa ba arayuwarsa to Deeyanahr Inna ce be taɓo ba,yau se naga uban daya tsaya musu a garinnan,zasu san ko waye ubanki a ƙasar nan,ni zaa yiwa iya shege,taso muje in gwada musu matsayinki"tayi hanyar ƙofar gidan tana surfa zagi.

Da sauri uwani ta dakatar da ita,tace"don Allah yaya kiyi haƙuri kibi komai a sannu,wallahi ta iya yiwuwa ƙaryar Deeyanah ce,se kinje kuma azo aji kunya"

"munafuka me baƙar aniya,har Deeyanahr ce take ƙarya,to wallahi ko ƙarya takeyi yau se sun san matsayinta,dama ay ke ba ƙaunarta kike yiba ba abinda bazaki faɗi ba"tana kaiwa nan ta fincike tayi wucewarta riƙe da hannun gudaliyar tata.

Suna fita kai tsaye shagon Isa me saida waya suka nufa.yana ganinsu ya miƙe da hanzari,yace"subuhanallahi,Inna me yasamu Deeyanah naganta a haka?ko mashin ne ya buge ta?"yayi maganar yana ƙarewa Deeyanahr kallo.

"wanne mashin Isa,jimmalo Æ´ar gidan me gari,da yarinyarnan hari ta gurin sabo kafinta,sune suka haÉ—u suka mata wannan dukan suka kwace kuÉ—in tallan ta,sannan sukace nida ita duk mayune,Isa ka duba fa kagani,wallahi bazan yarda ba"inna ta faÉ—i cikin tsananin masifa kamar isan ne ya mata laifin.

"to inna ande bincika ko an tabbatar da afkuwar lamarin?"isa ya tambaya a É—an tsorace.

"binciken uban me zan tsaya yi bayan abinda idona ya gani kuma kunne na yaji,kai ni banson wannan maganar dan ba ita ta kawoni ba,maza ka kiramin,Habubakar a waya yanzunnan kabani shi"ta faÉ—i cikin faÉ—a.

Ba musu Isa ya danna lambar mahaifin Deeyanah,bugu É—aya ana biyun ya É—aga,cikin girmamawa isa yaÉ—an rusuna ya gaisheshi sannan  yace"ranka ya daÉ—e,dama innace zatayi magana dakai"

Inspector general of police Abubakar Adamu Kaita,shine Mahaifi ga Deeyanahr Inna.

Yana tsaka da meeting da kwamishinonin sa ne wayar isa ta shigo,yasan kiran na Mahaifiyarsa ne,dole ya tsaida taron ya fito don amsa kiran,dan ita kaÉ—ai yake waya da ita a wayar shiyasa ko yaransa be ba wayar koda yaushe tana tare dashi.

Miƙawa Inna wayar isa yayi ya koma gefe.

"Habubakar ina son ganinka ne yau yau É—innan base gobe ba"cewar inna batare data amsa gaisuwar da yake mata ba.

Dafe kanshi IG yayi da yay mugun sara masa,ga shugaban ƙasa yabashi wani assigment,ga shi Inna tace yazo yau ba gobe ba,cikin biyayya yace"inna zuwan nawa nada muhimmancine a yau,kece ba lafiya ko takwarar taki?"

"Ban sani ba nade ce kazo,in kuma bakazo yau ba wlh seka haÉ—u da fushina"tana kaiwa nan ta cillawa isa wayarshi ta ja hannunta suka koma gida.

Isa be ce komaiba ya kwashe wayar a ƙasa ya koma bakin kasuwancinshi.

Ɗakin taron IG ya shigo,cikin yanayin damuwa yace "kuyi haƙuri wani uzurin gaggawa ya sameni yanzu,sede ku kasance cikin shiri,ƙarfe goma na daren yau zamu sake zama,zan yi ƙoƙarin dawowa akan lokaci".



Fatan alkhairi sukai masa sannan ya fice masu tsaron lafiyarsa suka mara masa baya,kai tsaye airport suka kaishi,kamin ya ƙaraso an shirya pjet ɗin daze kaishi,be jima sosai ba suka ɗaga zuwa katsina.


Tafiya ce ta sauri,shiyasa yana sauka a katsina  yace sukaishi  kaita a helicopter kawai,ba musu akayi kamar yadda ya buÆ™ata.



Muje zuwa.


Surbajo for life.
1/13/22, 09:29 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine ki siya ki biya ki karanta,kar ki bari aÉ—auko abaki ki karanta kyauta,na taka muhimmiyar rawa gurin kawo muku wannan littafin,daban yake da sauran,karki bari abaki labari,akwai soyayya,abun dariya,ban haushi,tausayi,da abubuwan ban mamaki,magunguna,da tarin adduoi ma banbanta,domin kariya daga dukkan sharri,salon iya ba shimfiÉ—a hakkinta,duk acikin wannan littafi akan farashi 500 kacal,baki da danasani,asiyansa*

*ga wanda besan marubuciyar ba,to marubuciyar littafin SURBAJO,UMMU AYMANA,KANO TO JIDDA,DA SAURANSU CE,kowa ko yaji gangami ay yasan da labari😄*

*Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*Aturo shaidar biya tanan 07044600044,  bana adding agroup na faÉ—i anÆ™i ji to yanzu inayi ki turo É—ari biyar ta adding É—in zan saki,in novel dinama kikeso tsoho ki turo dari biyar É—in😊🤝*


*FREE PAGE*


*3*


 Yau kasuwa,dan haka tun safe inna ke tuyar wainar rogon da Deeyanah zata kai mata tallah kasuwar.

Farin bokiti aka cika mata da ita,sannan tayo wanka,ta sauya kaya,taci adonta,tazo inda innar ke suyar.

"Inna gaskiya yau in na siyar miki É—ari biyu zaki bani,dan inaso in biya jimmalo bashinta na kafi zabo da nasha mata"Deeyanah ta faÉ—i a tsanake kamar ba ita ba.

"ba komai gudaliya zan baki kede kidawo da wuri kawai"cewar inna tana murza mata gammo.

Tana gama naÉ—a mata gammon ta É—ora mata bokitin,tai mata sallama ta fice inna ta bita da adduar samun kasuwa.

Deeyanah na fitowa ta fara ciniki,ana siya itama tana siyan abun da yay mata daÉ—i ba abinda yay mata zafi.

Yaran matane sa'anninta suka tsaida ita,tsayawa tayi tana dubansu cikin alamun rashin gaskiya,"yauwa yau wa muka kama?"É—aya daga cikin yaran tace,

Shuru Deeyanah tayi dan bata da mafita yau a hannunsu,

"ko ki biyani kuɗin kafi zabona ko muyi miki na jaki yanzu nan"inji jimmalo dake ƙoƙarin cakumo Deeyanah.

Cinikin hannunta ta miƙa mata,ayki jimmalo ta amshe suka duddungure mata kai suka wuce,suna faɗin"shegiya da ido kamar mayya".

Wani lungu Deeyanah ta shiga  da bokitin tallan,tai zamanta,bokitin ta buÉ—e taci taci ta Æ™oshi sannan ta rufe,tana saÆ™a abunda zata yiwa su jimmalo wanda bazasu taÉ“a mancewa da ita ba.

A taƙaice de Deeyanah seda ta cinye wainar rogon tass sannan ta kamo hanyar gida,bayan tayi birgima acikin jar ƙasa tai futufutu,ta fasa bokitin.

Kuka take kamar ranta ze fita,haka ta shigo gida tana É—ingishi ga hijabinta duk a yage.
Inna ta tada sallahr laasar kenan tajiyo kukanta,ko sallamewa batayiba ta fito da gudu,haka itama uwani da hanzarinta ta fito dan ganin meke faruwa.

Inna na hangota tace"Nashiga uku na ni Fatima,na lalace,gudaliyata meyasameki haka"ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta,ta ƙarasa ta kamota,ayko sharab ta faɗa jikin innar tana sakin wani marayan kuka.

Hankalin Inna in yayi dubu ya tashi,dan haka tun kan taji abinda ya sametan itama take kuka,dan tasan ba ƙaramin iftila'i bane kukan Deeyanah.

Seda suka ci kukansu ma'ishi sannan Deeyanah tace cikin kukan"naje kasuwa na gama siyar da wainata tass har wani mutumi yace inyi sauri inzo gida in ƙaro ze siya ta ɗari uku,na taho akan hanya,shine su jimmalo da Hari ƴar gidan sabo kafinta,suka kamani a hanya suka min dukan tsiya suka kwace kuɗin suka yagamin kaya sannan suka fasa bakitin,jimmalo harda cewa nida kakata mayu ne"ta ƙarasa maganar tana me sake rushewa da kuka.

Kamar guguwa haka Inna ta miƙe ta kamo hannun Deeyanahr tana faɗin"duk wanda besan balai da masifa ba arayuwarsa to Deeyanahr Inna ce be taɓo ba,yau se naga uban daya tsaya musu a garinnan,zasu san ko waye ubanki a ƙasar nan,ni zaa yiwa iya shege,taso muje in gwada musu matsayinki"tayi hanyar ƙofar gidan tana surfa zagi.

Da sauri uwani ta dakatar da ita,tace"don Allah yaya kiyi haƙuri kibi komai a sannu,wallahi ta iya yiwuwa ƙaryar Deeyanah ce,se kinje kuma azo aji kunya"

"munafuka me baƙar aniya,har Deeyanahr ce take ƙarya,to wallahi ko ƙarya takeyi yau se sun san matsayinta,dama ay ke ba ƙaunarta kike yiba ba abinda bazaki faɗi ba"tana kaiwa nan ta fincike tayi wucewarta riƙe da hannun gudaliyar tata.

Suna fita kai tsaye shagon Isa me saida waya suka nufa.yana ganinsu ya miƙe da hanzari,yace"subuhanallahi,Inna me yasamu Deeyanah naganta a haka?ko mashin ne ya buge ta?"yayi maganar yana ƙarewa Deeyanahr kallo.

"wanne mashin Isa,jimmalo Æ´ar gidan me gari,da yarinyarnan hari ta gurin sabo kafinta,sune suka haÉ—u suka mata wannan dukan suka kwace kuÉ—in tallan ta,sannan sukace nida ita duk mayune,Isa ka duba fa kagani,wallahi bazan yarda ba"inna ta faÉ—i cikin tsananin masifa kamar isan ne ya mata laifin.

"to inna ande bincika ko an tabbatar da afkuwar lamarin?"isa ya tambaya a É—an tsorace.

"binciken uban me zan tsaya yi bayan abinda idona ya gani kuma kunne na yaji,kai ni banson wannan maganar dan ba ita ta kawoni ba,maza ka kiramin,Habubakar a waya yanzunnan kabani shi"ta faÉ—i cikin faÉ—a.

Ba musu Isa ya danna lambar mahaifin Deeyanah,bugu É—aya ana biyun ya É—aga,cikin girmamawa isa yaÉ—an rusuna ya gaisheshi sannan  yace"ranka ya daÉ—e,dama innace zatayi magana dakai"

Inspector general of police Abubakar Adamu Kaita,shine Mahaifi ga Deeyanahr Inna.

Yana tsaka da meeting da kwamishinonin sa ne wayar isa ta shigo,yasan kiran na Mahaifiyarsa ne,dole ya tsaida taron ya fito don amsa kiran,dan ita kaÉ—ai yake waya da ita a wayar shiyasa ko yaransa be ba wayar koda yaushe tana tare dashi.

Miƙawa Inna wayar isa yayi ya koma gefe.

"Habubakar ina son ganinka ne yau yau É—innan base gobe ba"cewar inna batare data amsa gaisuwar da yake mata ba.

Dafe kanshi IG yayi da yay mugun sara masa,ga shugaban ƙasa yabashi wani assigment,ga shi Inna tace yazo yau ba gobe ba,cikin biyayya yace"inna zuwan nawa nada muhimmancine a yau,kece ba lafiya ko takwarar taki?"

"Ban sani ba nade ce kazo,in kuma bakazo yau ba wlh seka haÉ—u da fushina"tana kaiwa nan ta cillawa isa wayarshi ta ja hannunta suka koma gida.

Isa be ce komaiba ya kwashe wayar a ƙasa ya koma bakin kasuwancinshi.

Ɗakin taron IG ya shigo,cikin yanayin damuwa yace "kuyi haƙuri wani uzurin gaggawa ya sameni yanzu,sede ku kasance cikin shiri,ƙarfe goma na daren yau zamu sake zama,zan yi ƙoƙarin dawowa akan lokaci".



Fatan alkhairi sukai masa sannan ya fice masu tsaron lafiyarsa suka mara masa baya,kai tsaye airport suka kaishi,kamin ya ƙaraso an shirya pjet ɗin daze kaishi,be jima sosai ba suka ɗaga zuwa katsina.


Tafiya ce ta sauri,shiyasa yana sauka a katsina  yace sukaishi  kaita a helicopter kawai,ba musu akayi kamar yadda ya buÆ™ata.



Muje zuwa.


Surbajo for life.
1/13/22, 09:29 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*na kuɗine 500 kacal kibiya kisha karatu,update biyu arana insha Allahu,ze ƙayatar daku masu karatu*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*a turo shaidar biya ta nan 07044600044 whatsapp*


*4*


Filin ball na garin ya sauka,kasancewar ba nisa zuwa gidan innar daga gun a ƙafarsa ya tako,masu tsaron lafiyarsa na take masa baya.
Yayin da mutane suka taru suna kallon shi,duk inda ya wuce se ya ɗaga musu hannu gamida sallama,har ya iso gidan na mahaifiyarsa,wanda har kwanan gobe yana baƙin cikin zamanta acikinsa.

A tsakar gida ya samesu su duka har da Inna uwani,cikin ladabi ya tsuguna agaban inna yace "inna barka da yammaci mun sameku lafiya?"

"Da baka same mu lafiya ba zaka ganmu ne"inna ta bashi amsa kamar zata dakeshi.

Shuru yayi ya duƙar da kanshi ƙasa,a hankali ya furta"kiyi haƙuri inna"

"ka riƙe haƙurinka,ba shi na kiraka ka ban ba,Deeyanah tace wasu yara agarinnan suka kama suka daka,taƙamarsu bata da galihu har da cewa ni da ita mayune,to yanzi base anjima ba inaso kasa ƴan sanda su wulaƙanta min su a gaban Deeyanah dan ranta yayi fari"ta faɗi tana huci kamar kububuwa.

Ɗago kai yayi da sauri ya dubi mahaifiyar tashi sakamakon jin maƙasudin kiran nasa tun daga Abuja zuwa kaita.
Dubansa ya kai gun Deeyanah,dake rakuɓe a gefen inna tana ware ido alamun rashin gaskiya.take ya fahimci batun akwai ƙarya acikinsa.

"inna kin tsaurara bincike sosai kuwa kar azo ayi abunda zaa ji kunya,tunda de kinfa Deeyanah ba kunya ce da ita ba,kar aje ko laifin tane"IG  ya faÉ—i cikin girmamawa.

"binciken uban me zanyi habubakar,wato ƙiyayyar da kakewa uwar Deeyanah kakeson maida ta kan ɗiyarta marainiya,to wallahi kayi kaɗan kayi tsururu, kuma ay ba shawarar ka na nema ba bare kace zaka tsaramin yadda zaayi,umarni na baka ka aykatashi yanzu"

Miƙewa yayi jiki asanyaye yace "Deeyanah zo muje kuje da jamian tsaro akamo yaran da kukai faɗan"ba musu ta bishi suka fice agidan.

Cikin mintunan da basufi goma ba jimmalo da hari suka bayyanah agaban Deeyanah da inna,

Binciken abinda ya faru yayi ,Deeyanah tayi wiƙiwiƙi.
  Tsananin takaicine yasa ya kasa magana,dan haka miÆ™ewa yayi ya fice daga gidan ko sallama beyiwa Innarba.


Muje zuwa



*Assalama alaikum*

*Ina mata ma'abota son gyara nazo muku d hadaddan maganin Gyaran breast sadidan*

*Y'r uwa maza garzayo maganinmu* *ingantaccene nono ko yakai silifas kwanciya insha Allah kikai amfanid maganinmu zakiga aikinsa mace sai d gyara nono shine martabar* *mace*

*Maganinmu yana ciko d breast su tashi suyi bul bul a 1week maganinmu Bashi d side effect*

*Maganinmu masu yaye suna amfani dashi y'anmata kowa zai iya amfani dashi mata adaure adinga gyara ki kankaro mutuncinci*

*WhatsApp 08063114606 Call08120337219*
*Location: Kano*

Surbajo for life.
1/13/22, 09:29 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*Shawara karki soma karantawa in baki biya ba gudun ya ɗauko daɗi ba ƙarashe😄ki siya abunki kai waye,akan kuɗi 500 kacal,babu danasani awannan littafi,kisiya muyi tafiyar nan dake,munayin ki over surbajo,to nide banga alama ba😄tunda kinƙi siyan littafina kina jiran na kyauta*

*Zahra  Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biya tanan 07044600044*


*5*



Takaici da baƙin ciki ne yasa IG wucewa batare da yayiwa inna sallama ba,ace akan shirmen banza ataso shi tun daga Abuja zuwa kaita dan kawai yaji ƙarya,kai gaskiya inna bata masa adalci.

A nata ɓangaren inna borin kunya ta shiga yi tana faɗin"da basu dungure mata kan ba ay da bazatace su ɗin bane,"

Uwani dake gefe tana kallon ikon Allah ajiyar zuciya tayi tace "kowa ya biye zuciya zeyi dana sani,Allah ya kyauta"tana kaiwa nan ta miƙƙe ta shige ɗakinta.

Inna maimakon tayiwa Deeyanah faÉ—a,rungumota tayi jikinta,tana shafa kanta tace"barsu gudaliyata duk zasuyi su bari,ke É—in dashen Allah ce"

********

A can Abuja ko IG daya koma É—age zaman dayace zeyi yayi zuwa kwana uku masu zuwa,dan gaba É—aya baya jin daÉ—in jikinshi.

Zaune yake a falon shi yana duba jaridun da aka kawo mishi kasancewar yau saturday yana gida.

Hajiya maryam ce ta shigo falon cikin wani leshi daya gaji da haÉ—uwa,tayi kwalliyarta  data Æ™ara fito da kyanta.

Gefen mijin nata taje ta zauna ta langaɓar da kai gefe,dake nuna tana cikin damuwa.

ÆŠago kai IG  yayi ya dubeta,cike da kulawa ya ajiye jaridar hannunshi ya kamo hannunta dayasha jan lalle yace "ya akayi ne gimbiyata?,menene matsalarki?"

Kwantar da kai tayi kan kafaɗarshi tace cikin muryar shagwaɓa"Abban Deeyanah,yanzu fisabilillahi haka zaka zuba ido kabar Deeyanah a hannun Inna ba makaranta,ba ilimin addini bare na zamani,sede tallah da yawon banza tana ɗauko magana tarbiyarta na daɗa lalacewa?"

Runtse ido IG yayi dan matar tashi ta soso inda ke masa ƙaiƙayi,kullum da wannan baƙin cikin yake kwana yake tashi,cikin damuwa yace.

"a har kullum maryamu ban taɓa danasanin zama dake ba,kina sona kina son duk wani abu nawa,sede mahaifiyata ita bata sonki da duk wani abu daya shafeki,tunda Aisha ta mutu gun haihuwa,inna ta alaƙanta hakan dake,ko kaɗan bata ƙaunar ta bamu Deeyanah,na rasa yazanyi in amshi yarinyar nan in inganta rayuwarta,gaba ɗaya yarinyar yanzu in kika ganta wlh irin yaran nan ne marasa kunya ga ƙarya da haɗa sharri,kuma ita inna bata ganin hakan a matsayin laifi,ita har kullum son Deeyanar ne baa yi shiyasa ake mata hakan".

"Duk wannan Alhaji ni be dameniba,kawai tsorona ranar lahira Allah ze tuhumeka kan tarbiyar Deeyanah,yakamata de kayi wani abu akai"

Shuru ce ta biyo baya,kowa na saƙa da warwara azuciyarshi domin neman mafita.

Yinin Ranar IG yayi shi gun tunanin yadda zebi inna ta bashi Æ´arshi cikin ruwan sanyi batare da sun samu matsala ba.


Bayan kwana biyu ya yanke shawarar zuwa kaita ya tuntuɓi inna akan maganar.

Da azahar ya isa garin,cikin rakiyar jami'an tsaro ko ina ya kaure da jiniya.

Yau ta gama suyar wainar rogonta kenan ya shigo gidan,dan haka arziƙin gurin zama ma be samuba se uwani ce ta shimfiɗa masa tabarma ya zauna.

"Deeyanah kiyi sauri kizo ki wuce rana tayi,kisamu ki shishshigar da ita kamin la'asar"cewar inna tana naÉ—a mata gammo.

Da saurinta ta fito,taci adonta tana gyara mayafinta,tace "inna yau in na siyar zan siyo rinbom acikin kuÉ—in"cewar Deeyanah wacce ko kallo mahaifin nata be isheta ba,sabida inna tace mata shi da matarshi ne suka kashe mata mahaifiyarta,Allah ne ma ya tsare da har da ita zasu haÉ—a.

ÆŠora mata wainar tayi,tabita har soro tana mata fatan samun kasuwa,sannan ta dawo cikin gidan tayi kamar batasan dashi a gurin ba.

Wasu hawayene masu zafi suka gangaro daga idon IG ganin shi da yaba Milliyan dubu baya,gashi Æ´arshi ta É—auki tallan dabe wuce na dubu É—aya ba zataje tayi gogayya da maza.share hawayen  yayi sannan ya Æ™arasa kusa da innar.

Tsugunawa yayi yace "inna barka da rana mun sameku lafiya?"

Seda tagama shan ƙamshi sannan tace"lafiya"

Shuru yayi na ɗan lokaci sannan yace"inna dama nazo ne neman alfarma agunki,kiban Deeyanah mutafi Abuja asata a makaranta,zamanta a haka beda amfani in kikayi laakari da cewa...."tass inna ta ɗaukeshi da mari,wanda yasashi yin shuru badan ya shirya yin hakan ba,lalle inna kin kai ƙwaruwa the whole IG guda.

Rintse idonshi yayi,ya dafe gurin,cikin tsantsan mamakin mahaifiyar tashi,da ta maida marin fuskarshi kamar abun wasa.

"a sata a makaranta ko kuma ku ida nufinku akanta nason ganin bayanta,to bazan baka ba,kai daga yau kakuma zuwamin da magana makamanciyar wannan wallahi seka gane kuranka,ɓacemin da gani,sullutu bawan mace".cewar inna bakinta har kumfa yakeyi.


Bece komai ba ya miƙe ya fice dag Gidan jamian tsaronshi dake waje suna jiransa suka mara masa baya.

Suna cikin tafiya,ya hangi Deeyanar gurin wasu leburori ta ajiye tallan tana ta rawa atsakiyarsu suna mata tafi,wani har jan hijab É—inta yake.

Runtse ido IG yayi yana karanto duk adduar data zo bakinshi, umarni yabada a É—auko masa ita.

Ba musu jami'i É—aya ya fice a motar ya isa inda take bece komai ba ya sunkutota,tana ihu yasa ta a motar kusa da mahaifinta,direba yaja suka bar garin da hanzari.


Muje zuwa



Surbajo for life
1/13/22, 09:30 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuɗine 500 kacal,ki biya ayi tafiyar dake,akwai tarin ilimi acikinsa,da nishaɗantarwa uwa uba soyayya me tsayawa a zuciyar me karatu,ki turo naki mu jera dake😄*

*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 Aturo shaidar biyan tanan,whatsapp*

*ta acct kawai ake biyan kuÉ—in littafin,in baki da acct akwai pos so in son siya kike se ki turo ta pos É—in,nagode*

*6*


Tunda ta waigo taganta zaune kusa da mahaifin nata setaja bakinta ta tsuke,ta dena kukan dan tasan inde inna nada rai ba wanda ya isa yay mata tilas.

Koda suka isa katsina airport aka kaisu,lokacin da jirgin ze tashi ne Deeyanah ta fara ihu tana faÉ—in"wayyo Allah na innata zasu kaini saman jannati,wayyo kayan cikina duk sun kwashe su,wallahi amai zanyi ku saukeni"da ike a É—aure take da seat bell ba wanda yabi takanta.


Suna isa Abuja kai tsaye gidanshi aka kaishi shi da Deeyanah.

Hajiya Maryam na zaune a falo taga mijin nata yashigo ya taso ƙeyar Deeyanar agaba tana turo baki gaba.

Cike da farin ciki hajiya ta miƙe ta kamo Deeyanar tana faɗin "Alhmdllh,ƴata ta dawo gareni,Allah na gode maka"

Da sauri Deeyanah ta kwace hannunta ta matsa gefe tace cike da tsiwa da rashin kunya "Æ´arki ko de Æ´ar kishiyarki da kika kashe,ay wallahi nima nice ajalinki"ta faÉ—i ba tare da tsoron kowa ba.

A fusace IG ya É—auketa da wani gigitaccen mari,wanda nan take ta saki futsari ta fashe da kuka.

Da sauri hajiya ta shiga tsakaninsu tace"haba alhaji taya zaka daka ta tata,ay yarinyace abi komai a sannu,in kace da zafi zaka bi komai baze haifar da ɗa me ido ba"ta ƙarasa maganar cikin sigar rarrashi.

Guri IG ya nema ya zauna,yana huci dan gaba É—aya haushin Deeyanar yake ji kamar yay ta dukanta se ta dena motsi.

Jan hannunta hajiya tayi,da bazata bita ba amma tuno zafin hannun IG bata san lokacin data bi tan ba tana kuka.

Sashin yaran gidan takaita,dawowarsu daga makaranta kenan,suna ganin hajiyar kowa ya duƙa yana gaisheta,amsawa tayi cikin walwala,tacewa ƴar babbar wacce zasuyi saanni da Deeyanah "Munauwara ga sister ku nan ta gurin innarku ta kaita,maza ki sa tayi wanka ta kimtsa,taci abinci kamin in dawo".

Bata jira amsar su ba ta saki hannunta ta koma gun mijinta dan ta kwantar mai da hankali,dan ta fahimci acikin zafin rai yake.

Ruwa ta É—ebo masa me sanyi ta bashi yasha sannan tajashi zuwa É—akinsa,ta taimaka masa ya rage kayan jikinsa,sannan taje toilet ta haÉ—a masa ruwan wanka ya shiga.

Kamin ya fito ta fito masa da kayan dazesa marasa nauyi,sannan ta kwaso abincinsa ta kawo É—akin,yana fitowa taimaka masa tayi ya kimtsa,sannan ta zuba masa abincin yaci yasha ruwa ta kwashe kayan,sannan ta dawo.

Jikinshi taje ta kwanta,tace cikin taushin murya"Abban Deeyanah ina fatan de da yarda da amincewar inna kuka taho,dan naga tafiyar kamar ba shiri kuka yo ta?"ta ƙarasa maganar tana wasa da hannunsa.

Murmushin takaici yayi,sannan yace"maryamu bada izinin inna na taho da deeyana ba,"daga haka ya kwashe duk abinda ya wakana ya shaida mata.

Sosai tausayin mijin nata ya kamata wasu siraran hawaye suka shiga zubo mata cikin kuka tace "shekara da shekaru Abban deeyanah rashin jituwa kaida mahaifiyarka duk dan saboda ni,"da sauri ya rungumota jikinshi ya fara rarrashinta da kalamai masu daÉ—i.

Dena kukan tayi sannan tace"ayi gaggawar saka deeyanah makaranta,dan akwai duhu na jahilci a tattare da ita,sabida a samu ta natsu,duk wani sakarci dena shi zatayi in Allah ya yarda,"

"hajiya kiyi haƙuri da halayenta,ko kaɗan deeyanah bata da kunya,don Allah ki zama me juriya watarana ze zama labari"IG ya faɗi cikin sigar rarrashi.
Murmushi tayi sannan tace "uwace fa ni Alhaji,kadama wannan ya dameka insha Allahu zan jure har zuwa lokacin da zata fahimci gaskiya"cewar hajiya tana murmushi.

A can kaita kuwa,da Inna taga har laasar bata ga Deeyanah ba mayafinta ta É—auka ta tafi neman ta hankali a tashe.

.Muje zuwa


Surbajo for life.
1/13/22, 09:30 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*To jiya na kammala littafin TAYI MIN ƘANƘANTA,yanzu ga SHIMFIƊAR AURENA na kuɗine daban yake da sauran,kibiya 500 kisamu damar karantashi har ƙarshe,karki fara baki samu ƙarashen ba ki soni kiso littafina ki siya ki biya shine soyayya😄*

*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 a turo shaidar biyan ta nan,ta acct kawai banda kati*


*7*


Inna yawo take lungu da saƙo na garin neman Deeyanah tun tana sa ran ganinta har ta soma fidda rai,zuwa yanzu kuka take wiwi,

Ta shawo kwanar lungun gidansu ta haÉ—u da Audu É—aya daga cikin leburorin da aka É—auki deeyanah agun su.ganin tana kuka ne yasa yace"Innar Deeyanah lafiya kike kuwa?"
Cikin kuka tace"Deeyanah ce tunda ta fita da tallah banganta ba,na nemeta har na gaji"ta ƙarasa maganar cikin matsanancin kuka.

"Deeyanah ay tun É—azu wasu Æ´ansanda suka É—auketa takai tallah gurinmu,sun tafi da ita a motocinsu masu jiniya"cewar Audu cikin yanayi na tausayawa.

Ay Inna bata jira yagama bayaninba ta juya da gudu ta nufi gun isa me waya tana faɗin"Shikenan gudaliyata Habubakar yakai min ke inda zaa kasheki kamar yadda aka kashe mahaifiyarki,wayyo ni fatima ina zansa rayuwata ba marainiyar Allah"a haka ta ƙaraso gun isan,jamaa se kallonta akeyi.

Isa na ganinta ya taso da  saurinsa,yana faÉ—in "inna lafiya kuwa?"bata bashi amsa ba se cewa da tayi"ka kiramin yaron nan mara mutunci,nace ka kiramin habubakar yanzun nan"tace cikin Æ™araji.

Jikin Isa har rawa yake ya danna lambar baban Deeyanah.

IG na zaune a falo yaji ƙarar wayar daya ware domin inna,dama yasan zaayi hakan,dan haka cikin dauriya ya ɗaga wayar.
Isa na jin an ɗaga ya miƙa mata,ay yana bata ta fara da cewa.

"yau na tabbatar da cewa habubakar kai ba jini na bane,wato na hanaka tafiya da deeyanah shine kasaceta ka kaimin ita inda zaa kashe to wlh cikin daren nan ka kawomin Æ´ata"

"Inna kiyi haƙuri amma batu na gaskiya Deeyanah bazata dawo gunki ba sabida tsarin da kika ɗorata akai,in muka koma ga Allah ni zaa tuhuma game da amanarta da Allah ya bani,inna ina miki biyayya sede wannan karon Deeyanah ta dawo kenan kiyi haƙuri ki kwantar da hankalinki"yana kaiwa nan ya kashe wayar gaba ɗaya ya kwantar da kanshi jikin kujera yana tunanin mafita game da matsalar inna.

Inna ko jin ya kashe ne yasa ta shiga surfa masa zagi tana birgima agurin ita ala lalle dole se isa ya kaita Abuja.

da ƙyar isa ya rarrasheta yakaita gida,ranar kwana tayi tana kuka,inna uwani tayi rarrashin har ta gaji.

IG na kashe wayar miÆ™ewa yayi ya nufi  É“angaren yaranshi,ayko suna ganinshi kowa ya taso yazo ya rungumeshi suna masa sannu da zuwa banda Deeyanah wacce tunda ya shigo take doka masa harara,gami da taÉ“e bakinta.

Zama yayi cikinsu yana sauraron kowa da damuwarsa,Abulkhairi ne yace "daddy waccan auntyn bata da kirki tun É—azu take ta dukanmu"ya faÉ—i yana nuna deeyanah.

ÆŠago ido IG yayi ya dubi Deeyanar data cika tana jiran ko ta kwana,murmushi yayi sannan yace "laifi kukai mata,shiyasa ta dokekun"
Taɓe baki tayi ta kauda kanta gefe.

Kallonta kawai IG yake,cikin nuna kulawa yace mata "mamanah ya baƙunci?"ya faɗi lokacin daya kamo hannunta.

Ƙoƙarin kwace hannun takeyi amma ta kasa,dan haka shuru tayi tana kallonshi,batare data amsa masa ba.

murmushi yayi yace"cikin satin nan zaki makaranta,ki samu ilimi dan ki koma gun innarki ki kula da ita"se alokacin tayi magana jin ya ambaci inna,"ni amaidani gunta banason makarantar,ay sabida rashin makarantar ne yasa ka tsani mamana har kuka kasheta dan ita bata da ilimin boko,to nima bana son makarantar"

Sosai batun ya taɓa zuciyarshi amma yasan deeyanah bata da laifi me laifin inna ce dan duk itace ta cusa mata ƙiyayyarshi a zuciyarta.

Be ce komai ba ya saki hannunta yabaro ɗakin yana saƙe saƙe a zuciyarshi.

Muje zuwa


Surbajo for life.
1/13/22, 09:31 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*masu maida novels É—ina Audio kuyi hattara,wahala nake na rubuta,ku kwashe a bati,ku je kuna neman kuÉ—i dasu,to kusani duk wanda ya maida littafina audio ya nemi kuÉ—i dashi alhalin ni ba siya yayi aguna ba,wallahi bazan barshi ba,zanyi duk me yiwuwa wajen ganin na bi  kadin hakkina,in so kake ka É—ora akwai numbata a book dina kadauka muyi ciniki kaje kayi neman kuÉ—inka,wanda akayi a baya wannan ya wuce amma wlh yanzu ba sani ba sabo*

*Free page daga 1 zuwa 15 ƙoƙarta ki mallaki naki,500 ne kacal,karki bari abaki labari SHIMFIƊAR AURENA shi daban yake da sauran*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biyan tanan.ta acct kawai banda kati*

*8*


Wasa farin girki,tun inna nasa ran ganin andawo da deeyana har ta fara cire rai,hakan ne yasa ta fara shirin zuwa Abujan da kanta,

Deeyanah zuwa yanzu ta saduda da batun komawarta gun inna,dan taga ko maganar baa mata,duk rashin kunyar da take musu ba wanda yabi ta kanta,kowa sabgar gabanshi yake.

Kamar yadda suka tsara IG da hajiya maryam kan cewa makarantar kwana zaa kai deeyanah can birnin lagos hakan ce ta faru.

Duk wani abu daya kamata a tanadar mata na jin daɗi a makarantar an tanajeshi,koda akace ta fito zaa kaita makarantar bata damu ba,dan ta ɗauka jeka ka dawo ce,kuma tana da yaƙinin innarta bazata barta ba a hannun maƙiyanta.


Hajiya maryam ce ta tafi kaita makarantar sabida IG nada taron gaggawa daze halarta,

Koda Deeyanah taga hajiya maryam zata tafi da gudu tazo gurinta tana kuka cikin kuka tace "har yanzu ƙiyayyar da kikewa mamana bata bar zuciyarki ba,shiyasa kika kawoni cikin wainnan ƙabilun su kashe miki ni ko?"tayi mata tambayar tana zubda kwalla.

Hawayene suka taru a idon hajiya maryam cikin dauriya tace "dede da rana ɗaya deeyanah ban taɓa ƙin mahaifiyarki ba,ina sonta,kuma kema ina sonki,ƙaddarace ta gibta da ƙarar kwana yasa mahaifiyarki ta rasu amna bani na kasheta ba,kuma nan dana kawoki mahaifinkine yasa ni in kawoki"

"ke da mahaifin nawa dama cikinku waye masoyin nawa,ay duk kanwar ja ce,nide na barku da Allah kawai azzalumai"tana kaiwa nan ta juya gun kayanta ta zauna ta haÉ—a kanta da guiwa tana kuka.

Jiki a sanyaye hajiya maryam ta baro deeyanah badan tana son yin hakanba.

Hostel aka kai deeyanah inda take bin kowa da ido,gashi abun takaicin yarabanci kawai ketashi da turanci gashi ita ba wanda takeji aciki,har aka kaita É—akinsu bata ga bahaushiya koda mutum É—aya ba.

Zama tayi gefen gadonta tayi tagumi,hawaye na biyo idonta,tausayin kanta duk ya kamata da tunanin innarta,ji tayi an dafa mata kafaÉ—a,da sauri ta É—ago kanta dan ganin wanda ya dafatan.

Wata kyakkyawar yarinyace wacce bata wuce shekarunta ba,tsaye tana mata murmushi,ga mamakin Deeyanah se ji tayi ta mata magana da hausa.

"haba preetty kukan ya isa haka,muma da haka muka saba,kidena kuka haka kinji"ta faɗi lokacin da take ƙoƙarin zama kusa da ita.

Share hawayenta tayi ta dubi yarinyar tace"ke bahaushiyace ?"murmushi yarinyar tayi sannan tace.

"Sunana Jameela Abdullahi,muna zaune a Abuja,amma mahaifina shine sarkin garinmu,Abuja kawai de zama mukeyi in mun samu hutu,mu Æ´an kano ne"cewar jameela tana murmushi.

Ajiyar zuciya deeyanah tayi sannan tace"ni a kaita nake,amma yanzu an dawo dani Abuja daga can kuma akayo dani nan,sunana Deeyanah Abubakar Adamu kaita"

"Abubakar Adamu kaita IG ?"Jameela ta tambayeta cike da mamaki.

ɗaga mata kai deeyanah tayi,cikin faraa jameela tace"naji daɗin haɗuwa dake daga yanzu mun zama ƙawaye duk abinda baki iya ba ki tambayeni zan koya miki"

Tun daga wannan rana ƙawance me ƙarfi ya ƙullu tsakanin deeyanah da jameela,har takai kowa ya faɗawa kowa labarinsa.


Jameela irin shaiɗanun yaran nan ne da basajin magana dan haka shawarwari tashiga ba deeyanah ta yadda zata kashe hajiya maryam da baƙin ciki kamar yadda ta kashe mata mahaifiya.


Cikin ƙanƙanin lokaci deeyanah ta waye ta iya ado da magana cikin natsuwa,gashi daidai gwargwado tana gane karatun sabida tana da ƙoƙari,gashi bakinta har ya fara iya yarukan da akeyi a makarantar bisa jagorancin jameela.

******


Inna haɗo kayanta tayi ta taho Abuja,da ike tasan gidan bata sha wahalar ganewa ba,hajiya maryam da IG suna zaune suna hira gameda shaanin tsaron ƙasar se ganin inna sukayi tsulim ta shigo falon tana huci kamar wuta.



Muje zuwa



Surbajo for life.
1/13/22, 09:31 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*free pages sun kusa ƙarewa,hanzarta ki mallaki naki 500 ne kacal ba tsada,domin ki shigo cikin tafiyar ayi dake,shimfiɗar aurena yasha bam bam da saura,shi ɗin na musamman ne*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biyan tanan 07044600044 ta acct kawai banda recharge card*

*9*

A zabure dukansu suka miƙe suna kallonta,dan sosai suka tsorata da ganin nata.
Baki na rawa hajiya maryam tace"sannu da zuwa inna"

Ay kamar jira inna take ta fara da cewa"munafuka baƙar daga me fasa taro,tauraruwa me wutsiya ganin ki ba alkhairi ba,kin tarwatsamin farincikina dana ahalina,"

IG ne ya matso kusa da Hajiya maryam yace mata cikin sigar rarrashi "go inside,please kiyi haƙuri"hawaye ke bin idonta amma seda tayi masa murmushin ƙarfafa guiwa sannan ta juya ta bar gurin.

"bariki alalen gero,wato habubakar ni ka maida ƴar iska sabida matarka,to wallahi ku da kwanciyar hankali se kun miƙomin jikata gareni,baku isa ba wallahi kunyi tsararo"

Tsugunawa yayi gabanta cikin damuwa da tsantsar takaici yace"inna kullum burinki shine kiga ina miki biyayya,sabida haihuwata da kikayi,amma ni fafur ƴata kin hana taga mutuncina ma bare har ayi tunanin zata soni wata rana,kinsa ta tsaneni bata ganin girmana,inna me nai miki ne da zafi har haka dayasa bakyason kwanciyar hankalina,nine fa Abubakar ɗinki ɗanki ɗaya tak a duniya,ba ƙya gudun ciwon damuwa ya kamani nima ki rasa ni shikenan kin huta"yayi maganar hawaye na biyo idonsa.
Sosai jikin Inna yayi matuƙar yin sanyi,jin kalamin na IG tabbas in ya mutu ko ta shiga uku,dan bata da sauran ɗan da zata nuna a mazaunin nata baya ga shi ɗin.

Hannunta IG ya kama ganin ta ɗanyi sanyin ya kaita kan kujera ta zauna batare da musun komai ba,ruwa ya kawo mata me sanyi,sannan ya je dinning ya haɗo mata abinci da zafinsa yasha kayan lambu da naman kaza yazo ya durƙusa agabanta,yasa cokalin ya ɗebo abincin ya nufi bakinta dashi,seda ta doka masa harara sannan ta amshi abincin,to dama in banda fitinar Inna ta ɗebo yunwa,dan haka sosai taci abincin da IG ya zubo matan,ruwa tasha tayi hamdala sannan tace "ina gudaliyata?"tayi tambayar kadaran kada han.

"inna deeyanah na lagos can na kaita karatu,kuma insha Allahu sun kusa samun hutu,da zaran ta dawo zaa kawo miki ita tai miki hutun acan"cewar IG cikin dabur dabur.

"lagos fa kace habubakar?kai ko wacce irin tsana ce kaiwa yarinyar nan daze sa ka kaita lagos makaranta?"inna ta faÉ—i cikin faÉ—a.

"kiyi haƙuri inna,ilimin can yafi nanan shiyasa na kaita ba ƙiyayya tsakani na da deeyanah har abada sabida ƴata ce kuma ina sonta,bazan taɓa yin abinda ze cutar da ita ba"cewar IG cikin biyayya.

"habubakar nifa ba kai ne bana so ba,matarka ce bana so ƙiriƙiri ta kashe Aisha amma ido da addini ka kasa miƙata ga mahukunta su kasheta itama, taya kake tunanin zan iya ganin farinta har in yarda jikata ta zauna agunta,to wallahi da sake"cewar inna cikin ɓacin rai.


"inna kinfi kowa sanin maryam ba ta kashe Aisha ba,hasalima taimakonta taje yi,tsautsayi da ƙarar kwana yasa Aisha ta rasu,to akan wanne dalili kikeso ki manna alhakin mutuwar Aisha akan maryam,inna kifa tuna zamu mutu muje ga Allah duk abinda muka tabbatar da bamu da yaƙini akansa abu mafi sauƙi mu watsar dashi dan wucewa lami lafiya"

Be ida me yakeson faɗiba yaji ta rushe masa da kuka,tana faɗin"habubakar nice nakewa matarka ƙarya da sharri ko,ni kasa agaba kana wulaƙantawa har haka,ba komai Habubakar na barwa maryam ɗin kai duniya da lahira tunda ta fini agurinka"

Cikin tsananin tashin hankali,ya zube a gabanta yana magiya kan ta janye furucinta na cewa ta barwa maryam shi,da ƙyar yashawo kanta ta haƙura ta janye.

Ɗakin saukar baƙi ya kaita da kanshi ya gyara mata gado da duk abinda zata buƙata sannan ya fito yajawo mata ƙofar.

Gaba É—aya ya rasa meke masa daÉ—i,komai ya kulle masa yarasa ta ina ze fara. wannan wacce irin rayuwace.


*********;

Wata guda inna ta kwashe a Abuja zaman jiran dawowar deeyanah,ba irin wulaƙanci,ƙasƙanci da cin mutuncin dasu IG basu gani ba agun inna azaman nata a gidansu.

Ta hanasu saƙat acikin gida sede ko yaushe suna ɗaki,in ba gurin aykiba.dan motsin kirki sukayi agabanta se tace zaginta sukeyi,ko tace munafuncinta sukeyi.


Ana wannan bidirin ne Deeyanah ta iso daga lagos sakamakon hutun da aka musu.cike da mummunar manufa ta iso gidan na mahaifinta.

Ga mamakin inna rawar ƙafar da take tunanin deeyanah zatayi in ta ganta setaga batayiba,dan har wani shan ƙamshi takewa innar.

Hmmmm

Muje de zuwa



Surbajo for life.
1/13/22, 09:33 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine ki biya kan ki karanta,dan samun damar karance shi gaba É—aya 500 ne kacal*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biyan tanan 07044600044*


*10*



Deeyanah wanka tayi taci abinci sannan ta dawo falo ta zauna tana girgiza ƙafa,tana cika da batsewa.

Inna ce ta shigo jikinta har ɓari yake taje kusa da ita ta zauna fuskarta ɗauke da murmushi,ta kamo hannun deeyanah tace"gudaliya ta kinga yadda kika ƙara yin kyau kuwa?"

Yatsina fuska deeyanah tayi sannan tace"ko?"

"Kwarai gudaliya shiyasa nakeso gobe muyi asubancin tafiya kaita,sabida nasan muna zuwa samari se sunyi kamar su cinyeki"inna ta faÉ—i tana washe baki.

"ku tafi ina,?ke da wa kuma?"deeyanah tayi tambayar tana ware ido.

"mu tafi kaita mana,ni da ke"inna ta faÉ—i tana dariya.

Wata shewa deeyanah tayi sannan ta miƙe ta fara juyawa agaban inna tana faɗin"haba inna yanzu ke ko dole aka miki kan ki tafi dani kaita kya fara,?kuma samari ay nafi ƙarfin na can sede na nan"ta faɗi tana wani kakkarya jiki.

Baki inna ta saki tana kallonta,da ƙyar ta iya cewa"nufinki ke bazaki koma can ba?"

"yauwa tunda kin fahimta,eh ni nazo kenan bazan koma ba,"deeyanah ta faÉ—i batare da damuwar komai ba.

Hawayene ke biyo idon inna,cikin kuka tace"yanzu ni zaki watsawa Æ™asa a ido,deeyana,bafa irin rashin mutuncin da banyiwa mahaifinki  ba kan tahowa dake bada izinina ba"

"kinga inna ina cikin nishaɗi yanzu karki ɓatamin rai,nace bazan koma ba,kibarni mana,akwai burika da nakeso in cika anan,in natafi taya zanyi hakan,"deeyanah ta faɗi cikin sigar nuna ƙosawa.

"nima ba inda zani inde ba zaki bini ba"cewar inna tana share hawayenta.

"better"cewar deeyanah lokacin data miƙe tabar falon.

bin bayanta inna tayi da kallo,a ranta ta ce "yaro man kaza"

Deeyanah,ko tana barin gurin,kitchen ta shiga,morning fresh ta ɗauko,tazo ƙofar ɗakin mummy ta juye shi a ƙasa kan tiles.

Tana gamawa ta ƙwanƙwasa ƙofar ɗakin,tana ƙwanƙwasawa ta koma gefe da gudu,ta ɓoye,Hajiya maryam zuciyarta guda ta buɗe ƙofar,ganin bataga kowa bane,yasa tayi yunƙurin leƙawa falo taga ko me ƙwanƙwasa ƙofar can ya koma.

Ay tana saka ƙafarta se kan morning fresh ɗin,ayko santsi ya kwasheta,suuuuu ji kake tim ta daku da ƙasa,ay deeyanah na ganin ta faɗin ta fito daga inda ta ɓoye ta fara cashewa agabanta tana dariya tana faɗin"faɗuwar guzuma,sede kaji tim tim,"tana faɗi tana zagaye hajiya maryam wacce ta kasa motsawa bare ta tashi sabida buguwa da hannunta da ƙugunta sukayi, tana rawa da waƙa.

Wasu hawayene masu zafi suka shiga ambaliya a idon hajiya maryam É—in.ganin yadda deeyanah ke mata,akan laifin da na nata ba.

Muje zuwa


Surbajo for life.
1/13/22, 20:38 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Saura page huɗu free page su ƙare,ki hanzarta ki biya kuɗin naki dan ayi tafiyar nan dake babu danasani a wannan littafi ki biyo alƙalamin surbajo bazan kunyataku ba,500 kacal ba tsada,maso ɗan tsuntsu shike binshi da jifa.*


*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 Aturo shaidar biyan tanan,ta acct kawai banda kati,*


*11*


Miƙewa Hajiya maryam tayi daƙyar ta koma ɗaki batare da ta cewa deeyanah komai ba.

Deeyanah falo ta dawo ta kunna kallo cikin shirin ko ta kwana,dan ta shiryama kowa na gidan.

Hajiya ko tana shiga É—akin wanka tayi ta gasa inda ta bugun,sannan ta dawo kan gado ta kwanta dan gurin sosai yake mata azaba.

IG se dare ya shigo gidan ga aladar sa ya saba ze samu hajiyar a sashin ne,tana jiran dawowarsa.

Koda ya shiga yaga be gantaba kuma baa kimtsa masa komai ba ne yasa yayi gaggawar yin wanka ya nufi É—akinta.

Can kan gado ya hangota kwance,da sauri ya ƙarasa gunta ya tallafota yana faɗin"hajiya lafiya kuwa kike yau?"

Murmushi tayi masa ta shafo fuskarsa tace cikin dauriya "Tsautsayi ne na gamu da shi ɗazu na faɗi a toilet to na samu buguwa sosai a ƙuguna dan ko tafiya da ƙyar nakeyi"ta faɗi tana cije baki.

A razane ya ƙara kamota,yana duba gurin yace cikin tausayawa,"subuhanallahi amma shine bakimin waya ba,oh my god sannu hajiya,ya kamata muje asibiti a dubaki"ya faɗi yana ƙoƙarin ɗaukarta.

"ka kwantar da hankalinka yanzu dare yayi mu bari se gobe da safe se aje"cewar hajiya cikin yanayi nason kwantar masa da hankali.

Haka taita lallaɓashi ya amince zuwa safiyar dan da sam be yarda ba.

Gari na wayewa ya shiryata ya É—aukota da kanshi dan gun ya kumbura ko tafiyar ma batayi.


Ta gaban deeyanah da Inna ya wuce ba tare daya gaishe da innarba sabida hankalinshi dake tashe.

Bayan motar yaje ya kwantar da ita direba ya tada motar,sannan ya zagaya É—ayan gefen ze buÉ—e ya shiga,ya jiyo muryar inna abayanshi tana faÉ—in.

"to bita zaizai,gidan ubanwa zaku da ya É—auke ma hankali ka kasa lura dani mahaifiyarka kazo ka wuce baka gaisheni ba?"

"inna kiyi haƙuri maryam ce ba lafiya shiyasa nake sauri muje asibiti faɗuwa tayi a banɗaki jiya"IG ya faɗi yana duban agogon hannunsa.

Tsaki inna tayi sannan tacs"dan ta faɗi shine harda wani ɗaukota ko kunya babu a gaban idona kai ga me mata,wannan da kishiya gareta da kun kasheta kwananta be ƙareba da baƙin ciki"

Carab deeyanah ta amshe zancen kamar anayi da saanninta tace "hmmm inna kenan kishiya kuma ta nawa,ay irin wannan cin amanar suka dinga yiwa mahaifiyata har sukai nasarar rabata da rayuwarta"jikake tau tau IG ya ɗauke deeyanah da mari kan ta gyagije yasa ƙafa ya kwasheta tai sama ta faɗo ƙasa,sannan ya fara magana yana huci kamar tsohon zaki.

"na gamsu ke ƴatace amma tarbiyarki batawa bace,duk rashin mutuncin da kike zuba ido kawai nayi ina kallonki bawai dan bani da yadda zanyi dake ba,kije ki tambayi kakartaki ta baki labarin rayuwar mahaifiyar taki,in de cin amana ne mahaifiyarki itace babbar maciyiyar amanar, maryam ta mata dukkan hallacci amma sakamakon da tai mata bame kyau bane,kije kakar taki ta shaida miki labarinta mana inde da gaske takeyi cewa mun kashetan,ko dan nayi shuru,kije ki binciko wacece Aisha mahaifiyarki,ki tambayeta mana ta baki amsa,ta gina rayuwarki ne akan munkashe miki mahaifiya,sabida ki tsanemu,hakan ze bata damar ɓoye aynihin labarin mahaifiyar taki"yana kaiwa nan ya sake kwallo da ita sannan yasa kai yayi shigewarshi motar direba yaja suka bar gidan.


Inna wacce tunda yafara dukan Deeyanar take kuka,da ƙyar ta rarrafa gun deeyanar ta kamota,wacce tuni bakinta ya fashe da hancinta jini na zuba.

Cikin kuka Deeyanah ta faÉ—a  jikin inna tana faÉ—in"inna wacece mahaifiyata?pls inna ki faÉ—amin,shin tana da wani aybu ne?"deeyana take faÉ—i bakinta na jini tana kuka,innar itama kukan takeyi ta kamota ta rungumeta ajikinta.


muje zuwa


Surbajo for life.
1/15/22, 15:09 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*saura page uku na free ya ƙare,in kina buƙatar cigaban labarin ki turo kuɗin ki 500 asaki a group dan ki karanta hankali kwance,babu danasani a siyan wannan littafi zaki tabbatar da haka ne inkin siya kin karanta*

*Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biyan tanan*


*12*


Sun  jima a asibitin ana dubata,kamun asallamota su dawo gida,
      Tun a hanya hajiya ta lura mijin nata be tattare da walwalarsa,dan haka shiru tai masa suka iso gida tukunna.

Masu ayki ne suka dafa abincin ranar inna da deeyanah suna É—aki tasa ta agaba seta bata labarin mahaifiyarta,se kuka take mata kamar ranta ze fita.

"deeyanah gaba ɗayanki yanzu shekarunki sha huɗu,ba abinda zaki fahimta inma na shaida mikin ki yi haƙuri ki dena kuka,na miki alƙawarin sanar dake komai,in kika ƙara girma"cewar inna tana share kwallah.

"in kuma kika mutu kamin lokacinfa?kinga inna ni ba fa yarinya bace kamar yadda kike kallona abaya,ki faÉ—amin dan insan zaman da zanyi da kowa,amma in baki faÉ—i ba wlh duniya zan shiga"cewar deeyanah ba tare da tunanin komai ba.

Inna share hawayenta tayi sannan ta gyara zamanta ta fara da bata labarin kamar haka.

*WAIWAYEN BAYA*


Su biyu mahaifinsu ya haifa inba da ƴar uwata saudatu,tun tasowarsu akwai soyayya me ƙarfi a tsakaninsu,har zuwa auran su.

Dukansu a kaita sukayi  Aure,inda inna a shekarar data yi Aure Allah ya bata ciki ta haifi Habubakar,saÉ“anin ita Saudatu ko É“atan wata bata taÉ“a yi ba.

Shekararta biyu da Aure mijinta ya auro uwani,a matsayin matarsa ta biyu.

ShekararAbubakar biyar A duniya Allah yayiwa mahaifinsa rasuwa,da ike ya bar musu tarin gonaki da yawa yasa basu wahala ba bayan mutuwar tashi.

Seda abubakar ya shekara goma a duniya Allah yaba yaya saudatu rabo ta haifi mahaifiyar deeyanah akasa mata sunan mahaifiyar su Aisha.

Kwananta goma da haihuwa,jini ya ɓalle mata kan ayi wani yunƙuri Allah yay mata rasuwa,se ruƙon Aisha ya dawo hannun Inna.

Madarar shanu ake bata,har ta girma tai wayo Allah ya rayata.

Abubakar yana kulawa da Aisha a matsayinta na ƴar uwarsa kuma marainiya.sede tun da Aisha ta fara wayau suka fara samun saɓani,sabida inna gaba ɗaya ta sangartata bata kuma son laifinta,komai tayi daidaine,shi kuma Abubakar yana ƙoƙarin kwaɓarta amma inna ta taka masa burki hakan yasa ya dena shiga sabgarsu.

Ana haka ne yasamu addmission a jamiar  Ahmadu bello dake zaria.san haka zamansa ya koma zaria gaba É—aya,sede in ansamu hutu ya zo gida ya koma.


Mahaifin Aisha ma Allah yay masa rasuwa sakamakon hatsarin mota daya rutsa dashi.


Aisha tun tasowarta idonta ke buÉ—e,bata kunya ko kaÉ—an gata da yawan son muamala da maza,ansha zuwa acewa inna taja mata kunne kar rayuwarta ta lalace amma sam so ya hana inna taga hakan.

Abubakar ya kammala karatunshi cikin saa inda yashiga kuma ta horar da aykin Æ´an sanda sabida dama shi burinsa kenan.besha wahala sosai ba yasamu aykin sabida dagewarsa.

Bayan wasu shekaru,tuni Aisha ta girma ta zama budurwa,a wannan lokacin sosai take rashin kunyarta,musamman kyanta da yake ruɗata,sam taƙi karatu inna kuma bata takura mata ba.

Yau Abubakar ya shirya zuwa ganin gida,dan haka siyayyar kayan abinci yayo musu,masu É—an dama.

Sosai Inna tai murna da zuwan nasa,se albarka take ta faman sa ma sa.


Shigowar magriba yayi shiyasa da bega Aisha ba yace"Inna Aisha fa,naga bangantaba tunda na shigo?"

Kame kame inna ta fara dan ita ko zaa kasheta batasan inda Aishan take ba.can de tai ta maza tace"ta tafi makaranta dare,se anjima zaa taso su"

Sam be gamsu ba,amma seya ce mata"to badamuwa Allah dawo da ita lafiya"ya miƙe ya baro ɗakin.

Duhu yayi kuma soron gidan akwai É—an lungu agefensa,hakan yasa Abubakar yin amfani da fitilar hannunsa me shegen haske ya haska soron dan yaji daÉ—in tafiya.

Sede fara tafiyarsa acikin soron keda wiya,yafara jiyo wani sauti daga cikin lungun soron wanda ko tantama baya yi muryar Aisha ce ya tsinkayo tana faÉ—in.

"wash iro  kayi da Æ™arfi,da daÉ—i,ah ah ah wash wayyo daÉ—i,dage de iro"


Hankalin Abubakar in yayi dubu ya tashi,sam baya cikin hankalinshi,me Aisha keyi acikin lungun da daren nan waye iro kuma meye me daÉ—in da yake mata,da wannan tarin tambayoyin ne ya nufi lungun dan ganin meke faruwa da ita.

Waiyyazubillah,Haihuwar iwa da uba ya gansu,Aisha ta É—age Æ™afafu sama,Shi kuma iron yana tsugune yana zuba mata ayki,fitilar Abubakar  ta hasko masa Haq É—in Aishar da bananar Iron akan idonsa yake zarota,ya sake maida ta cikin haq É—in Aishar,ita ko se kukan daÉ—i take.


Hmmmmmm


Muje zuwa.

Surbajo for life.
1/15/22, 15:10 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*

*kin siya  ko kina jiran a sato ki karanta😊Saura page biyu free page ya Æ™are,ki hanzarta siyan naki domin ayi tafiyar dake,bawai kiji wai wai ba,500 ne kacal ba tsada,ki soni kiso littafinnan shine soyayya😄godiya ta musamman ga wainda suka siya Allah Æ™ara muku buÉ—i,ya cika muku burukanku na alkhairi,nidaku akwai Æ™auna😍*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biyan ta nan 07044600044*

*13*

Jiri ne yaji yana ɗaukarsa,duniyar na juya masa,wani duhu na giftawa ta idanunsa,yayinda zuciyarshi take barazanar fashewa sabida ƙunar da take masa.

A Sukwane yayi kansu,iro ya cakumo,ya ɗagoshi,jikinshi se ɓari yake sabida yazo yin releasing kenan Abubakar ya zaro shi.

Wani mahaukacin duka,ya shiga kirɓa masa,kan wani lokaci tuni ya sauya masa kamanni.

Aisha miƙewa tayi a tsorace take dan haka bata jira ɗaukar kayanta ba ta ruga da gudu zuwa ɗakin Inna tana haki.

A gigice inna ta kamo ta tana tambayarta "lafiya kike kuwa Aisha? ina kayanki?me ya sameki?"duka jerin tambayoyin ba amsa se kuka take.

Warin maniyin da inna taji ne na tasowa ajikin Aishan yasa ta fahimci meke faruwa da ita,sosai hakan ya gigita inna a ɗimauce take girgiza Aisha tana faɗin"waye yay miki wannan aykin ki faɗamin Aisha nace waye"ta ƙarasa tambayar cikin ƙaraji.

Wani sabon kukan Aishan ta saki sannan tace "Yaya Abubakar ne"tana rufe bakinta yana shigowa É—akin da belt É—insa a hannunsa yana huci.

Da gudu Aisha  tayi bayan inna dan kare tsiraicinta,Inna wacce ta É—auki salati jin cewa Abubakar ne ya yiwa Aisha wannan ayka aykar,ganin shi atsaye ne agabanta yana Æ™oÆ™arin damÆ™o Aishar yasa tai saurin É—aukeshi da mari.
Ta fashe da wani kuka me tsuma zuciya cikin kuka take faɗin "Ka cuceni Habubakar,ka cuci zumunci ka cuci marainiyar Allah ka wulaƙantani ka wulaƙanta kanka da zuriar mu baki ɗaya,Allah ya isa tsakani na da kai"ta ƙarasa maganar lokacin data kife agun tana kuka.

Da gudu Aisha tayi ƙasan gadon inna ta ɓoye kanta,shi ko Abubakar jikinshi ne ya ɗau kakkarwa jin kalamin inna,cikin dauriya ya duƙa ya kamota yana faɗin"innata me nai miki kike irin wannan mugayen kalaman akaina?"marin data ɗaukeshi dashi ne yasa yayi shuru,ita kuma ta fara magana "ubanka kaimin Habubakar,nace ubanka kaimin,kajini ko in ƙara faɗa maka,?kayiwa Aisha ƴar uwarka fyaɗe kuma dan rashin ta ido har kazo kana tambayata me kaimin?,nace kan ubanka kaimin"inna ta ƙarasa maganar cikin tsananin masifa.

 Wayyo Abubakar tashin hankali baa sa maka rana,duniyar juya masa take,da Æ™yar ya tattaro Æ´ar ragowar natsuwarshi yace"inna ni alaÆ™a makamanciyar wannan bata taÉ“a haÉ—a mu ba da Aisha,kuma ko yanzu da iro na kamasu suna masha'arsu na koreshi,ita kuma ta gudo gida".

"ba ruwan iro inna wlh shine,?"cewar Aisha daga ƙasan gadon inna.

"bar ɓata bakinki,ba se ma kin rantse ba,dani yake maganar"

Abubakar tsananin mamaki da takaici da baƙin ciki ne sukasa ya kasa magana,muryar inna ce ta katsemai tunani.

"kayi nasarar ɓata ta,to wallahi ka rubuta ka ajiye baka da matar aure se ita,dan wallahi seka aureta,kanka ka ɓatawa"cewar inna batare da tunanin komai ba.

"taya yarinyar da akawa fyaɗe zata samu wannan ƙawarin guiwar da Aisha keda shi a yanzu,inna kinsan fyaɗe kuwa?"cewar Abubakar cikin fushi.

"taya zan sanshi nida baka taɓa ayko wanj cikin watsatstsun abokanka wani yayimin ba"cewar inna cikin fushi.

"innalillahiwainnailaihirrajiun"itace kawai kalmar da Abubakar ke maimaitawa azuciya da bakinsa.

Juyawa yayi yabar É—akin,nashi dake soron ya nufa,kayanshi da yazo dasu É—azu ya haÉ—a,ya É—auka yabar gidan,ya koma inda ya fito,dan gaba É—aya ji yake kamar ana watsa masa tafasasshen ruwan zafi yayin zamansa a gida É—aya dasu innar.

Inna ko ruwan zafi ta É—orawa Aisha ta sirka mata takai mata toilet,harda na wankan tsarki a buta.
Ba kunya tazo ta shiga tayi ta fito,se sannu innar ke mata,

Inna uwani wacce lungun soron ke ta bayan lakinta,kuma windon ta ta lungun yake,tun farkon faruwar lamarin,ba abinda bata ji ba,sanin da tayine ko ta faɗi a banza ƙarshe ma inna ta liƙamata tace ita tai musu sharrine yasa tai shuru da bakinta.

Amma Æ™azafin da aka yiwa Abubakar tasha alwashin insha Allahu seta kuÉ“utar dashi  koda me innar zata ce.

Aisha bata É—auki zancan auranta da abubakar da muhimmanci ba,sabida ita a duniya iro kawai takeso,kuma bata jin akwai namijin daze gamsar da ita kamar shi,dan haka shaaninta kawai taci gaba da sha.

Rayuwa taci gaba da garawa,Aisha likkafa taci gaba,yanzu har gida take bin iron ya biya mata buƙata ta dawo gida,sosai yake dirzarta,son ranshi,amma bata gajiya sabida iron na mata yadda takeso.

Yauma kamar kullum iron yazo taÉ—i gun Aishar,tabarma inna ta bata tace ta shimfiÉ—a musu dan tsayuwar bata da daÉ—i.

Iro na hango Aisha ya Æ™araso da sauri ya rungumeta,boobs É—inta ya shafo yana lashe leÉ“e yace "wallahi Aisha jiya daÆ™yar nai bacci,shaawarki gaba É—aya ta dameni,ga wainnan Æ´an tagwayen naki da basa barin bakina gane É—anÉ—anon abinci"ya Æ™arasa maganar yana É—an matsa su,wata Æ´ar Æ™ara ta saki sannan ta zira hannunta cikin wandonshi ta kamo bananarsa  tace tana shafota,"Ta iya ayki yadda ya kamata shiyasa kullum nakeson injita a marata ta cikani fam tana zubamin ruwan daÉ—i"ta Æ™arasa maganar tana murza samanta.

Sosai shaawar junansu ta taso musu me ƙarfi,ta barmar da inna ta bata ta nufi lungun soron ta shimfiɗa,musu,suka haye,

A hankali iro ya fara shafe mata mara,wani daɗine ke ziyartar kan aisha daya sata take miƙa tana ɗan ware ƙafa,sannu a hankali,ya zira hannunsa cikin haq ɗinta yafara fingering ɗinta,ayko take ta fara ambaliya sabida daɗin da takeji,tuni ta fara kukan daɗi.

Uwani kamar a mafarki ta fara jiyo sautin kukan na Aisha,a zabure ta miƙe ta ɗan leƙa,ta windo ilai kuwa ta lungun kukan ke fitowa,wanda kuma ko tantama batayi tasan zinar suke aykatawa.

ÆŠakin inna ta nufa,da sallamarta.

Da faraa inna ta amsa mata,sannan uwani tace.

"Yaya yau de ina da albishir me daÉ—in dazan baki,kuma nasan har tukuici se kinmin"cewar uwani tana murmushi.

"ke uwani ki bari don Allah,niko wanne albishir ne wannan?"inna ta faÉ—i cikin dariya.

"taso muje ki gani da idonki ay gani ya kori ji"uwani ta faÉ—i lokacin data kama hannun innar suka fito zuwa soron,

Kai tsaye lungun tayi da ita,hankalin inna ne ya fara tashi,jin kamar muryar Aishanta.fitilar hannun uwani ta haskesu dashi,fes komai akan idon inna,Aisha tayi goho Iro na baza mata ayki.

Tirƙashi.

To mude je zuwan.

*hanzarta ki biya kuÉ—inki 500 ne kacal,karki bari a baki labari page biyu ya rage na kyauta*

Surbajo for life.
1/18/22, 21:01 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Saura page ɗaya na kyauta ya ƙare,hanzarta ki turo kuɗinki 500 kacal domin kiji badaƙalar dake cikinsa,karki bari abaki labari,*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*Aturo shaidar biyan tanan 07044600044*

*14*



Wata ƙara inna ta saki kana daga bisani ta yanke jiki ta faɗi ƙasa sumammiya,ƙarar da tayin ce ta dawo dasu Aisha hayyacinsu da gudu iro ya maida wandonsa ya fice daga gidan.ita kuma Aisha zani ta ɗaura tayi tsuru agurin.

Uwani ce ta ruga cikin gidan ta ɗebo ruwa tazo ta yayyafawa innar,Ajiyar zuciya ta saki me ƙarfi sannan ta buɗe idonta.

Wani marayan kuka ta saki me tsuma zuciya,inna Uwani ce ta kamata suka koma cikin gida.

ÆŠakinta ta kaita ta zaunar da ita kan tabarma,sannan tace"ba fa kuka zaki zauna yi ba,na farko godiya zakiwa Allah dayasa ma kika gano gaskiyar É—anki,Aisha da iro sun jima suna tafka masha'arsu Abubakar ba ruwanshi amma idonki ya rufe kika ci mutuncinsa"

"uwani Aisha yarinyace fa,wallahi nasan Asiri iron yay mata,inba haka ba bazata yarda dashi ba,nasan halinta sarai"cewar inna tana fyace majina.

"ikon Allah wato ke har yanzu baki waazantu ba ko,to wallahi abinda Aisha zata aykata ko ke bazaki aykatashi ba dakike cewa yarinya ce,oho miki de kowa rai zewa daɗi barin me shine"inna uwani tace lokacin data miƙe ta fice daga ɗakin.

Sum Sum Aisha tazo ta shige ɗakin inna,tana matso hawayen munafunci,tsugunnawa tayi agaban innar tana faɗin"innata kiyi haƙuri,Allah bansan lokacin daya kwanta dani ba"

Kamota inna tayi cike da tausayawa tace"sharrin samarin zamani Aisha waye be sanshi ba,Allah ya saka miki maza je kiyi wanka kizo ki kwanta shi da Allah".

Ayko hakan akayi taje tayo wankanta tazo ta haye kan gadon innar ta fara tuno irin aykin da iro yau yay mata,sosai ta samu gamsuwa a yau ɗin dan ita tariga tayi releasing shi iron ne beyi ba su inna suka ɓata wasan,take tausayinshi ya kamata,tasan yanzu yana can marar shi na masa ciwo,wasu siraran hawaye ne na tausayinshi suka zubo mata.

Kasa bacci tayi dan haka fakar idon inna tayi ta ɗauki buta,kamar zata bayi tana fita daga ɗakin tayi waje abunta,cikin saurinta ta ƙarasa ɗakin iron,dan ba nisa daga gidansu.

Tana kwankwasa ƙofar yace"waye?"

"Aisha ce buÉ—e"

Da hanzarinsa ya buɗe mata tana shiga ya maida ƙofar ya kulle,ya juyo gareta fuskarshi ɗauke da faraa yace "shiyasa nake yinki ƴanmatana,sabida nima kina yina"ya faɗi lokacin daya zame wandonsa.

Kayan jikinta ta cire sannan ta tsuguna yasa mata kulkin nasa abaki ta fara tsotsa,shi kuma yana murza kan nipples ɗinta.cikin kwarewa Aisha ke tsotse kulkin na iro kamin daga bisani suka haye kan katifarsa,ta ware ƙafarta shi kuma ya nutsa ya fara ayki.

Ya kwashi kusan Awa guda akanta kan yasamu buƙatarsa ta biya,ya sauka.

Bata ɓata lokaci ba ta maida kayanta ta ruga zuwa gida.shiko iro baccin gajiya ne ya ɗaukeshi cikin kwanciyar hankali.

Har ta koma gida inna batasan ta fito ba dan tana fita a É—akin bacci ya É—auki innar.

Koda gari ya waye Aisha wankan tsarki tayi sannan tai sallah,bayan ta idar ne inna tace"Aisha dama jiya danacr kiyi wanka bakiyi ba kenan?"

"inna mafarki nayi shine nayi wanka yanzun"ta faÉ—i cikin yanayin jin kunya.

Tausayinta ne ya kama inna inda azuciyarta take faɗin"ƙiri ƙiri ya maidarmin da ƴa fitinanniya,dole Abubakar ya auri Aisha dan asirina ya rufu,"


**********

Abubakar ko acan gun aykinsa ya haɗu da maryam,sosai ya yaba da hankalinta da tarbiyyarta,soyayyacs sukeyi me tsabta,inda har gidan su maryam ɗin suka buƙaco ya turo iyayensa.

lokacin dayazo ya samu inna akan maganar auran nasa tsalle tayi ta dire tace batasan zancenba ta ƙara da cewa"wallahi kayi kaɗan habubakar Aishan ubanka ka bari ya aureta to wlh bada yawuna ba"

Ran Abubakar in yayi dubu ya ɓaci dan haka gidan ƙanin mahaifinshi kawu sani yaje ya sanar da shi komai,inda yace "ka kwantar da hankalinka aure de dama mune masu zuwa nema maka kuma zamuje insha Allahu nanda jibi,ka fita harkarta kar kaji komai"cewar kawu sani.

Godiya yay masa sannan ya koma gida.

Ko ta kan innar be sake biba,yaci gaba da soyewarsa da maryam ta waya tana kwantar masa da hankali.

Kamar yadda kawu sani yace hakance ta faru sunje kaduna nemawa Abubakar Auran maryam,duk da kasancewarta Æ´ar masu kuÉ—i amma baa raina iyayen Abubakar É—inba.komai cikin girma da mutuntawa akayishi.aka tsaida lokacin auren.

ko kaÉ—an inna bata da labarin auran na Abubakar É—in,dan ita burinta Aisha ze aura.

Kwanci tashi asarar me rai,yau aka É—aura auran Abubakar da Aisha,cikin jagorancin dangin mahaifinsa,se bayan an É—auro auranne kawu sanj da kawu muntari,suka samu inna suka shaida mata komai,ayko tayi faÉ—an tayi faÉ—an har seda muryarta ta dashe sannan ta dena.

Gidajen da ake ba police akaba Abubakar É—aya ya tare da amaryarsa.

Seda komai ya lafa kimanin watanni biyu da auran ya ɗauki maryam a sabuwar motarshi daya siya satin daya wuce suka nufi kaita dan suba inna haƙuri kuma suga juna ita da maryam.

Muje zuwa.


*hanzarta ki turo naki kuÉ—in kar ayi babu ke,shi wannan littafin daban yake da saura.500 ne kacan ba tsada*

Surbajo for life.
1/18/22, 21:01 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *SHIMFIƊAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*

*laifin daɗi ƙarewa😄,to na batin ya ƙare,meson jin cigaban labarin se ya turo 500 ɗinsa,acigaba da turo masa,wainda kuka nuna min soyayya kuka sayi littafinnan nagode sosai da ƙaunarku gareni,dan mesonka shi keson cigabanka,Allah ya ƙara muku buɗi na alkhairi nagode sosai*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biyan tanan 07044600044,*

*15*

Sosai inna tai mamakin ganin Abubakar da maryam,haka ta bisu da ido batace komai ba.
  DuÆ™awa maryam tayi har Æ™asa,tace"inna barka da yammaci mun sameku lafiya?"

"Da baku samemu lafiya ba da a asibiti kukeson ganinmu,munafuka algunguma,to wlh kinyi tsararo ki malkakemin É—a,kuma Aisha Æ´ar uwarsa dole se ya aureta koda zaki haÉ—iyi zuciya ki mutu munafuka"cewar inna kamar zata zane maryam É—in.
Shuru maryam tayi ta tsugunar da kanta ƙasa tana share kwallar data taru a idonta.

"inna baa haka maryam baƙuwarkice,yau ne karo na farko da kuka taɓa haɗuwa,koma menene inaga ay ba yau ya kamata ki nuna mata ba"cewar Abubakar fuska ɗauke da damuw.

"Dalla yimin shuru saɓo tumaki ɓallo jaka,kai har kana da bakin magana,to wallahi ka fita idona habubakar dan kasan karon mu da kai"cewar inna cikin faɗa.

Shuru duka sukayi,ganin bata da niyyar saukarsu ne yasa ya miƙe,yaja hannun maryam yakaita ɗakin inna uwani.

Ayko cikin mutunci ta karɓi maryam ,fura ta miƙa mata,ta ɗebo mata ruwa me sanyi,ta bata,ayko maryam ta ɗan sake a ɗakin,
Shiko Abubakar badan dare ya musu ba da ba abinda zesa yama kwana agarin da matarsa.

A daddafe sukayi sati guda,koyaushe fitinar da inna zata ɓullo da ita daban,maryam har baƙi tayi ta rame sabida balain inna.

Ranar da zasu tafi a ɗaki suka sameta da safe Abubakar yace"inna mu zamu wuce a yafemu,Allah kuma ƙaddara saduwarmu"

"ku tafi ina,ay wallahi ƙafarka ƙafar Aisha da ita zaku tafi,kuje ta tayaku zama acan birnin"cewar inna cikin faɗa.

Agigice Abubakar da maryam suka kalli juna,sannan Abubakar yace"inna ɗakinmu nacan fa ciki da falo ne taya zamu zauna da ƙatuwar budurwa kamar aisha a irin wannan ɗakin?"Abubakar ya faɗi kamar zeyi kuka.

"ay ko É—akin ciki É—aya ne sekun tafi tare kaji de na faÉ—a maka"

Haka sukayi tsuru har tagama haÉ—awa Aisha kayanta,itama Aishar bata son tafiyar dan tafison zamanta anan sabida iron ta,amma yata iya tunda yayan nata ya nuna beson zuwan da ita se taje taga uwar da suke ci É—im acan.

Haka inna ta tilasta Abubakar tafiya da Aisha badan ransa na soba,bare kuma maryam.

Har suka iso kaduna ba wanda ya yi magana acikinsu,

Haka maryam ta kaima Aisha kayanta cikin É—akim baccin nasu,

Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya maryam sede tai musu shimfiÉ—a ita da Aishar a falo shi kuma Abubakar ya kwana a É—akin.

Ba wani Abu da yake shiga tsakaninsi sabida Aisha data kasa ta tsare,magana ta fatar baki bata haÉ—a Aisha da Abubakar,sede tayi da maryam shima sama sama.

Yau Abubakar tun yana office sha'awar matarshi ta taso masa,tsawon watanni biyu kenan be kusanceta ba sabida Aisha,amma yai ji yake baze iya daurewa ba.

Koda ya dawo da dare a idonsa maryam ta gano damuwarsa,to itama Allah yasani haƙuri kawai take bawai dan bata soba,haka de ta lallaɓashi har zuwa lokacin bacci,tai musu shimfiɗa da Aisha suka kwanta,seda dare yayi taga Aisha tayi bacci ta zame jikinta ta gudu gun mijinta.

Ayko Abubakar sosai yaji daÉ—in zuwan nata,kamota yayi kamar mayunwacin zaki yafara kissing É—inta itama tana maida masa martani.

Sun lula duniyar maaurata wacce suka kwana biyu basu lula ba,kowa se kukan daɗi yake,kamar a mafarki Aisha take jiyo sautinsu,firgigit ta farka ta miƙe zaune.ko baa faɗa mata ba tasan me ke faruwa.

Miƙewa tayi a hankali ta ƙarasa bakin windon ɗakin,dake buɗe kuma basu rufe baga haske acikin ɗakin shima basu kashe ba.maƙalewa tayi ta inda bazasu hangeta ba,ta fara leƙensu😭

Sosai shaawar Abubakar ta kamata me ƙarfi ganin yadda yake shiga maryam yake fita cike da kwarewa,take taji ta fara jiƙewa,tana kallonsu har su ka gama,kan kujera ta dawo ta kwanta ta fara biyawa kanta buƙata da hannunta.tana nishin daɗi.

Koda gari ya waye bata nuna musu tah gansu ba illa iyaka wandon Abubakar da take kallo take lashe baki.

Tundaga wannan rana kullum seta musu laɓe,batare da sun sani ba.

Ana haka maryam ta koma makaranta,yazamana bata da isasshen lokacin da zata zauna agida sabida likitanci take karanta.

Aisha kullum adduarta Allah yabata dama akan Abubakar,dan kullum shaawarshi kamar zata kasheta.

Yau da wuri ya dawo gida,Aisha kawai agidan maryam vatanan,shima zuwa yayi yayi wanka ya fita.

Be kulata ba yashige cikin É—akin,kayan jikinshi ya rage sannan ya shiga toilet É—in dake cikin É—akin,ya gama wanka da saurinsa ya fito É—aure da tawul,ya nufi gaban mudubi.dan ya kimtsa.

Ga mamakinsa Aisha ce tsaye a bayansa ba kaya ajikinta,tana lashe baki,tana tura hannunta ɗaya gabanta ɗayan kuma tana murza boobs ɗinta,ba ƙarya duk inda akeson mace takai Aisha takai gurin kyau da diri ba wanda bata dashi.

Kasa ɗauke idonshi yayi akanta,har ta ƙaraso jikinshi,haɗuwar ƙirjinsu guri guda ne ya haifar masa da wata irin kasala,a hankali take goga masa manyan boobs ɗinta dake tsaye kƴam a ƙirjinshi,tana lashe baki gamida fari da ido,tawul ɗin daya ɗaura ta kama a hankali ta warware,take abinda take ƙauna ya bayyana agareta,duk yadda Abubakar yaso yayi yunƙurin dakatar da ita ya kasa sosai shaiɗan yasa masa Shaawar abinda take masan,kulkin ta kamo cikin salon da dole seda yace "ah ah shhhhh"

Maryam ce ta turo ƙofar ta shigo dan dawowarta daga makaranta kenan tana ta sallama afalo baa amsa ba yasa ta shige cikin ɗakin.

Hmmmmmmm

"turo taki 500 ɗin ayi dake,kar kiji wai wai,har yanzu fa ko labarin stars ɗin baa soma ba waywayen baya muke,shin ko kin manta da labarin prince hydar da tashi badaƙalar,duka 500 ɗinkice zata baki damar sanin sauran labarin"

Muje zuwa

Surbajo for life
1/19/22, 18:30 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Na kuÉ—ine,meso ta biya ta karanta,karki karanta min in baki biya ba,*


*16*



Sosai razana ta bayyana a idon Abubakar da sauri ya janyo tawul É—inshi ya É—aura ya koma gefe,ita ko Aisha ko ajikinta sema wani shuumin murmushi da takeyi.

Da sauri maryam ta koma da baya tana  faÉ—in yayin da wasu siraran hawaye ke biyo idonta"kuyi haÆ™uri na katse muku hanzari"da sauri ta Æ™arasa barin cikim É—akin,kitchen ta koma,ta haÉ—e kai da guiwa ta shiga rera kukanta me cin zuciya.

Abubakar toilet ya koma yasake wanke jikinshi sannan ya fito ga mamakinsa makirar tana nan bata fita ba,"yaya nifa miyau na ya biya gaskiya,ya kuma zakai min haka"cewar Aisha tana turo baki gaba.

Ko kaɗan beson rigima a halin dayake ciki yanzu dan zuciyarshi a karye take,da ƙyar yace "kije ki kimtsa jikinki zamuyi magana daga baya"ya faɗi yana dafe kanshi sabida ciwon da yake masa.

Juyawa tayi ta fice zuwa falon bayan ta É—auki kayan da zata saka,toilet É—in falon ta dawo tayi wanka tasa kayanta ta dawo falo ta harÉ—e kan kujera kamar ba tai komai ba.

Maryam ko ƙarfin addua ne yasa zuciyarta tai sanyi,dan haka miƙewa tayi ta ɗora abinci batare data koma ɗakinba.

Koda ta gama shirya komai tayi kamar yadda ta saba sannan ta nufi cikin É—akin É—auke dana Abubakar É—in.

Sallah ya idar yana zaune kan darduma,yana ta istigifari sosai yake nadamar abinda ya aykata.

Koda yaji sallamar maryam seda ya zabura,dan gaba ɗaya tsoronta yakeji,suna haɗa ido tayi murmushi ta ƙatasa gabanshi ta duƙa tace "ranka ya daɗe ga abinci,naga yau baka fito katayani ba,any way nayi ni kaɗai ga naka nan"tana gama faɗin hakan ta miƙe ta rage kayan jikinta ta wuce toilet dan ta samu tayi wanka.

Wani kukane ya kubcewa Abubakar tabbas be kyautawa Maryam ba kuma yasan beda bakin kare kanshi,wannan wacce irin masiface.

Maryam na fitowa ta shafa mai ta gyara jikinta tasa kaya marasa nauyi sannan tai sallah ta haye gado abinta,taja bargo.

Har kusan ƙarfe ɗaya na dare Abubakar yakasa tashi daga inda yake zaune,yayi kuka har ya gaji,abincin ko taɓawa beyi ba,miƙewa yayi a hankali shima ya hau gadon a tsorace,itama ba bacci takeba kuka take acikin bargon.

Janyota yayi jikinshi,ayko gaba ɗaya ta taho yasata aƙirjinshi yana kuka,itama kukan take,cikin kukan take faɗin "why baby,why?"cikin kukan yake faɗin"wallahi baby banyi komai ba,wallahi banyi komai ba ki yarda dani"daga haka ya kwashe abinda ya farun ya faɗa mata,ya ƙara da "ki gafarceni baby kiyafemun nasan bazaki yarda ba duba da yadda kika ganmu amma wallahi banyi komai ba"ya ƙarasa maganar cikin kuka.

"na yarda da dukkanin bayaninka,sede yafiyata agareka shine gobe ka É—auki Aisha kuje garinku a É—aura muku aure,bazan lamunci ganin wata banza wacce ba matarka ba ta gane maka tsiraici abanza ba,yazame maka dole ka aurota,in ba haka ba jibi nima zan koma gaban nawa iyayen a warware aurena da kai"cewar maryam hawaye na bin idonta.

"wallahi maryam bantaɓa mafarkin auren Aisha ba bana sonta,bata cikin tsarin matar da nakeso dan Allah ki sassautamin wannan yayimin tsauri bazan iya ba bata da tarbiyya wacce kalar rayuwa kikeso inyi da ita"

Juya mishi baya tayi alamar ta gama yanke hukunci,kwana yayi rarrashinta amma fafur taƙi amincewa.har gari ya waye,sukayi wanka,taje ta shirya abincin karin safe,Aisha nata shirga bacci akan kujera.

Seda ta gama komai sannan tazo ta tashi aishan koda ta farka taga maryam tsaye akanta tana murmushi sosai hakan ya firgitata.
"kinata sheƙa bacci ki tashi haka mana ko sallah bakiyi ba bare ki karya"maryam ta faɗi tana dafa kafaɗar Aishan.


Baki buɗe take kallon maryam ɗin ta kasa wani motsin arziƙi.

Wucewa tayi gun Abubakar É—in,yana ,zaune yayi tagumi,abincin tajanyo gabanshi  ta fara ci batace masa komai ba,shiko se bin ta da ido kawai yake.tana gama kimtsawa ta janyo hijab É—inta tasaka,ta É—auko jakar makarantatta ta rataya,sannan ta dubeshi tace "to Allah ya kiyaye hanya,yakaiku lafiya ya dawo daku lafiya,ina muku fatan alkhairi"bata jira amsarshi ba ta fice daga É—akin Aisha ma bayi danhaka tafiyarta tayi bata saurari komai ba.


Abubakar yasan maryam farin sani bata magana biyu,shiko baze iya rabuwa da ita ba komai wiya,dan haka gwamma ya auro Aishar amma baze rabu da maryam ba.

Fitowa yayi falon yasamu Aisha na karyawa,kan kujera yaje ya zauna ya dubeta aranshi yake faÉ—in "mace har mace amma son zuciya irin na innata yasa ta watsa mata tarbiyya,"a fili ko cewa yayi "ki yi sauri ki kimtsa zamu tafi kaita yanzu"

A zabure ta miƙe ta turo ɗan bakinta gaba tace cikim shagwaɓa wacce sosai ta ƙara mata kyau"ni wlh bazan koma kaita ba anan zan zauna,"ta faɗi tana dire ƙafa.

Kallo ya bita dashi sannan yace"bana son shirme ki shirya mu tafi ay tare zamu dawo"

Jin abinda ya faɗin ne yasa tayi tsalle ta faɗa ɗaki mayafinta ta ɗauko kawai tace "muje yaya na shirya"kallo ya bita dashi ya girgiza kai ya miƙe yayi waje ta bishi abaya.

Gidan ya kulle sannan suka shiga motar,yaja suka kama hanya zuciyarshi se saƙe saƙe yake..


Sun iso kaita da yamma,inna sosai tai murna da ganinsu a tare,farin cikinta be ƙara ƙaruwa ba seda Abubakar yasanar da ita abinda ke tafe dasu,sabida tsananin farinciki kuka tasaka cikin kukan take faɗin.

"Abubuwa da yawa habubakar nasan bana kyautawa,tausayin maraicin Aisha yasa bana iya taka mata burki kan abubuwa da dama,yau in baka auri Aisha ba Abubakar farin sani kasan ba me auranta,rufamin asiri zakayi nida ita Allah ze duba bayanka kaima"


Sosai maganganun inna suka taɓa zuciyarshi,tabbas inbe auri Aisha ba bame iya auranta,shikaɗaine ze rufa asirinta,kuma ko ba komai ƴar uwarshi ce kuma a yadda ya lura tana da ƙarfin shaawa inba auran akai mata ba zuwa zatai titi ayta danne ta abanza.


Sosai yaji kashi 70 na ƙiyayyar da yakewa Aisha ta ragu a zuciyarshi,tausayinta ya maye gurbin ƙiyayyar.


A daren ƙannen babansa dana baban Aisha suka ɗaura auren Abubakar da Aisha.bisa jajircewar inna kan a ɗaura a ranar.

Koda Aisha taji an ɗaura musu aure sosai take murna,har ta gaza ɓoye hakan,a ɗakinshi na soro ta sameshi yana shirin kwanciya bacci ya gama waya da maryam kenan.


A bakin ƙofar ta tsaya tana masa murmushi,shima murmushin yay mata yace"iya rigima ya kuma akayi naganki cikin tsohon daren nan?"

Murmushi tayi tace"yaya dare beyi bafa,ni dama zuwa nayi in tambayeka da gaske an É—aura mana aure?"

Hannu ya miƙo mata alamun tazo,ba musu ta ƙarasa kusa dashi ta ,zauna a gefen katifar tana kallonshi.

Miƙewa zaune yayi,ya tattaro natsuwarshi sannan yace"da gaskene mana an ɗaura mana aure,ko bakyasone ince a warware?"ya tambayeta yana kallon idanunta,

Da sauri ta É—ago kanta tana girgizawa sannan tace "ina so mana"

murmushi yayi yace"to me yasa kikeson auran?"

a karo na farko da Aisha taji kunya a rayuwarta,sunkuyar da kai tayi tana murmushi,sosai Abubakar ɗin ya cika mata ido,wanda bata taɓa jin hakanba abaya.


Muje zuwa

.Surbajo for life.
1/19/22, 18:30 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*Matuƙar ki/ka fitar min da littafinnan wani ya karanta batare daya biyani hakkina ba,na barki/ka da me ikon fitowar rana da faɗuwarta,ke/kai ma me karantawa batare da ka biyanin ba Allah ya bimin hakkina,ɗan Amana shikaɗai yasan darajar amana kuma yake kiyayeta*


*17*


Murmushi yayi me sauti yace"bazaki bani amsa ba kenan ko?"

Murmushi tayi ta sinne kanta a cinyoyinta,"Aisha akwai buƙatar ki samu rigar natsuwa kisaka yanzu,duk wani shirme da shashanci da inna ta ɗoraki akai lokaci yayi da zaki zubar ki ɗauki halayen ƙwarai kisama kanki"cewar Abubakar yana kallonta.

Ɗago kanta tayi a sanyaye tace"yaya nasan badan kana sona ka aureni ba,kawai kayiwa inna biyayyane,nima a yau nake danasanin halina da ɗabiuna gashi yanzu bani da ƙima ko daraja a idon mijin nawa kaico na ni Aisha"ta ƙarasa maganar cikin kuka.

Sosai tausayinta ya kamashi hannu yasa ya janyota jikinshi,cikin sigar rarrashi yake faÉ—in "waya ce miki baki da daraja a idona,ko da baki dashi yanzu tunda aure ya haÉ—amu ay dole kiyishi,tunda nine mutum na farko da ze kare mutuncinki,kuma so wannan Allah kesawa bawa a zuciyarshi,ina tausayinki sosai kuma kina da daraja yanzu a idona bana son wannan kukan"cewar Abubakar yana shafa bayanta.

A hankali ta É—ago kanta daga Æ™irjinshi ta dubeshi da  fararen idanunta tace "to amma yaya ay bani da abinda kowacce take taÆ™ama dashi gurin burge mijinta musamman adarensu na farkon auransu"ta Æ™arasa maganar hawaye na biyo idonta.

Murmushi yayi ya kawar da damuwar data bijirowa zuciyarshi,sabida beson yaba shaiɗan ƙofar rusa niyyarsa ta alkhairi,

"Amaryar tawa ga hips,ga boobs,ga manyan mazaunai,ga ɗan ƙaramin baki,ga fararen idanu manya kamar madara,ga gashi,ga iya tafiya ga murya me daɗi,ga shagwaɓa,gata zatai jarumta akan shimfiɗar auranta,to ni ko Abubakar duka wannan tarin niima da Allah yayimin na samun mace me duka wannan me zesa rashin budurcinta ya dameni,wannan kaddarace kuma kowa da yadda tashi take zuwa,kar in kuma jin kinyi min kwatankwacin wannan maganar"ya faɗi yana jan kunnenta.

Tinda ya fara lissafo abubuwan Aisha kejin sanyi aranta,sede kunyar zancen nashi ne ya hanata bayyana jin daɗinta,riƙe mata kunnen da yayine yasa tasaki ƴar ƙara ta faɗa ƙirjinshi shi kuma ya maida hannu ya rungumeta yana dariya.

sun ɗan jima suna hira,kamin ta fara ƙoƙarin barin jikinshi,haɗe fuska yayi yace "yaya ina zaki kuma?"

A kunyace tace "gun inna mana karta nemeni"

"ni kuma ki barwa wa ni?"ya tambaya yana kashe mata ido.

Ɓoye fuskarta tayi tana dariya,cigaba yayi da faɗin"a nan zaki kwana,tunda kinga gobe zan tafi kaduna ni kaɗai inje in nema miki inda zaki zauna sannan a kawo min ke"ya ƙarasa maganar cikin sigar zolaya.

Shuru tayi batace komai ba,amma har zuciyarta bataso ya tafi ya barta ta fi so su koma tare amma bata da zaÉ“in daya wuce tayi  masa biyayya.

Lamo tayi a ƙirjinshi,shi ya gyara mata kwanciyar ta yadda bazata wahala ba,adduar bacci yay musu ya tofa sannan bacci yayi awon gaba dasu.

Koda gari ya waye a É—akin tayi sallah wacce duba É—aya yayi mata yasan bata iyaba,amma be nuna mata ba ya bari se ta tare tukuna seya fahimtar da ita.

Koda ya shirya ze tafi rakoshi tayi har gun mota,tana turo bakinta gaba alamar batason ya tafi,rarrashinta yayi da kalamai masu daɗi ya kuma ja mata kunne akan iro sannan ya bata kuɗi masu ɗan yawa ta riƙe a hannunta kan yazo,da kukanta suka rabu yana tafiya tai sauri ta koma cikin gida.

Kan gadon inna taje ta haye ta shiga rusa kukan tafiyar mijin nata inna na mata dariya.

Inna gyara Aisha ta shiga yi bada wasa ba kowanne magani bata takeyi, har sokkoto taje gun wata me maganin gyaran amare da wainda suka rasa budurcinsu, MAMAN YUSUF LIKITAR MATA DAKE SOKOTO(0706 971 1327)tai mata bayanin damuwarta,ayko ta haÉ—o musu magunguna na gani na faÉ—a ta dawo kaita taci gaba daba Aisha.

Cikin ƙanƙanin lokaci Aisha tayi wani irin kyau na musamman ga cika da tayi,gwanin burgewa.sosai ta natsu ba wani shirme a tattare da ita yanzu.

Abubakar ko koda ya koma be ɓoyewa maryam komai ba,yasanar da ita an ɗaura auran,sosai taji ba daɗi amma daga bisani fatan alkhairi tai musu baki ɗaya.

Maida hankalinsa yayi gun neman gida daze É—auki mata biyu,a wadace inda besha wahalaba ya samu,sababbin kayan É—aki yazubawa kowaccensu har maryam,sannan ya É—auketa ya maida ita gidan ta fara tarewa,wata guda bayan tarewar tata ya kamo hanyar kaita dan ya É—auko Aisha duk da yasan be kyauta mata ba tsawon watanni uku da É—aura musu aure amma be waiwayeta ba se yanzu.


Muje zuwa


Surbajo for life.
1/19/22, 18:30 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*

*Amanace duk wanda yasanta baya wasa da ita*


*18*



Ko da ya iso yamma tariga da tayi,dan haka sallah ya farayi a masallacin ƙofar gida kamin ya shiga cikin gidan.

Inna rasa inda zata ajiyeshi tayi dan farinciki,shima yayi murna da ganinta sosai haka inna uwani ma.

Bayan sun gaisane ya É—an waiwaya,yace"inna Æ´ar taki fa?naga banji motsinta ba"yana nufin Aisha.

Murmushi inna tayi sannan tace"tun shekaranjiya take fama da ciwon kai,ga zazzaɓi,da rashin bacci shine na haɗata da isa me waya suje asibiti a dubata"

"Ayya Allah ya bata lafiya,bansani ba ay"Cewar Abubakar cikin yanayi na tausayawa.

Miƙewa yayi ya nufi ɗakin da yake sauka na soro,dan yaɗan kwanta ya jira dawowarta.

Be jima ba yaji takun tafiyarta ta wuce cikin gida.

Tana shiga É—akin inna ta tsaya sororo tana bin É—akin da kallo,a hankali takai dubanta gun inna tace"yaya yazo ne?"

Murmushi inna tayi tace"me isa kikayi min wannan tambayar?"

"Ƙamshin shi nakeji a ɗakinki"cewar Aisha tana murmushi.

"to yazo ɗazu bayan kun fita yana ɗakinshi"kamin innar ta ƙarasa faɗin abinda zata faɗa tuni Aisha ta juya da gudu,zuwa ɗakin nasa,ta tura ƙofar shi kuma yana ƙoƙarin fitowa yazo gunta,ayko se gata a ƙirjinshi,badan ya dage ba da ta kaisu ƙasa.

Gyara mata ruƙo yayi ya maida hannu ya rungumeta,yana murmushi,ita ko jin ta ajikinshi kawai se tasa masa kuka.

Kan katifar É—akin yajata suka zauna yace"to ya akayi kuma Æ´ar gidan inna me ya faru daga zuwana se kuka?"ya faÉ—i bayan ya rabota da jikinshi yana goge mata hawayen.

"yaya tunda ka tafi baka kuma fa zuwa ba,ka mance dani gaba ɗaya"ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta.

Janyota yayi jikinshi,ya fara rarrashinta da kalamai masu daÉ—i,har tayi shuru.a natse ya ce mata"me likita yace da kuka je asibitin?"

Jakar dake rataye a wiyanta ta ciro ta buɗe ta fiddo takardun gwajin da aka mata ta miƙa masa ya fara nazarinsu.

A firgice ya É—ago yana dubanta yace"hawan jini kuma Aisha me yake damunki da har jininki ze hau,tunanin me kikeyi?"ya jero mata tambayar cikin sigar damuwa.

Ƙasa tayi da kanta,tana wasa da yatsunta,ta kasa bashi amsa,hakanne yasa ya gano damuwarta,wato shaawa,gashi kuma ta kame kanta daga bin iro shiyasa damuwar tai mata yawa.

Kamo hannunta yayi  ya É—agata ya É—orata akan cinyarshi,a hankali ya zame hijab É—in dake jikinta ya ajiye shi agefe,wata Æ´ar tshirt ce ajikinta se skirt na atamfa,wiyan rigar me faÉ—i ne wanda hakan yasa saman boobs É—inta duk yana waje.

A hankali yabisu da ido,sosai suka ƙawata ganinsa,hannu yasa ta saman wiyan rigar wanda hakan yaba hannunsa damar shafo nipples ɗinta kasancewar ko bra bata saka ba,wani zillo tayi ajikinshi,sannan ta kwantar da kanta a kafaɗarshi.

Kwantar da ita yayi sannan yay mata rumfa da ƙirjinshi yace yana duban fuskarta"Na lura dake ba kyason sa bra,haka kikemin yawo dasu agari suna kallon mutane kamar zasu tsone musu ido ko?"yayi maganar cikin muryar da tafi kama da raɗa,yana shafa saman nipples ɗin,ɗan gantsarewa tayi ta kamo hannunshi tace cikin shagwaɓa "yaya in nasa ƙirjina ke ciwo,shiyasa bana sawa"ta faɗi tana turo ɗan bakinta.

A hankali yace,"kin shirya amsar mijin naki a yanzu ko in bari se mun tare a gidanmu"ya ƙarasa maganar yana sauke rigar tata,ƙasa wanda hakan yaba boobs ɗin damar fitowa gaba ɗaya.

Lumshe ido tayi ta ruko rigarshi tana kiran sunanshi cikin muryar da batasan lokacin da take hakanba,duk ya gama birkitata,dama ga tulin magunguna da inna ta É—irka mata.

Sannu a hankali yake bi da ita bakinshi yakai kan boobs É—in ya fara tsotsa cikin sigar da dole bazata jureba,ayko kuka ta fara yi masa tana kiran sunanshi.

Tuni Abubakar yay fatali da duk wata sutura ta jikinsu,adduar saduwa da iyali yayi sannan yanemi tsari daga shaiɗan dan gab daze kutsa cikinta zuciyarshi ke ayyano masa yanayin daya taɓa ganinta da iro,seda yay yaƙi da zuciyarshi kamin ya samu ya kutsa,


Sosai ya yi mamakin jinta da yayi a rufe,ga wani daɗi wanda shi baze iya misaltashi ba,itako Aisha kukan wahala ta koma yi,dan ta matsu gam,shiko yayan nata shigar ƙarfi yayi dan azatonshi abuɗe yake,shiyasa ta wahala a hannunshi.

Duk yadda take tunanin yayan nata ashe ya jima da wuce gurin,ashe iro duk haukar banza ne ga inda aynihin mazan suke nan.sosai ya dirjeta son ranshi badan ya gaji ba sedan kar ya cutar da ita da yawa duk da yaga ta gwada jarumta.

Gefe ya koma yana maida numfashi hannu yasa ya janyota jikinshi ya rungumeta,cikin raɗa yake samata albarka bisa zumar data shayar dashi.lamo tayi ajikinshi dan ta kasa ko motsin arziƙi.

Bacci ne yayi gaba dasu duka,basu farka ba seda aka fara kiran sallar asuba,a hankali Aisha ta mike daga jikinshi ji tayi ya ruƙota,waiwayawa tayi carab ko suka haɗa ido,da sauri tayi ƙasa da idonta,janyota yayi,ya kwantar,ya fara shafo abinda sukafi ɗaukar hankalinsa wato boobs ɗinta wanda kuma ya fahimci in ana taɓa mata sune take kawo wuta.


A hankali take sauke numfashi dan ya fara É—orata a layi tace"wash yayana ka bari na nagaji,ashhhh"ko sauraronta bayayi ya maida kwarya gurbinta.

Sosai yake samun gamsuwa atare da ita,to badole ba maman yusuf likitar mata lafiya ce.


Da ƙyar tasamu ya saurara mata,ta mike tana haɗa hanya,hijab ɗinta zumbulele tasaka sannan ta nufi cikin gidan,ga mamakinta ƙatuwar tukunyar Inna tasamu shaƙe da ruwa akan murhu tana ta tafasa,kunyace ta kamata wato inna har ta fahimci zasu buƙaci ruwan zafi da asubar.

Ƙaton bokiti ta ɗauko ta zuba sannan ta kaiwa Abubakar,banɗakin cikin ɗakin ɗakin akwai ruwan sanyin daze surka,tana shirin barin ɗakin ne ya kamota yana faɗin"ke bazakiyi wankanba?"a kunyace tace "shi zani inyi"

Sakinta yayi bayan ya sumbaci goshinta ta fice daga É—akin,shi kuma ya shiga wankan.

Wanka tayi sannan tayi na tsarki,ta shige ɗakin inna wacce ke zaune tana jan carbi,kunyace ta kama Aishar a kunyace ta wuce gun kayanta ta zabo wanda zatasa,ta kimtsa,sannan tayi sallah,sam taƙi yarda su haɗa ido da innar dan kunyarta takeji.

Inna tuni ta gano ta dan haka tace "maza kije ki shirya muku abincin karin kumallo"ba musu ta miƙe ta fice daga ɗakin.



Ƙarfe goma na safe Abubakar da Aisha suka kamo hanyar Kaduna bayan sunyiwa ƴan uwa da abokan arziƙi sallama,idon Aisha mirsisi ba alamun kuka.

A hanya se tsokanarta Abubakar yakeyi tana ta faman dariya,har suka iso lafiya.


Sosai ta samu tarba daga maryam,dan tunda yace mata suna hanya bata zauna ba tana ta shirin tarbarsu.

Sosai Abubakar yay musu faɗan zaman lafiya,sannan ya buƙaci dasu zauna lafiya.

Ba yabo ba fallasa ta ɓangaren Aisha dan tana da zafin kishi bata iya sakewa da maryam din saɓanin ita maryam ɗin data ajiye komai ta rungumi Aishar.

Inna ce ke ma Aisha huɗuba kan ta gujewa maryam karta cuceta,shiyasa take ƙara jan baya da ita,anashi ɓangaren Abubakar na ƙoƙarin kwatanta adalci.a tsakaninsu.


Kwanci tashi asarar me rai,ciki ya bayyana ajikin Aisha,murnar da sikayi tana da yawa,duk wani tattali na Abubakar ya koma kan cikin beda lokacin komai sena renon cikin.

Maryam ma baa barta abaya ba gurin tayasu son cikin dan tasan komai na Allah  ne.


Watan haihuwar Aisha ya tsaya,dan haka maryam bata nesa da ita sabida kar naƙuda tazo mata ba kowa.

Abubakar yayi sammakon zuwa kaita ya taho da inna dan ta dameshi kan yazo ya É—aukota..

Yau ta tashi da ciwon naƙudar,maryam duk ta gigice take ta shiga bata taimakom gaggawa sede koda ta dubata bata jiyo kan babyn ba se ƙafafu hakan ne yasa gaba ɗaya ta gigice,ta kinkimo Aishar da kyar da nufin ta kaita Asibiti.
Gidan benene,da ƙyar take sakkowa da ita daga saman ayko cikin rashin sani ƙafarta ta zame gaba ɗayansu sukayo ƙasa daga saman


Hakan yayi daidai da shigowar Inna da Abubakar akan idonsu komai ya faru,


Muje zuwa



Surbajo for life.
1/21/22, 13:01 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*

*littafina na kuÉ—ine dake/kai da ki/ka fitarmin,dake/kai wanda ki/ka karantamin batare da kin/ka biyani ba duka na barku da Allah,Allah yasakamin yabimin hakkina,É—an Amana shikaÉ—ai yake kiyaye amana yasan illar cinta*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*ÆŠari biyar ne*

*A turo shaidar biya tanan 07044600044*


*19*


Ta rub da ciki Aisha ta faɗo,wata razananniyar ƙara tasaki,da mahaukacin gudu Abubakar da inna sukayi kanta,be jira komai ba ya ɗauketa gaɓa ɗayanta yayi waje da ita da gudu inna na binshi abaya.

A mota yasata inna tashiga yaja da mahaukacin gudu suka fice daga gidan sabida jinin dake zuba ajikinta.

Koda suka isa asibiti da sauri aka amsheta,dubata likita yayi sannan ya buƙaci sa hannun Abubakar kan se dai ayi mata cs bazata iya haihuwa da kanta ba.In kuma aka jinkieta zata iya mutuwa.

Hannu na ɓari Abubakar yasaka hannun,inna se kuka take har da diddira ƙafa.

Awa guda aka kwashe yayin yimata cs É—in inda aka ciro É—iya mace fara tass kyakkyawa me kama da uwarta,

Koda Aisha ta farko Abubakar ta buƙaci gani,shiga ɗakin yayi,sede kallo ɗaya yay mata ya tsimke da lamarinta,dan numfashi ma ta oxygen take yinsa,tana ganinshi hawaye suka fara biyo idanunta,da sauri ya ƙarasa kusa da ita,ya kamota,shima kukan yake,
Oxygen É—in ta É—an É—aga tace cikin muryar mara lafiya.

"yaya kaga ƙaddara ko?ashe bazan rayu dakai rayuwa me tsayiba,"ta faɗi da kyar.
Rungumeta yayi ya sumbaci goshinta yace"zamu rayu tare Aishata,kidena faÉ—in haka,kinji ciwo ba mutuwa bace zaki samu sauki keda babynmu me kama dake"

Murmushim Æ™arfin hali tayi sannan tace"kacewa Aunty maryam ta yafemin duk abinda nai mata don Allah,sannan É—iyata ban amince kaba inna ruÆ™onta ba Aunty maryam zaka bawa na bata ita duniya da lahira,yaya inna son da zataiwa É—iyata seyafi wanda taimin kar hakan yasa tashiga wani hali daya fi  nawa muni,yaya ka kulamin da Æ´ata bisa gaskiya da amana,ka roÆ™amin yafiyar Allah bisa kurakuraina,kaima ka yafemin"da Æ™yar takai maganar sabida hakin da takeyi,da sauri ya mayar mata da oxygen É—in sannan numfashinta ya daidaita.


Gyara mata kwanciya yayi sannan ya zauna gefenta yana tofa mata addua.

Kallonshi take cikim so da ƙauna,shima ita yake kallo,murmushi take masa kamin daga bisani ta lumshe ido kamar me bacci ashe raine yayi halinsa ba tare da sanin Abubakar ɗinba.

Shigowar likita ne tasa ya É—ago yana dubansa É—auke yake da jinjirar da Aisha ta haifa wacce ta samu karaya a hannu sakamakom faÉ—uwar da Aishan tayi anje am É—ora hannun ne shine aka kawota.

Duba Aisha likitan yayi ga mamakinsa jinin da ake ƙara mata baya tafiya hakan ne yasa ya matsa kusa da ita yafara bincikawa,inda duban farko ya fahimci Allah yay mata rasuwa.


Lokacin da Abubakar yasamu labarin cewa Aishar daks gabansa kwance ta rasi kusan zaucewa yakusa yi.

Kuka yake kamar ƙaramin yaro.
Inna ko har bori ta hau,hakanne yasa Abibakar  yin ta maza yasa ta amota ya kaita gida.


Koda suka shiga falon gidan hajiya maryam na nan ainda suka barta kwance ɗazu,ƙarasawa yayi gudinta yana faɗin"me kikeyi tun ɗazu anan baki tashi ba bare ki biyomu asibitin har gashi Aisha ta haihu Allah kuma ya karɓi rayuwarta"jin shuru bata bashi amsa bane yasa ya ɗagota.

Wayyo Allah ashe sakamakom faɗuwar da tayi da Aisha ta kamu da cutar shanyewar ɓarin jiki,gaba ɗaya bakinta da fuskarta sun karkace.

A gigice Abubakar ke jijjigata,yana kiran sunanta,gwanin tausayi,ga gawar Aisha A asibiti,ga maryam da paralise,ga inna ta hau bori,ga jinjirarshi can hannu a karye,da wanne zeji.

MUje zuwa,


Surbajo for life.
1/23/22, 14:53 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*



*littafina na kuÉ—ine,Allah ya isa ga wanda ya karanta min be biyani ba*

*wani ya turo 1k a biyawa mutane biyar 200 su kuma su biya 300 meso mutum biyar ne de,zaku iya turo kudinku,masu siya kuma ina godiya Allah ya ƙara buɗi*

*Zahra Muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044 A Turo shaidar biyan tanan*

*20*


Jiri na É—aukarsa haka ya É—auko maryam yasa a mota,mamanta ya kira a waya ya faÉ—a mata komai,sannan yaja motar zuwa asibitin 44.

Besha wahala ba sika amsheta,yana zuwa yasamu Æ´an gidan su maryam É—in sunzo dan haka barin komai yayi a hannun yayanta sannan ya baro asibitin.

Abokanshi da makwabta,sune sika taru aka É—auko gawar Aisha zuwa gida,lokacin inna ta wartsake daga borin kuka take kamar ranta ze fita,haka sukaiwa Aisha wanka ita da Abubakar suka kimtsata sannan akasa ta a makara,Abubakar ya kira wasu suka kama aka fitar da ita aka sallaceta aka kaita gidanta na gaskiya,Allah sarki rayuwa me rai ba abakin komai yake ba.

Haka Abubakar yay ta zirga zirga zuwa asibiti,dubo maryam,wacce Alhamdulillahi tana samun sauƙi,

Jinjirar Aisha ma wacce Abubakar yasawa sunan inna wato fatima suna kiranta deeyanah ta samu sauƙi madara ake bata ta gun inna.

Tunda Aisha ta mutu kullum inna se tayi kukan mutuwarta musamman in deeyanah na kuka.

bayan anyi arbain inna tasamu Abubakar zaune a falo,yana nazarin wasu takardu.
Gaisheta yayi sannan ta É—ora da cewa"wai habubakar wanne mataki aka É—auka kan kashe aisha da matarka tayi,ni naji shuru ne har yanzu bakace komai ba,ga matsiyaciyar ma ko ganinta ban kuma yi ba tun bayan faruwar lamarin"tayi maganar cikin sigar masifa.

Sosai batun na inna ya girgiza abubakar,dan haka a natse ya É—ago ya dubeta yace"inna wacce irin maganace wannan,taya zakice maryam ce ta kashe Aisha?"

"In ba ita ta kasheta ba to ubankane ya kasheta,nace ubankane ya kasheta?"tayi maganar cikin É—aga sauti da hargagi.

"inna kar ki bari shaiÉ—an ya É—ora miki kayan da bazaki iya saukewa bafa,Maryam bata kashe Aisha ba hasalima taimakonta taje yi Allah ya kawo tsautsayi har hakan ta faru,wanda gwanda ita Aishan ma mutuwa tayi ta huta,itako maryam na asibiti halin mutuwa da rayuwa"

"wallahi ita ta kashemin Æ´ata,da idona naga lokacin data yardo min ita daga bene,kai duk uban da zaayi sede ayi ita ta kasheta,kuma dole a É—auki mataki kade ji na faÉ—a maka"inna ta faÉ—i har tana wata girgiza kamar me shirin dambe.

"inna wannan maganar ma kika kaita ga hukuma hukuntaki zaayi,sabida maryam bata kashe Aisha ba,dan haka a matsayina na jamiin ƴansanda nasan kece zaki shiga matsala sakamakon ɓata mata suna da kikayi"Abubakar ya faɗi cikin sigar dake nuna ranshi a ɓace yake

"shikenan Abubakar naji na fahimci dama cutar da Aisha kuke azamanku zan tafi yanzu da deeyanah,kuma ka rubuta ka ajiye sena É—orata akan turbar da dakanta inde da rai da rayuwa seta É—auko fansar mahaifiyarta,akanku tunda abun naku ba mutunci"cewar inna tana share hawaye.

"inna kiyi haƙuri ni bada wata manufa nace haka ba gaskiya kawai na faɗa miki,kuma Aisha tace maryam taba deeyanah,duniya da lahira,dan haka kiyi haƙuri don Allah ki kwantar da hankalinki"Abubakar ya faɗi hawaye na biyo idanunsa.

"au ita Aishan ina raye zatai kyautar Æ´ar bata ban ba to bakomai ga Æ´arku nan habubakar"ta ajiye deeyanah ta juya ta bar gurin.

Duk yadda Abubakar yaso bata haƙuri amma taƙi yarda,haka ta bar gidan tai tafiyarta.

Abubakar dawowa yayi ya ɗauki deeyanah yashiga mota ya nufi asibitin da maryam ke kwance wacce a yanzu tana amfani da dukka hannunta ƙafarce de har yanzu da saura.

Muje zuwa

Surbajo for life.
1/23/22, 14:53 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Na kuÉ—ine ki biya kamin ki karanta min,in kika karanta baki biyani Allah yasaka min*

*Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biya tanan,É—ari biyar ne kacal 07044600044*

*21*



Maryam lokacin da Abubakar ke shaida mata wasiyyar da Aisha ta bari na bar mata deeyanah kyauta,rasa inda zatasa kanta tayi dan farinciki yayinda gefe ɗaya kuma rashin Aishan ke taɓa zuciyarta,dan har zuciyarta take son Aishan.

Amsar deeyanah tayi ta rungume ta fashe da kuka,da kyar Abubakar ya rarrasheta,cikin muryar wanda yay kuka Maryam tace"komai nada dalilinsa ashe Aisha ta shigo rayuwarmu da gaggawane sabida bazata jimaba,ta shigo rayuwarmu ta bamu farinciki da bamu da bakin godiya sede mu bita da addua"ta ƙarasa maganar tana share hawayenta.

Rungumeta yayi ya sumbaceta a goshi,har ranshi mutuwar Aisha ya taɓa wani sashi na rayuwarsa,sabida Aisha ba macen da ake saurin maye gurbinta da wata bace.

Maganin ruwan nono maryam tasa anemo mata,ayko haka akai ta kawo mata kuma cikin hukuncin Allah nonon yasamu ta fara shayar da deeyanah,wannan abu ba ƙaramin faranta ran Abubakar yayi ba.

Kwanci tashi maryam ta samu sauƙi har an sallameta ta dawo gida,koda ta dawo sosai take kukan rashin Aisha bada wasa ba.

Deeyanah ta taso cikin gata da kulawa irin ta uwa mahaifiya,maryam na sonta har ranta ko kaÉ—an bata son damuwarta,

Shekarar deeyanah É—aya amma zaka É—auka takai biyu,gudu take ko ina,

Shekarar ta biyu maryam ta yayeta,lokacin Abubakar yasamu ƙarin girma zuwa mataimakin supeto ganar arziƙi ya ƙaru deeyanah sosai take ganin gata bada wasa ba.

Kaita suka shirya zuwa kaiwa inna ziyara,dan tun bayan rasuwar Aisha bata sake zuwa ba,sede Abubakar yaje shima da faÉ—a suke rabuwa,dan ta kafe se ya kawo mata deeyanah mafarkin Aisha takeyi.


Sun isa kaita lafiya,ko kaɗan maryam bata samu karɓuwa agun inna ba,se habaici take mata,kan ta kashe kishiyarta,

Maryam bata iya kare kanta sede zuciyarta na mata zafi Abubakar ke rarrashinta,

Satin su guda akaita sukayi shirin komawa,nan ko inna tai tsalle ta dire se an bata deeyanah.
Zo kuga kuka gun maryam kamar an mata mutuwa,tsugunawa tayi gaban innar tana kuka tace"kimin rai inna bazan iya rayuwa me daÉ—i ba ba deeyanah,kitausayamin don Allah inna karki rabamu"

"wallahi ko mutuwa zakiyi sede ki mutu amma jikata tazo kenan bazata koma ba"cewar inna lokacin data kwace deeyanah a hannun maryam.

Abubakar ya rasa me zece kawai hannun maryam ya kama ya ɗagata,yafara janta su tafi ayko nan fa ta shiga kuka iya ƙarfinta tana zillewa itama deeyanah kuka take tana miƙawa maryam hannu tana "mummy na"cikin kuka.

Abubakar cak ya ɗaga maryam yayi mota da ita,da ike da direba suka taho,suna shiga direban yaja suka bar ƙofar gidan.

Maryam har lokacin kuka take  iya Æ™arfinta.kamin suzo kaduna tuni jikinta yayi zafi,dole asibiti yasa suka wuce,

Gwaje gwaje aka mata inda gwajin farko likitan yay musu albishir da cewa tana da ciki har na tsawon watannin uku.

Daga Abubakar har maryam jin abun suke kamar a mafarki murnar da sukayi bazata faÉ—u ba.

Wannan shine maƙasudin riƙon diyana daya koma hannun inna,inda tayi iya ƙoƙarinta ta cire son maryam da IG a zuciyar deeyanah kamar yadda tasha alwashi.

har zuwa yanzu da maryam keda Æ´aÆ´a biyar,ba abinda ya sauya,duk da maryam ta samu nata Æ´aÆ´an amma hankalinta nakan deeyanah kullum seta yiwa IG maganarta.

*CIGABAN LABARI*

Cikin sheshsheƙar kuka inna tace "kinji gaskiyar abinda ya faru abaya deeyana duka nayine bawai dan ban sonki ba,so ne yasa hakan deeyana"cewar inna tana fyatar majina.

"kin cutar da mahaifiyata inna hakan be gamsar dake ba seda nima kika cutar dani,"cewar deeyana tana kuka.

"haba deeyanah ta taya zan cutar dake?"inna ta tambaya tana kuka.

"Kin cuceni mana inna da mahaifiyata kika rabani da ita,baki barni nasamu ladan biyayya ga uwata ba meyasa inna?"ta tambaya cikin ƙaraji.

"mahaifiyarki ta mutu Deeyana ko baki fahimci labarin dana baki ba"cewar inna cikin yanayi na firgici.

"Æ´arki ce ta mutu a duk labarin da kika bani inna banji inda kikace mamana ta mutu ba"cewar deeyanah tana kuka.

"Deeyanah Aisha itace ta haifeki kuma ta mutu"

"bani da mahaifiya sama da Maryam inna,Aisha Æ´arki ce,Allah yajiÆ™anta,amma uwata maryam ce ta  shayar dani inna menene ake kira da uwa,?in baki san maanar kalmar ba ki dubi maryam itace maanar sunan uwa,inna nayi danasanin duk abinda nakema mummyna batare da sanina ba,kuma inde dan ni kike zaune a gidannan inna ki tattara ki tafi,matar da bata kasheni ina tsimman goyoba bazata kasheni lokacin dana isa moruwa ba inna,kitafi ki barmu mu sami fahimta da shaÆ™uwa tsakanina da iyayena,zamanki cikimu takurace inna"deeyana ta Æ™arasa maganar cikin matsanancin kuka.

Inna ta kasa cewa komai se kukan nadama da take tayi,deeyanah ta juya mata baya.

Itako deeyanah dataga zaman gun inna baze fishsheta ba da gudu ta tafi zuwa falon hajiya maryam dan ta nemi gafarar ta.

Muje zuwa agyara zama yanzu Æ´an wasan zasu dunga bayyana É—aya bayan É—aya,har maana da sunan littafin ya bayyana.


Surbajo for life.
1/23/22, 14:53 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*

*karki karantamin batare da kin siya ba,500 ne,inkin karanta kuma ke da Allah*

*Zahra Muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biya tanan 07044600044*


*22*



Zaune suke a falo IG na matsawa Hajiya ƙafafunta suna hira cikin kwanciyar hankali,tayi sallama ta shigo falon.

Babu wanda beyi mamakin ganinta ba,hajiya maryam a ruÉ—e take faÉ—in"deeyana dear me yasameki a fuska naga ta kumbura,"ta tambaya cikin kulawa.

Daga inda take tsaye ta fashe da kuka,ta ruga da gudu jikin hajiya maryam,ta rungumeta tana kuka,sosai kukanta ya kiɗima hajiya maryam,duk da ciwon da jikinta ke mata sakamakon faɗuwar da tayi ɗazu,amma ƙoƙarin kamo ta takeyi,duk ta ruɗe ganin deeyana na kuka.

"mummy ki yafemin don Allah ki gafartamin nagano gaskiya,kuyi haƙuri keda daddy ku gafarceni wallahi rashin sanine"cewar deeyanah cikin matsanancin kuka.

Wani farinciki ne ya ziyarci zuciyar IG da ta hajiya maryam,lalle sun yarda Allah baya zalunci se wanda ya zalinci kansa,wai yau deeyana ke neman yafiyarsu kan ta gano gaskiya,rungumeta hajiya tayi tana faÉ—in.

"na jima da yafe miki deeyanah dear,uwa ay bata riƙe ɓacin ran ƴarta a zuciyarta,farincikina ɗaya deeyanah ta ta da ta dawo gareni"cewar hajiya cike da farinciki.

IG ma murmushi kawao yake da ke nuna alamun jin daÉ—insa Dan aduniya deeyanah da inna ne kawai matsalarsa,kuma yanzu Alhmdllh tunda deeyanah tata matsalar ta kau.

Shima yafiyarshi ta nema kuma take ya yafe mata gami da sa mata albarka,

Ranar tare da mummy ta kwana,rungume da ita,ita kanta mummy batasan tayi kewar Æ´ar tata ba se yanzu da take kwance gado É—aya da ita.sosai take godewa Allah daya dawo da Æ´arta gareta.

Rayuwa me cike daso da ƙaunar juna deeyanah da sauran ƴan uwanta da mahaifiyarsu suke gudanarwa acikim gidan,wanda hakan sosai yake faranta ran IG.

Inna ko bata shiga sabgarsu sabida ita har ranta bata son hajiya maryam,shiyasa ko deeyanah dake hulÉ—a dasu yanzu take É—aukar abin a mazaunin asiri maryam tayo ta rabata da deeyanah.

Suna wannan halin ne hutun deeyanah ya ƙare ta koma makatanta cike da kewar hajiya maryam da sauran ƙannanta.har kuka tayi da taga dare yayi bata gansu ba.

Jameela ma sosai tai murna da komawarsu makarantar,dan ta ƙosa dama su haɗu da deeyanah akwai tarin maganganun da takeson sanar da ita.


Yau da wuri aka tasosu daga class dan haka hostel kai tsaye suka wuce,wanka sukayi sukaci abinco sannan jameela taja hannun deeyanah zuwa cikin lambun hostel ɗinsu inda keda ƙarancin ɗalibai suna zama deeyanah tace.

"wai ƙawata meyene tun muna class kika damu da mu taso,duk kin ɗagamin hankali"cewar deeyanah tana diban jameela.

Cikin yanayin damuwa,jameela tace"ƙawata ina cikin damuwane sabida mahaifiyata da sauran ƴan uwana duk acikin damuwar suke"

Cike da kulawa da nuna tausayawa deeyanah ta ruƙo hannun jameela tace"wacce irin damuwace wannan ƙawata da zata ɗaga hankalinku gaba ɗaya?"

Ajiyar zuciya jameela tayi sannan tace"mahaifina shine sarkin garinmu me daraja ta ɗaya,mahaifiyata itace matarshi ta farko,kuma ƴaƴanta goma dashi biyar maza biyar mata,se kishiyarta ita kuma ɗanta ɗaya,kuma yayyena maza uku ma sun girmeshi,shine mahaifinmu yace shi zeyi murabus ya ɗora yaron kishiyar maman nawa,bayan ga yayyena da suka girmeshi,wannan shine abinda ke damun mu deeyanah kuma ke kaɗai zaki iya taimakamin in rusa wannan magana ta mahaifina"Jameela ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta.


Cikin yanayin ban mamaki deeyanah tace"ni kuma jameela?tay zan iya taimakonki kan abinda yafi ƙarfina ba ikona ba bana mahaifina ba?"cewar deeyanah tana ware ido.

"deeyana kina da kyau matuƙa,Allah ya kyautata surarki ta yadda duk namijin da ya ganki zeso ko yaudararsa ce ma kiyi,"ta ƙarasa maganar tana kamo hannunta.

"look jameelah kin barni a duhu ki fitomin a mutum insan inda kika nufa pls"cewar deeyanah cikin yanayin dake nuna ƙosawarta.

"so nike in anyi hutu kizo gidanmu ku haÉ—u da ya hydar so nike in ya ganki ya kamu da sonki ta yadda zaki bashi umarnin ke bakya son yayi sarauta yacewa mahaifinmu baya so"cewar jameela cike da zullumin me deeyanah zata ce.


Muje zuw



Surbajo for life.
1/23/22, 14:53 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine ki biya kamim ki karantamin 500,in kuma kika karanta min baki biyaba na barki da Allah*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A Turo shaidar biya tanan 07044600044*

*Masu buƙatar a tallata musu hajarsu zasu iya yimin magana akan farashi me sauƙi*


*23*


Dariya deeyana keyi harda hawaye kamim ta natsu tace,
"amma jameela gaskiya kanki da motsi aciki,taya ni zan iya hana bada sarauta,karfa ki manta abincin wani gubar wani,in wasu zasu soni dan kyauna,wasu a me aykinsu ma bazasu yarda dani ba,kinga mubar maganar nan,kisa haƙuri kawai azuciyarku shi Allah ya zaɓa shiyasa yabasa,haka ya hukunta,ja da hakan kuskurene"cewar deeyanah cikin yanayin dake nuna zancan na jameela be samu karɓuwa agurinta.

Ran jameela yayi matuƙar ɓaci dan bata ɗauka deeyana zata watsa mata ƙasa a ido ba amma a fili se tayi yaƙe tace"haka ne deeyana to Allah yasa mudace"

Ta amsa mata da "Ameen ƙawata"tana murmushi.

Tun daga wannan lokacin jameela ta ƙudiri aniyar sa rayuwar deeyanah cikin garari,amma ko so ɗaya bata taɓa nuna mata a fili ba.

Rayuwa suke kamar ba komai aranta har zuwa lokacin da suka kammala makaranta,inda a wannan lokacin sun ƙara zama cikakkun ƴanmata,dama jameela ta girmi deeyanah da shekaru uku,

Deeyanah Abubakar Adamu Kaita,matashiya me jini ajika ƴar kimanin shekaru goma sha bakwai,fara ce data sirka da ja,hakan yaba fatarta damar yin kala ta musamman,ita ba doguwa ba ita ba gajera ba,maana medium size,tana da diri na kuzo ku gani,ga shafaffen ciki da mara,ga fararen idanuwa,manya wanda take yawan lumshesu kamar tana jin bacci,bakinta ɗan madaidaici ɗauke da laɓɓa masu tudu da taushi,koya ta motsa bakinta gefe da gefen kumatunta na lotsawa,da zaran tayi murmushi ko dariya kyakkyawar wushiryar dake tsakanin fararan haƙoranta na bayyana,wanda hakan ke ƙara mata kyau,ga gashi baƙi me tsayi da sheƙi da taushi.kai abun se wanda yagani.

Zaune suke a falo ita da mummy tayi matashin kai da cinyar mummyn,cikin shagwaɓa tace "nummy nifa wlh,ba na son BUK gaskiya," ta faɗi tana turo baki gaba.

Dariya mummy tayi ta shafo gashin kanta tace"kin cika rigima deeyanah,tunda mahaifinki yace ita zakiyi base kiyi biyayya ba,ni banason gardamar nan taki,meye aybun BUK É—in"

Miƙewa zaune tayi sannan tace"mummy bata da aybu,ni kanon ne tayimin nisa wallahi,bazan iya jure tsayin lokaci ban ganki ba"ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta,

Sosai tausayinta ya kama mummy,janyota jikinta tayi ta rungume,sannan tace cikin sigar rarrashi"karki damu,muna tare deeyana dear a waya,kuma zan dinga yawan zuwa ganinki,"

"mummy bafa wanda nasani a garin,taya zan rayu ni kaÉ—ai se escote?"

"Kede akwai shashanci, ita hajiya umman fa,ko bazaki dinga zuwa gunta ba?"

"Mummy kince fa gidan sarautane gidan kar inje amin kallon banza ni ko wallahi  banda haÆ™uri ramawa zanyi,shiyasa ma banason zuwa"cewar deeyanah wacce har yanzu bakinta ke ture agaba.

"Hajiya Umma yayatace bazata wulaƙantamin ke ba ko kin manta kema ƴar waye,the whole IG na ƙasarki shine mahaifinki,har akwai wanda ze miki kallon banza"

Dariya deeyanah tayi dan tana alfahari da mahaifin nata bada wasa ba,shiyasa koya aka dan gantata dashi take tsintar kanta cikin farinciki.


Da haka mummy ta shawo kanta ta amince da tafiyarta jamiar Bayero dake kano,cike da kwarin guiwa.

muje zuwa


Wacce bata siyaba kibata shawarar ta siya dan littafinmu ya É—auko hanya.



Surbajo for life
1/25/22, 10:53 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*meso ki turo kuÉ—inki 500 na kuÉ—ine karki karantamin in baki biyaba,inkikayi na barki da Allah*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biya tanan 07044600044*


*24*



Duk wani shiri da tanaji IG ya gama yiwa deeyanah na tafiyarta makaranta,ba abinda baa tanadar mata ba,gidan da zata zauna masu tsaron lafiyarta da direban daze dunga kaita ya dawo da ita.duka a unguwar nasarawa GRA dake kanon.

Da kuka suka rabu da mummy dan wannan karon IG ne da kanshi yace ze rakata dan yana so daga can ya wuce kaita yaga ginin da akewa inna,wacce ya shawo kanta da ƙyar ta yarda ya gina mata gidan.

Sun iso kano lafiya,inda suka samu tarba ta musamman daga sauran mahukunta,rakiyar girma aka yiwa deeyanah zuwa makarantar inda hakan sosai ya ɗauki hankalin sauran ɗalibai,ciki harda jameela ƙawa ga deeyanah,wacce itama makarantar ta shiga.

Bayan angama komai IG ya barta tare da masu tsaron lafiyarta shi ya wuce,sosai deeyanah tai kewar mahaifin nata.

Tana tsaye tana tunani taji ance "kamota nan"daga bayanta.

Da sauri ta waiga,carab tao ido biyu da jameela ayko wani ihun murnar ganinta ta saki sannan suka rungume juna.

Sosai deeyana ke murnar ganin Jameela,dan gaba É—aya ji tayi damuwarta ta kauce.

"ƙawata ya bayan rabuwa,wallahi numbar mummy da kika bani a hanya ta faɗi,kuma ina ta so in mun shigo Abuja innemeki wlh Allah be nufa ba"cewar Jameela lokacin da suke takawa zuwa gurin wasu kujeru,yayinda ƴan sandan dake tsaron lafiyar deeyana ke binsu a baya.

Bayan sun zauna ne deeyanah tace"wallahi kullum cikin jiran kiranki nake amma shuru baki kiraba,gashi ni banida numbarki,haka na haƙura sabida kinga time ɗin bamu da phone namu"cewar deeyanah tana murmushi.

"ke dai bari ƴar uwa wallahi nayi kewarki,yanzu ina kika sauka?"jameela ta buƙata.

"wani gidan daddyna dake nasarawa gra nan na sauka,"cewar deeyanah.

"lah to ay muma unguwar muke,kai amma naji daɗi sosai yanzu tunda ba abinda zamuyi muje inga gidan naki in yaso gobe tunda ba school se kizo namu gidan ko?"inji jameela tana ruƙo hannun deeyanah.

Ayko cike da nishaÉ—i suka rankaya,zuwa gidan na deeyanah,matsakaicin gidane me É—akuna uku,se kitchen da É—an garden se masu gadi da dattijuwar da zata dinga yimata abinci,se Æ´ar matashiya me suna laraba dake mata wanke wanke da shara da gyaran gidan.


Sosai  jameela ta yaba da gidan na deeyanah,inda seda taci abinci tukuna tayi mata sallama ta tafi gida bayan sunyi musanjen phone number.


Washe gari da yamma deeyanah ta shirya tasa direba yakaita address É—in da jameela ta turo mata.

Tayi matuƙar mamaki da ganin girman gidan nasu jameela,kanta be ƙara kwancewa ba seda suka shiga cikin gidan.

Sosai tsarin gidan da girmansa ya burgeta,se bi take da kallo,har aka kaita ɓangaren mahaifiyar jameelan.

Murna da farincikin da jameela keyi na ganin deeyanah ba'a magana.gurin mahaifiyarta ta kai ta,ga mamakin deeyanah setaga ashe mahaifiyar jameelan itace hajiya umma yayar mummynta,dan tasanta farin sani itama kuma tasan deeyanar.

"wa nake gani kamar deeyanar maryam?"cewar hajiya umma tana riƙe baki.

Da sauri deeyana ta ƙarasa jikinta ta rungumeta tana faɗin "nice mama,dama jameela ɗiyarkice?"

Rungumeta hajiya umma tayi sannan suka samu kan kujera suka zauna,hajiya umma tace"ikon Allah kice ku duk ƙawancen naku ma bakusan kuna da alaƙa ba dan shashanci bari inkira maryam ɗin ince naga ɗiyata agidana"ta ƙarasa maganar tana dariya gamida danno lambar hajiya maryam.

"gani ga deeyanah agidana yanzu haka,wai ashe sunsan juna da jameela tunda jimawa"

"au wai dama jameelar datake shaidamin dama tamu take nufi? ikon Allah bata yadda be faruwa"cewar hajiya maryam daga ɗaya ɓangaren.


Daga haka hira suka ɗan taɓa wacce rabinta akan jameela da deeyanar ne,daga bisani sukayi sallama.

Cikin ƙanƙanin lokaci aka cika gaban deeyanah da kayan maƙulashe,jameela ko yaƙe kawai takeyi,dan ko kaɗan bataso ace akwai wata alaƙa tsakaninta da deeyanar ba,amma duk da haka bazatai wasa da damarta ba dole ta ida nufinta akan deeyanar.


Koda dare yayi hajiya umma hana deeyanah tafiya gida tayi dole ta kwana agidan.


Muje zuwa


Surbajo for life.
1/25/22, 11:08 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*ki siya ki biya ki karanta 500 ne kacal ba tsada,yafi asato abaki ki karanta na Allah ya isa*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*Aturo shaidar biyan tanan 07044600044*


*25*


Ga al'adar yarima hydar duk safiya yana shiga sashin hajiya umma ya gaisheta sannan ya shiga gun mahaifiyarsa.

Yauma da misalin ƙarfe goma na safiya ya shigo cikin ƙasaitarshi da cikar halitta ya shigo gaisheta.

Lokacin duk suna zaune a tsakiyar falon kan tabarmar ledar cin abinci suna karyawa,

Rusunawa yayi agaban hajiya umman kanshi a ƙasa yace cikin muryarshi me ɗaukar hankali"barka da safiya ummana"

Saura kaÉ—an deeyanah ta kware,sabida saukar muryarshi a kunnenta,dan bataga shigowarshi ba kanta na sunkuye tana cin abinci.

Bin shi tayi da kallo wanda shi bemasan tanayi ba,kanshi na ƙasa,cikin halin ko in kula hajiya umman tace "barka de yarima"daga haka bata ƙara cewa komai ba,

"zamu fita ummana asa mana albarka"cewar hydar kanshi a ƙasa cikin tsantsar biyayya.

"Allah mana"hajiya umma tace tana doka masa harara,

Miƙewa yayi a hankali ya gyara alkyabbarsa ya juya cikin takunsa na ƙasaita ya fice daga falon.


Deeyanah ko kasa ci gaba tayi da cin abincin, dan gaba É—aya wata kasalace ta sauko mata sakamakon ganin hydar da tayi,ta kasa gane wanne yanayi ta shiga ne,bazata iya cewa ga abinda take ji ba,haka taita juya cokalin acikin abincin batare data ci.

Jameela wacce duk abinda deeyanar takeyi akan idonta ya faru,wani farin cikine ya kamata dam taga haƙarta zata cimma ruwa cikin sauƙi.

Haka suka gama cin abincin deeyanah babu ƙwarin jiki a tattare da ita,ta koma ɗaki ta kwanta.

Jameela ce ta shigo ɗakin ta taɓota tace"ya de ƴar uwata,naga tunda kikaga yaya hydar duk yanayinki ya sauya,ko da wata matsalane in sanar da umma"cewar jameela cikin salon son jin me zatace.

ÆŠan tsaki deeyana taja sannan tace"jameela yayan naki nada kyau,dama shine hydar É—in da kike ban labari a school?"

"Shine deeyana,yaya hydar akwai kyau shi da mamansa yake kama ay shiyasa ya É—an fita daban acikinmu"cewar jameela tana murmushi.

Ranar deeyanah bata da hira gun jameela seta hydar,sosai takeson hirarsa,da yamma jameela ta jata sukaje gun hajiya mamy mahaifiyar hydar gaisheta.

Sosai taji daɗin ganinsu dan ita mace ce me sauƙin kai saɓanin hajiya umma,haka deeyanah tai ta kallon hotunan hydar dake maƙale a falon tana jin daɗi.

To abufa kullum gaba yake,yanzu deeyanah gaba É—aya ta tattaro komai nata ta dawo gidan nasu hydar,dan batason dede da second É—aya tayishi awajen gidan.


Duk da bata san so ba amma yanzu bisa jagorancin jameela ta yarda son hydar takeyi,mutumin dako kallo be isheta ba,in ya shigo gaida umma.

Deeyanah fa abun da gaske takeyi,se ta dena yini ɓangaren su jameela sede gun hajiya mamy,dan ta dinga kallon hotunansa.duk ranar da ba makaranta.


Tuni hajiya umma ranta yafara ɓaci kan hakan da deeyanar takeyi,dan haka jameela tasamu da zancan.

"wai wannan mahaukaciyar yarinyar baki shaida mata bana ƙaunar alaƙa da waccan mayyar bane?"

"umna karki samu damuwa,agame da hakan,tun muna lagos naso yim amfani da ita wajen ganin an rushe naɗa hydar akan kujerar Abba amma taƙi yarda to yanzu cikin ruwan sanyi zanyi amfani da ita mu cimma burinmu nide kibani haɗin kai kawai,"cewar jameela tana dariyar ƙeta.

"jameela karfa abun ya taɓa zumuncina da ƴar uwata,meye shirin naki akansu ki sanar dani kamin ki aywatar"


"ba wani abun É—aga hankalibane mummy kuma kinsan komai zanyi zanyishine da kulawa da takatsantsan"cewar jameela tana murmushi.

"kuma a ganinki ahaka har haƙarmu zata cimma ruwa,nifa da kusfa zaria zani a haukata min tsinannen"cewar hajiya umma tana ƙwafa.


"sosai ma kuwa umma kisa ido kiyi kallo"cewar jameela cikin yanayI na ƙarfafawa uwar tata guiwa.

Sosai hajiya mami ta saki jiki da deeyana bata sauya mata fuska dukda kasancewarta baƙuwar kishiyarta wacce bata sonta ita da ɗanta..

aduk zamanta agidan da ɓangaren mahaifiyar tashi dede da rana ɗaya be taɓa ɗaga ido ya dubeta ba bare ma yasan ya kamanninta suke.

Yau jameela ta ƙudiri aniyar aykata nufinta akansu dan haka dare nayi ta samu deeyanah hannunta ɗauke da flaks ɗin ruwan tea tacewa deeyana wacce ke sanye da kayan bacci tayi shirin kwanciya bacci,

"ga tea ɗin yaya hydar mami tace akai masa,pls deeyanah kiɗan miƙa masa"

Ay kamin ta dire zancen deeyanah ta diro daga kan gadon ta nemo ƙaton hijab ɗinta tasaka tana dariya tace"hala ta mance ne naga da wuri ake kaimasa kar ya buƙata kawo in miƙa masa"cewar deeyana tana ƙoƙarin amsar flaks ɗin.


Miƙa mata jameela tayi tana faɗin"ni mamy tasa na dafa masa pls deeyanah ki ɗanɗana kiji ko ban cika siga ba"cewar jameela cikin yanayi na damuwa,ba musu ko deeyana ta ajiye kayan ta tsiyayo ruwan tea ɗin cikin ƙaramin kofi ta kwankwaɗe dariya tayi bayan ta ajiye kofin tace"yayo dede ba matsala bari akai masa da hanzari"tana kaiwa nan ta fice ɗauke da kayan tea ɗin zuwa sashin na hydar.


Muje zuwa



Surbajo for life.
1/26/22, 21:40 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Na kuÉ—ine 500 ki biya kamin ki karanta dan gudun É—aukawa kanki hakkin da bakisan ranar dazaa yafe miki ba*


*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biya tanan 07044600044*


*26*


Deeyanah dan sauri har sassarfa takeyi,sosai farinciki ya mamaye zuciyarta,yau zata kaiwa hydar abinci.

Me tsaron ƙofar sashin ne yay mata izinin shiga dan yasan da zuwanta,cikin natsuwa ta tura ƙofar bakinta ɗauke da sallama ta shiga cikin falon,ba kowa aciki se ac dake ta faman aykinta.ga wani sassanyan ƙamshi dake tashi a falon.

Tsayawa tayi a falon tana jiran taga ta ina ze ɓullo,me tsaron ƙofar ne ya leƙo yace mata" yana cikin wancan ɗakin ki shiga can ake kai masa"

"Oh to nagode"deeyana ta faɗi sannan ta ɗauki flaks ɗin ta nufi ƙofar da aka nuna mata,hankali kwance ta tura ƙofar ta shiga, tana shiga ba kowa aciki ɗan madaidaicin falo ne,se wayoyinsa da ta gani kan table ga tv a kunne hakanne yasa ta fahimci be jima da tashi agun ba.

Kan table ɗin taje ta ajiye flaks ɗin,ta zauna akan ɗaya daga cikin kujerun zaman jiran fitowarsa.zamanta keda wiya taji bacci nason ɗaukarta,ga wani irin yanayi dake taso mata tun daga tafin ƙafarta har tsakiyar kanta,so take ta tafi amma kuma batason ta rasa damar ganin hydar a daren nan hakan yasa taci gaba da zama.

Hydar dake cikin toilet yana wanka seda ya kwashe kusan awa guda yana wankan kamin yasamu sukunin fitowa,

Rigar wanka ce kawai ajikinshi,yana fitowa be tsaya gyara jikinshi ba ya nufi falon dan ya ɗauki wayarsa ya kira maminsa ya tuna mata batun kawo masa tea,koda ya fito be kula da deeyanah dake zaune akan kujera ba,wacce a wannan lokacin sam bata cikin hayyacinta ba abinda takeso kamar ace taji namiji akanta,wata shaawace me ƙarfin gaske ta taso mata.

Koda yazo ɗaukar wayar ganin flaks ɗin akan table ne yasa ya fasa kiran mamin yayi murmushi yasamu guri ya zauna ya tsiyayo ruwan tea ɗin yakai bakinsa,sam ɗanɗanon ba irin na maminsa bane amma yay mata uzuri dan haka ya ƙarasa shanye na kofin,ya ajiye kofin ya ɗauki wayoyinsa ya koma cikin ɗaki dan ya kimtsa kansa.

Yana tsaka da shafa mai ajikinsa yafara jin jiri na É—ibarsa,ga joy steak É—insa dake ta faman motsawa acikin wandonsa wanda ya rasa dalilin aykata hakan,haka ya daure ya gama ya koma gefen gadon ya zauna,

Zamansa ke da wiya gabanshi ya tashi yayi ƙam in ba mace ba ba abinda yake muradi adede wannan lokaci idanunsa ko gani basayi,yayin da itama deeyanah hakance take wakana atattare da ita.

Miƙewa tayi tabi bayansa zuwa cikim ɗakin,wanda hakan ya faru akan idon jameela dake laɓe tana kallon komai,bin ta tayi da sauri itama hannunta riƙe da wayarta tana recording ɗinsu video

Deeyanah wacce tun a falo ta gama fatali da duk wata sutura ta jikinta,dan haka tsirara take haihuwar uwarta,tana shiga ɗakin hydar ya taso kamar mayunwacin zaki ya tarbota,a buƙace suka rungume juna,kissing ɗin ta yake kamar zaa ƙwaceta daga hannunsa,har suka dangana da gado,😭jameela ba abinda bata ɗauka a wayarta.

Shafo boobs É—in deeyanah yake cikin yanayin dake nuna be cikin hayyacinshi haka itama take kamoshi.


Wasanni hydar keyi da deeyanah kamar yasamu sweet,sede wani ikon Allah duk da yanayin da yake ciki ya kasa rabata da budurcinta,gashi kwance akanta amma ya kasa shigarta,se gurnani yake yana shan boobs ɗinta kamar mayunwacin zaki,sun kwashi kusan 20minute a haka kamin komai ya lafa musu atare kamar tashin iska wani bacci ne me ƙarfi ya ɗauki hydar,sakamakon releasing ɗin da yayi kan cinyoyin deeyanah.

Itako dama komai kamar a film haka take ganin komai,tade kasa controling kanta ne,miƙewa tayi jikinta na kakkarwa ta fice daga ɗakin har tuntuɓe take,falon ta koma ta kwashi kayanta tasaka,tasa hijabinta agigice ta fice daga ɓangaren na hydar ta nufi sashin hajiya ummah,zuciyarta cike da wasiwasi da tarin tambayoyi .

Muje zuwa


Surbajo for life.
1/26/22, 21:40 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*karki karantamin in kinsan baki biya 500 É—in da kowa ya biya ba,in kuma kika karanta na barki da Allah,*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 aturo shaidar biya tanan*


*27*



Cikin sassarfa ta faɗa ɗakinsu ta maida ƙofar ta kulle ƙofar ta jingina bayanta ajikin ƙofar,ta rufe ido,wasu siraran hawaye ne ke biyo idanunta.

Jameela dake kwance lamo akan gado kamar me bacci ce ta yunƙura ta tashi tana miƙa gamida hamma,takai dubanta gun Deeyanah tace cikin alamun bacci "deeyanah yade,kin kai masan?"

Da sauri deeyanah ta share hawayenta,ta wayance tace"eh nakai yana bacci"bata jira ta sake jin wata maganar ba tayi sauri ta shige toilet ta sakarwa kanta ruwa tana kuka acikin ruwan tare da É—umbin danasanin zuwa sashen na hydar "dama hydar É—an iska ne amma yake abu kamar wani na Allah,?toni me yasameni dayasa har nakai kaina garesa,meke faruwa danine?"wainnan sune tarin tambayoyin da deeyana keyiwa kanta kuma ta kasa amsasu.

Ta kwashe fin awa biyu acikin toilet É—in kamin ta É—auro alwala ta fito,tazo tasa doguwar riga da hijab ta fara nafila tana neman gafarar Allah.

kwana tayi a zaune tana kuka ga Allah kan ya sanyaya mata zuciyarta,yakuma yafe mata abinda ta aykata,tunda tasamu labarin mahaifiyarta ta tsani zina meyinta ma bata ƙaunarsa,shiyasa ko saurayi ta kasa yi.


Koda gari ya waye jiki ba ƙwari ta tashi tayi wanka ta kimtsa,ta janyo jakar kayanta,zuwa falo inda hajiya umma da jameela ke zaune suna karyawa.

Cikin mamaki hajiya umma ta dubi deeyanah tace"ina kuma zaki da jakar kaya da sanyin safiyar nan?"

Rusunawa deeyana tayi tace a sanyaye"gida na zani in É—auki wasu takardu daganan zan wuce Abuja"

Jameela datasan kwanan zancan,murmushi tayi tace"bari inzo in rakaki,kya tafi ke kaɗai"ta faɗi lokacin data miƙe ta nufi ɗakin baccinsu.

Take hajiya umma ta fahimci akwai wani makircin da jameela ta ƙulla dayasa deeyanah takeson barin gidan,dan haka batai yunƙurin hanata ba,illa cewa da tayi"to karde kuma kije kiga mummynki kiƙi dawowa shi karatu baason wasa"

Murmushi kawai deeyanah tayi ta sunkuyar da kanta.


Jameelace ta fito yafe da mayafinta,tace"muje ko"

Ba musu deeyanah tayi gaba hajiya umma da jameela suka haɗa ido jameela ta ƙifta mata ido suka ƙarasa ficewa da deeyanah.

Koda sukaje gidan bata jimaba ta haɗa abinda zata buƙata ta kama hanyar Abuja ita da masu tsaron lafiyarta,bayan sunyi sallama da jameela.

Ko a hanya deeyana kuka takeyi tayi tayi ta tsaida kukan amma ta kasa.a haka suka iso Abuja da yamma,hajiya maryam ce kawai agidan.


Sosai ta firgita da ganin deeyanah tana kuka,dan haka da sauri ta jata zuwa ɗakinta ta kullo ƙofar sannan ta bata ruwan sanyi tasha,deeyana jikin hajiya maryam ɗin ta faɗa ta sake rushewa da kuka tana faɗin"mummy na shiga uku na lalace shikenan na zubarwa da kaina mutunci na zubar muku"ta sake fashewa da kuka.
Hajiya maryam jikinta ne ya kama rawa hawaye na bin idonta tun kan taji kome ya faru dan tasan hawayen deeyana na nufin tashin hankali.

"baki shiga uku ba dear na kome yayi zafi maganinsa Allah ni mahaifiyarkice ki faÉ—amin damuwarki da gaggawa dan in san ta ina zan fara magance ta"cewar hajiya maryam tana goge hawayen idanunta.

Miƙewa zaune deeyanah tayi tace cikin rauni "mummy jiya da dare agidan su hajiya umma,wata mummunar ƙaddara ta faɗamin"

Gaban hajiya maryam ne ya yanke ya faÉ—i,cikin zaro ido tace "me yafaru dake agidan deeyanah ki sanar dani"ta faÉ—i tana jijjiga deeyanahr.

Cikin dakiyar zuciya deeyanah ta kwashe komai ta sanar da hajiya maryam wacce tun kan deeyanah ta gama faɗa mata take kuka,cikin kuka deeyana tace"wallahi mummy bada sanina nayi ba,don Allah ki yafemin bansan lokacin danayiba "ta ƙarasa maganar tana kuka.

Daurewa hajiya maryam tayi tace"kinji zafi agabanki alokacin?"

Da sauri ta girgiza mata kai tace"banji ba"

Miƙewa hajiya maryam tayi da hanzari ta ɗauko safa tasaka sannan ta umarci deeyanah data hau gado,ta cire pant ɗinta,ba musu deeyana ta aykata hakan.


Mintuna biyar hajiya maryar ta kwashe tana duba deeyanar kamin tayi ajiyar zuciya ta zaina ragwab data fahimci be keta mutuncin deeyanar ba.godiya ta shiga yiwa Allah da dukkan kalmar data zo bakinta.

Sakkowa deeyana tayi bayan ta maida pant ɗinta,kamota hajiya maryam tayi tace cikin sigar kwantar da hankali"kidena kuka babyna kinji ba abinda ya faru da mutuncinki bare ya zube har takai ki zubar danamu,Allah ya tsareki be ratsakiba dan haka ki kwantar da hankalinki,karki ƙara zuwa gidan ko kin koma,kuma karki bari kowa yaji labarinnan sabida tonon asiri kinji ko yarinyata".

Se a lokacin hankalin deeyana ya kwanta tayi lamo ajikin mummy tana ajiyar zuciya..


Haka mummy taita rarrashinta da kalamai masu daÉ—i har ta saki jikinta,


Kwananta uku agidan kasancewar IG bayanan yaje seminar germany,shiyasa besan wainar da ake toyawa ba.

Anashi ɓangaren hydar lokacin daya farka daga bacci yayi mamakin ganin jikinshi ba kaya,sosai abun ya ɗaure masa kai,warin sperm dayaji ajikinshi shi yafi komai firgitashi,koda ya duba kan gadon ma gashinan inda ya zobo.

Dirowa yayi daga kan gadon yafara dube dube bega komai ba,hakan ne yasa ya danganta hakan da mafarki yayi,to amma meyasa yaganshi ba kaya ajikinshi,runtse ido yayi yanaso ya tuno abinda ya faru amma ya kasa,dan haka miƙewa yayi ya shiga wanka kawai ya tsarkake kansa.ya dauro alwala ya fito yayi sallah ya kwashe zanin gadon gudun kar wani ya shigo ya gani.


Bayan kwana biyu ne da faruwar lamarin jameela ta sayi sabon sim card ta buÉ—e whatsapp ta yanki kaÉ—an daga cikin video da tai musu ta turawa hydar a wayarsa gamida barazanar nunawa manyam masarauta.


Tashim hankali baa sa maka rana.


Muje zuwa

Surbajo for life.
1/26/22, 21:40 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine kisiya kamin ki karanta yafi ay miki Allah ya isa 500 kacal*


*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biyan tanan 07044600044*


*28*



Hankalin hydar in yayi dubu ya tashi,tabbas shine ajikin video to ita kuma yarinyar dake wasa da bananarsa wacece,ko amafarki be taɓa haɗuwa da me kamarta ba.

Rasa abinyi yayi seya kira sadeeq a waya wanda shine yarjajjen yaron sa,bayan yazo sun gaisa ne hydar yace"sadeeq maƙiyana de Allah ya basu nasara akaina,sabida video na da hotina na tsiraicina kwance da wata yarinya aka turomun kuma anmin barazanar zaa turawa me martaba"hydar ya faɗi cikin yanayin damuwa.

Salati sadeeq yayi ya sanar da ubangiji,cikin tashin hankali yace"ranka ya daɗe wannan fa ba ƙaramar matsala bace ya kamata a ɗauki mataki da gaggawa kamin abun yakai ga fada"ya faɗi dik a kiɗime.

"inason bin komai a tsanake sadeeq ba gaggawa nake ba,sannu a hankali wanda yamin hakan ze shigo hannuna"cewar hydar yana lumshe ido.

Tun daga wannan rana se an turo masa da barazanar zaa tura video fada,hydar be taɓa kula me turowarba,kasancewar a switzland yayi karatu yaso abarshi yaje can ya gudanar da bincikenshi cikin sirri amma mahaifiyarshi ta hanashi aykata hakan.

"lalle koma wacece yarinyar cikin video ɗinnan ba ƙaramar tantiriyar karuwa bace,tunda har zaa iya biyanta tazo tayi xxx video dashi tabbas ta jima a bariki"wannan shine tinanin hydar aduk lokacin da aka turo masa video.

deeyana ba laifi yanzu ta ɗan sake,dan har ta komo makaranta batare da ta ƙara shaawar komawa gidan su jameela ba.

ta maida hankalinta kan karatunta,kuma duk wata hanya da zata haɗata da jameela gudunta takeyi bata taɓa yarda su haɗu,shiyasa ta jima da dawowar amma jameela bata san ta dawo ba.

Jameela ganin duk turawa hydar video da takeyi be kulata ba ne yasa ta yanke shawarar tura masa gaba É—aya video ko ze tsorata.

Hydar lokacin da ya gama buɗe video seda kansa ya sara ganin irin abinda ya aykata da yarinyar dako zaa kasheshi besan ya aykata ba,ba abinda yafi bashi mamaki ganin a ɗakinsa komai ya faru,ta yadda be isa ya musa ba,tabbas akwai sa hannun masu gadin sashin nashi a wannan badaƙala amma baze ɗago da maganar ba yanzu se ya kammala duk bincikensa.


Hajiya umma ganin lokaci na ƙurewa ne ita bataga amfanin makircin jameela bane yasa ta shirya tafiyar yini guda zuwa Agaye ta jihar niger gurin wani mashahurin boka,dan a salwantar mata da rayuwar hydar.

Koda boka ya daki ƙasa bayani yay mata kamar haka"baze kasu miki ta tsafi ba,a taƙaice de baze yiwu ki kashe shiba,abu guda zaki iya yimasa shine ki nakasa shi,to wannan hanyar ce kawai zata sa afasa bashi sarauta dan seda lafiya ake yin ta".

"na amince boka ayi duk abinda ya kamata É—ana kamal  kawai nakeso aba sarautar nan"cewae hajiya umma cike da zaÆ™uwa.

Ayko layoyi ya bata guda uku ta birnesu sannan aka samu ɓera me rai aka rufe masa idanu da baƙin kyalle,da super glue sannan aka sakeshi ya ruga da gudu batare dayana gani ba.

Seda aka kammala mata komai sannan ta baro garin,shigar dare tayiwa kano danma jirgi ta hau zuwa abuja tasake hawa zuwa kano.


A fada hydar ne zaune gefen mahaifinsa ana fadanci,ay kamar wanda aka tsikara,ya yanke jiki ya faÉ—i,a gurin,a kiÉ—ime a ka É—aukeshi,zuwa cikin gida hankalin kowa atashe.


Wasa wasa ana sa ran farkowarsa shiru kakeji,koda likitoci sukazo suka rufu akanshi shaidawa me martaba sukayi ciwon bana asibiti vane,dole aka nemo malamai suka shiga karanto ayoyin ubangiji,wanda cikin hukuncin Allah numfashinshi  ya dawo,sede da zaran ya buÉ—e baki da niyyar magana gwarancin yara yakeyi baa gane me yake faÉ—i,ga idanunsa duhu kawai yake gani,ga Æ™afafu da hannaye gaba É—aya sun shanye baya iya motsa su.

Ba shi hydar É—inba me martaba kanshi kuka yake da hawayensa,uwa uba hajiya mamy lokacin da tai arba da É—an nata tafa halin dayake ciki yanke jiki tayi ta faÉ—i sumammiya,duk me tausayi yaga hydar seya tausaya masa.

Hajiya umma ko da Æ´aÆ´anta wani farincikine ke tashi azuciyoyinsu na Samun galaba akan hydar.

Cikin kwanaki kaɗan kaga hydar bazaka ganeshi ba,sadeeq ke kulawa dashi da mahaifiyar hydar ɗin dan yanzu keken guragu ake ɗorashi dan komai se an masa magani ko kullum yi masa akeyi amna ba sauƙi sena Allah.

Muje zuwa


Surbajo for life.
1/26/22, 21:40 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*500 ne ki biya kamin ki karantamin,in baki da halin siya ki kalla ki wuce,dan karantawa baa biyani ba,hakkinane*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biya tanan*



*29*



Tsawon shekara guda kenan da faruwar komai,hydar yana nan yadda yake,ba sauƙi se na Allah.

Magani ba ƙasar da baa jeba amma shuru.tuni me martaba ya ajiye batun yin murabus ɗinsa yaci gaba da gudanar da mulkinsa,wanda hakan beyiwa hajiya umma daɗi ba ita da muƙarrabanta.

Deeyanah yanzu ta mance da duk abinda ya faru karatunta take hankali kwance,mummynta na ƙara mata kwarin guiwa.

 Wata sabuwa sadeeq me kula da hydar ne yafara lura da wata sabuwar matsalar data kunno kai tattare da hydar É—in shine gabanshi dake yawan tashi musamman in dare yayi,zega kuma hydar É—in nata matagugu alamar yana jin ciwo,zega har kwalla ce ke fitowa a idonsa,shi kanshi sadeeq É—in kuka yake masa,dan ya jima da sanin ubangidan nasa na buÆ™atar aure.

Me martaba sadeeq ya samu ya shaida mishi,inda beyi ƙasa a guiwa ba ya nemo likitoci suka auna hydar ɗin inda suka tabbatar masa da cewa.

"Ranka ya daɗe,ɗanka nada ƙarfin shaawa wacce kuma shekarunsa na ƙaruwa shaawar na ƙaruwa,kasancewarshi a haka bashi ke nuna baze buƙaci mace ba,dan haka ayi me yiwuwa a sama masa matar aure wannan shine mafita"

Gumi ke karyowa me martaba sabida yasan mace de me lafiya ba abinda zatayi da hydar a halin dayake ciki,gaba É—aya kansa ya kulle.

Ana cikin wannan matsalar ne IG ya kawo ziyara ga me martaba domin ya duba hydar É—in,dan tun kwanaki yasamu labarin rashin lafiyar ta yarima me jiran gado.

Sosai me martaba yaji daÉ—in zuwan nasa,hajiya maryam gun hajiya umma taje sosai sukai murna da ganin juna,inda hajiya umma ke faÉ—in

"Kinga de abinda ya faru angama mana kurin bakin shi ze gaji sarki to base ya gada yanzu mugani ba"

"haba anty umma wannan bedace ace daga bakinki yake fita ba,hydar fa É—anki ne kema adduar samun lafiya zaki masa ba murna ba"cewar hajiya maryam cikin nuna damuwa.

"to naji niko maryam ina deeyana,kwana biyu tunda ta tafi daganan shikenan ba waya ba zuwa ko jameela ta kira wayarta bata zuwa"

"deeyanah na nan lafiya lau kawai de yanayi ne nake ga yasa basa wayar,bari inje in duba me jikin me martaba suna tare da IG"hajiya maryam ta faÉ—i haka dan ta kawar da hirar deeyana data jefo mata.

Ba kunya hajiya maryam kawai hajiya umma ta bari ta nufi sashin da hydar É—in yake.koda taganshi hawayene ke bin idonta dan tasan hydar farin sani ganinshi a halin data ganshi sosai ya gigitata.

"IG hydar na buƙatar abinda bani da halin bashi,kuɗina ko mulkina sun gaza ba hydar lafiya vare kuma wannan sabuwar matsalar data taso"me martaba ya faɗi lokacin da suka keɓe da tsohon aminin nasa,wato IG.

 "Mece ce sabuwar matsalar hydar wacce aka gaza maganinta?"IG ya buÆ™ata.

"Aure,likitoci sunce yana buƙatar mace akusa dashi na rasa macen da zata yarda ta auri hydar IG,"Ya ƙarasa maganar cikin damuwa.

"Muna raye haka bazata faruba,ina da ƴa dake karatu anan garin deeyanah,bari in tura a ɗaukota tazo ta ganshi nasan deeyanah insha Allahu bazata ƙishi ba,in kuma tace bataso akwai ƙanwarta ita zata amince,dan wannan matsalace da dole amaganceta inde da halin yin hakan."cewar IG cikin tausayawa.

 Godiya me martaba yake masa harda hawaye,waya IG ya ciro ya kira direban deeyana yabashi umarnin ya kawota gidan sarki yanzu,sannan ya kira deeyanah itama ya bata umarnin ta biyoshi.

Hankalin deeyanah in yayi dubu ya tashi tsorone fal zuciyarta tunaninta asirinta ne ya tonu,haka tabi direban zuwa gidan badan ta aminta da zuwan ba.

Koda suka shiga harabar gidan dogarai ne sukai mata jagoranci zuwa inda me martaba da IG suke.

Jiki a sanyaye ta shiga falon se harÉ—ewa take ta sinne kai.

"mamana iyayen naki kike kunya ko mene?"ig ya tambaya yana murmushi.

Tun daga shigowar deeyana me martaba ke adduar Allah yasa ta amince sabida yana ganinta yau naam da ita.

Hannunta IG ya kamo ya miƙar da ita daga tsugunnon gaishesu da tayi,ɗakin da hydar yake ciki ya kaita,har gaban hydar ɗin ya ƙarasa da ita,sannan ya saki hannunta.


Ko a mafarki taga hydar a haka zata ganeshi,sabida son da take masa bana ƙarya bane,iya lokacin data ƙauracewa gidansu kullum da sonshi take kwana take tashi,dan haka yanzu ma tana ganinshi tausayine ya mamayeta ta tsuguna agabanshi tana kallonshi tana hawaye.

"Shine mijin dana zaɓa miki mamana,shin zakiyimin biyayya kiyi jihadi ki aureshi a yadda kike koko kina da ja akan hukuncina ba dole zan miki ba"IG ya wurgo mata tambayar batare data shirya ba.

Mije zuwa


surbajo for life.
1/26/22, 21:40 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*É—ari biyar ne ki biya kamin ki karanta,dan gudun shiga hakkina*

*Zahra Muhammed nasir 2084024749 UBA*

*A turo shaidar biyan tanan 07044600044*


*30*


"wacce irin maganace wannan Alhaji?kasan me kake faɗi kuwa?deeyanar ce zaka aurawa hydar awannan yanayin dayake ciki da ƙananun shekarunta?"cewar hajiya maryam wacce ke zaune a gurin tun shigowarta duba hydar ɗin.

Hawayene ke zubowa daga idon hydar dan yaji sarai abinda duk ake faÉ—i,wai shi da mata ke rububi yau shine ya rasa me iya zaman aure dashi se tallanshi ake kaiwa an rasa me ansarsa koda sadakane.

"maryam,raayin deeyana na tambaya fa ba naki ba"cewar IG cikin yanayi na damuwa.

"to bata sonshi kuma bazata aureshi ba"cewar hajiya maryam dan IG ya gama ƙule ta

"ina sonshi mummy,na amince da auranshi"cewar deeyanah cikin matsanancin kuka.ta kife agurin tana rusa shi.

"kina haukane deeyana aurefa ba wasan yara bane,va kuma abune na É—an lokaci ba,taya zaki tauye rayuwarki kiyi tunani nifa mahaifiyarki ce"cewar maryam wacce zuwa lokacin hawaye yafara biyo idanunta na tausayin Æ´ar tata.

"kinga maryam banason shashancin banza taya yarinya ta amince da abu ke kuma kina so ki sauya mata raayi ke zaki zauna mata dashi,ba ita ce tace taji ta gani ba"cewar IG cikin fusata.

"taji ta gani kode kai kaji ka kuma gani? wallahi ko ni  da nike uwarta bazan amince da irin auran nan ba,kuma ko ita in baka janye ba se na faÉ—awa inna"tana kaiwa nan ta fice daga sashin ranta aÉ“ace,in banda abun IG taya rayuwar auran zata yiwu tsakanin deeyana da hydar.

Ɗagota yayi ya rungumeta ajikinshi yana faɗin "Allah yay miki albarka mamana insha Allahu bazaki taɓe ba,"cewar IG lokacin da yake rarrashin deeyana.

Me martaba sosai yake mata godiya kamar wata saarshi.ita de shuru tayi ta sunkuyar da kanta ƙasa.

"Tunda har ta amince banaso in koma abuja baa É—aura auranba kasan mata shaiÉ—anune yanzu in suka sakota gaba tsab zasu sa ta sauya raayi wanda bana son hakan ta faru,dan haka a É—aura auran yanzu in yaso daga baya ta tare"cewar IG yana murmushi

Jikin me martaba har rawa yake ya kiÉ—ime yama rasa da wanbe baki zewa IG godiya kawai seya rungumeshi yasa kuka,dan aduniya ba abinda yakeso sama da hydar shiyasa damuwarshi ta dameshi.

Deeyanah jin maganar É—aurin auransu da sukeyi sosai jikinta yayi sanyi dan haka ficewa tayi daga inda suken.
Me makon taje ɓangaren hajiya umma se tayi wucewarta sashin hajiya mamy,wacce sosai tai murna da ganin deeyanar.

Jajen abinda ya samu hydar ɗin deeyana tai mata gamida adduar samun sauƙi agareshi,sannan suka shiga hirar duniya.

Cikin abinda be wuce awa guda ba aka tara mutane a falon masu ruwa da tsaki de ashaanin mulkin garin suka shaida auran deeyana da hydar,

Bayan kammala ɗaurin auran jamaar fada se godiya sukewa IG bisa wanban namijin ƙoƙari da yayi.

Shiko IG furucin maryam na cewa seta faÉ—awa inna shi ya tsoratashi dan yasan inna farin sani tsab zata tsine masa inyace se anyi dole, shiyasa yasa aka É—aura auran kan tasamu labari.


Hajiya maryam ko gyara natsuwarta tayi kamin ta shiga sashin Æ´ar uwarta gudun karta gano damuwarta,koda ta shiga bata jimaba IG yace ta fito su tafi.


Koda ta fito tare ta ganshi da deeyanar da kuma me martaba se jamian tsaro dake take musu baya

Haka sukai sallama sarki nata godiya fadawa na maimaitawa a haka suka shige mota aka ja suka bar gidan.

Ko a hanya maryam cika take tana batsewa ba deeyanar ba ba IG ba dukansu haushinsu takeji,tab to in tasan an É—aura auran ya kenan.


Muje zuaa


Surbajo for life.
1/26/22, 21:41 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*É—ari biyar ne ki biya kamin ki karantamin sabida gudun cin hakkina*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biyan tanan*


*31*



Sun isa Abuja lafiya,sede har lokacin maryam bata sakarwa kowa cikinsu fuska ba,ranta a matuƙar ɓace yake.

Kowa ɗakinshi ya wuce domin yayi wanka ya huta,deeyana tunda ta shiga ɗakin ta kasa zaune ta kasa tsaye,"anya banyi kuskureba kuwa?taya zamantakewar aure zata yiwu tsakanina da hydar?shin shima yana son nawa ko kuwa?in ya samu sauƙi baze juyamin baya ba kuwa?"wannan sune tarin tambayoyin dake ran deeyanah.wanda ta rasa amsarsu.

"ya Allah ban zaɓi hydar da wata manufab,na zaɓeshi ne dan irin son da nike masa,Allah nasan akwai tarin ƙalubale atattare da hakan Allah kabani ikon jurewa kabani haƙuri aduk hali da yanayin da zan tsinci kaina kabani ikon Gyara SHIMFIƊAR AURENA"Cewar deeyana lokacin data ɗaga hannu tana roƙon Allah tana kuka.

IG yana gama kimtsawa É—akin maryam ya nufa,zaune ya sameta tayi tagumi tana tunani.

Zama yayi kusa da ita sannan ya zame mata hannun daga tagumin da tayi,É—agowa tayi tana kallonshi a raunane,

"in wani ne yace min maryama ta zata aykata abinda ta aykata yau zan jefashi cell har in manta dashi sabida ƙaryar da yayiwa matata farincikina meson duk abinda nakeso"cewar IG ya ƙureta da ido.

Jikinta ne yayi sanyi ta kwantar da kanta a kafaÉ—arshi tana share hawaye.

"maryam a har kullum inaso ki dinga yiwa rayuwa kallon in kece,babu wata ƙaddara da bazata iya samun kiba ko wani naki,ki ƙaddara Aliyun ne deeyanar ya zakiji lokacin data rasa me sonta ahalin lalura da take ciki,mu dinga yiwa kanmu adalci,me martaba aminina ne kema kinsan hakan,baze yiwu inganshi cikin damuwar da nike da maganinta inkasa basho ba,tunda shima in nine zemin fin hakan,"

"Abban deeyana bawai na ƙyamaci hydar bane da wata manufa ba,deeyana yarinyace ba abinda tasani afannin auratayya,ita matsalar da akace tana damunshi taya deeyana zata iya kawar mishi da ita bacin kasan deeyanar mu budurwace ba bazawara ba me deeyana tasani a rayuwar fisabilillahi Alhaji taya zata rayu da mutumin da ita zatai masa komai"ta ƙarasa maganar cikin kuka.

"Allahn daya hukunta su zama mata da miji shi ze shige mata gaba kibarshi yayi ikonshi,dan ban baro garin kano ba seda na tabbatar da aure ya dauru tsakanin deeyana da hydar,dan haka kimusu kyakkyawan fata"cewar IG cikin dakewa.

Wani sabon kukan maryam ta rushe dashi  shi abun ma dariya yasoma bashi dan lamarin na maryam daban dariya.

"Allah ko kimin shuru ko in miki video in É—oraki a status haba sekace yarinya"cewar IG yana dariya.

Duka maryam takai masa a ƙirji tana faɗin "Ay dole kace haka mana tunda ka kaimu ka baro dole kace zaka min video"

Rungumeta yayi yana dariya,cikin salon mantar da ɓacin rai da damuwa ya zira harshenshi cikin bakinta ya fara ayka mata saƙo irin na manya tsofaffin hannu😀

Ba a ƙara jin ɗuriyarsu ba se washegari da safe maryam ta rakoshi ze tafi office cikin ado na alfarma se murmushi take ya manne ta agefen kafaɗarshi,ba alamum fushi ko ɓacin rai atattare da ita,ahaf ay shi dama kulki ayyukansa nada yawa ciki harda cire damuwa da ciwon kai😄

Har mota ta rakashi,har ta juya zata tafi ya ruƙo hannunta yana murmushi yace"an haƙura de ko,dan banason fushin nan irin na jiya,so nike in na dawo yau in baki tsarabar sabuwar deeyana tunda wannan takin tayi aure"ya ƙarasa maganar yana sumbatar hannunta dayasha jan lalle.
Dariya tayi tace"rufamin asiri ni da zan miƙa ƴa ɗakin miji shikenan kuma se ajini da ciki ƴata da ciki wannan abun kunyar har ina"tana kaiwa nan ta ƙwace hannunta tayi cikin gida tana masa bye bye,murmushi yayi shima yay mata,haka kawai yakejin natsuwa aduk sanda yaga maryam na nishaɗi.


A cikin gidan ko tana shiga É—akin deeyana ta nufa,wacce ke kwance a gado tana bacci.

"amaryar gidan namu har yanzu bata farka ba,ah lalle zaki kula da angon naki"cewar hajiya maryam lokacin da take yaye bargon deeyanar.

A kunyace deeyana ta farka ta miƙe zaune tana rufe ido,dariya hajiya maryam tayi sannan ta janyota jikinta,ta rungumeta tana faɗin"ƴata jarumace na jima da sanin hakan,kuma tana da tausayi,deeyana ko abinda ya faru tsakaninki da hydar abaya nasan son da kike masa ne yasa har kika kai tea ɗin,kuma wannan so har yanzu be bar zuciyarki ba shine ya jagoranceki da amincewa da auransa,deeyana bazan hanaki abinda kikeso ba inde be saɓawa Allah ba,ina miki fatan alkhairi agidan auranki Allah yakawo miki komai da sauƙi"

Rungumeta deeyana tayi  tana kuka tana faÉ—in "nagode mummy Allah ya bar min ke"



Muje zuwa



Surbajo for life.
1/28/22, 08:11 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine ki biya 500 kan ki karanta min*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar tanan*


*32*



Me martaba ne zaune da hajiya umma da hajiya mami da jamila da kamal da Aminu,da jabir da musa wainda suka kasance Æ´aÆ´ansa manyane da matansa.

Cikin natsuwa ya fara magana ta yadda zasu fahimce shi.

"Hydar na buƙatar adduarmu,game da matsalar data afka masa muna masa adduar Allah yasa jinya ta zame masa alkhairi,jiya na yanke shawarar aura masa aure dan samun sauƙin wasu lalurorin nasa"dariyar su kamal ce ta katseshi inda hajiya umma tace.

"itako wacce me tsautsayin takabarce ta amince da auran nakasasshe?"

Sosai kalmomin hajiya umma suka sosa ran mahaifiyar hydar da me martaba,daurewa yayi yabata amsa da cewa"ƴar gidan aminina IG deeyana yarinyar kishiyar ƙanwarki data rasu itace hydar ya aura ajiya da yamma bayan sunzo dibashi tayi naam da hydar ɗin kuma cikin hukuncin Allah an ɗaura musu aure"ya ƙarasa maganar cikin ɗaure fuska.

A zabure jameela ta miƙe tace"Abba deeyanah fa kace"
"kwarai deeyana fa"Yabata amsa.

Ayko hannu ta É—ora aka tasa kuka tana faÉ—in"Amma deeyana kin munafunceni wayyo na shiga uku,sede wallahi bakiyimin hakan a banza ba"ta faÉ—i tana kuka.

Hajiya umma a fusace ta kamo jameela ta rungume  sannan tace tana kallom mamy"ke kinsa ni ba kanwar lasa bace kuma wlh kunyi kaÉ—an ku munafurceni agidan nan da raina da lafiyata"tana kaiwa nan ta bar falon fuuuuuu kamar kububuwa,Æ´aÆ´anta na mara mata baya.


Hajiya mamy cike da faraa tace "ranka ya daɗe wannan kyakkyawan albishir ay yafi gaban tukuici sede addua,yarinyar tana da kirki ga hankali,wallahi naji daɗin wannan haɗin bada wasa ba Allah saka maka da alkhairi,tabbas kai ubane ga hydar"ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta na murna.

"hajiya,godiya zamuyiwa Allah mu kuma godewa iyayen yarinya"cewar me martaba.

Hajiya umma na barin falon numbar hajiya maryam ta nema awaya ta kirata,ayko tana É—agawa ta fara zazzaga mata masifa.

"ni kika munafunta maryam,har mijinki ya aurawa wannan tsinannan aure da Æ´arsa amma baki iya shaidami  ba,to wallahi ki rubuta ki ajiye kejin uÆ™uba kuka lawota,zakusan kun munafurceni"tana kaiwa nan ta kashe wayar batare data jira amsar hajiya maryam ba.

Sosai abun ya sosa ran hajiya maryam,har kuka tayi dan baƙinciki.

Haka lokaci yay ta tafiya,hajiya maryam gyaran Æ´arta takeyi bada wasa ba,ko kaÉ—an hargagin hajiya umma be dameta ba,kuma tasan deeyana farin sani kurace tai lafiya in suka kaita bango duk zata iya maganinsu.

Deeyanah tayi wani kyau na musamman,ta ƙara ƙiɓa gwanin burgewa,hajiya maryam kanta burgeta takeyi data sha gyaran.

Kayan ɗaki nagani nafaɗa na ƴaƴan manya IG yayiwa deeyanah inda aka basu sashi guda ita da hydar ɗin wanda ba i da IG be ƙawata mata sho ba da kayan alatu.


Lefe akwati talatin da shida mamy ta haɗowa deeyanah inda ƴan uwanta sika kawo lefen wanda sosai su hajiya maryam da muƙarrabanta sike yabawa.

Kaita IG yaje da kanshi ya sanar da inna batun auran deeyana amma be nuna mata mijin nada wata laluraba,,sosai inna tai murna inda tace ana tashi tarewar asanar da ita.

Kwana biyu tsakani aka taho da Amarya zuwa gidan mijinta,taci kuka har muryarta ta dena futowa, IG yayi rarrashin duniya ta dena kukan amma taÆ™i denawa haka aka tafi da ita  zuwa gidan mijin nata.


Muje zuwa


Surbajo for life.
1/28/22, 08:11 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*500 Kibiya kamin ki karantamin littafi inba hakaba na barki da Allah ya sakamin*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 Aturo shaidar biyan tanan*


*33*


Hajiya mamy da sauran Æ´an uwanta sune sukai dafifi gurin tarbar amarya deeyana tun daga harabar gidan.

Ana fito da ita daga mota hajiya mamy ta rungumeta ta na mata barka da zuwa,hajiya umma ko ba ita ba muƙarrabanta.

Haka gida yacika ya tumbatsa anata bushe bushen algaitu,na zuwan gimbiya deeyana matar yarima hydar me jiran gado.

Deeyana ko na lulluɓe cikin alƙyabba ta duƙar da kanta,kowa se fatan alkhairi da godiya yake mata,

Bata samu kanta ba seda aka kaita sashin da zasu zauna anan tasamu tayi wanka tayi sallah taci abinci ƙannen Hajiya maryam ne da ƴan uwan mamanta da IG ya gayyato asirrance batare da sanin inna ba,sune cike da sashin nata ana ta yaba tsarin gidan da haɗuwarsa.


Da laasar aka kwashe ƴan rakiyar amarya zuwa airport,dan maidasu gida,sosai deeyana tai kukan rabuwa dasu musamman ƴan ƙannanta da suka rakota suma.

Rarrashin kanta tayi ta dena kukan,taje tayi sabon wanka ta sa doguwar riga jallabiya,ta zagaye ɗankwalin akanta,sosai kyanta ya ƙara fitowa.

Wajen ƙarfe tara na dare deeyana duk ta damu rashin ganin hydar,taji an turo ƙofar falon an shigo da sallama,ɗagowa tayi da hanzarinta dan ganin ko waye,sadeeq ne yaturo hydar akan keken guragunshi,an shiryashi a cikin shadda ta alfarma data gaji da haɗuwa,bame kallonshi ya ɗauka yana da wata nakasa inba kasani ba,idanunsa ɓoye cikin baƙin glass.

Miƙewa tsaye tayi tana kallon mijin nata cikin tausayi,wasu siraran hawaye ne suka gangaro mata fuska,hannu tasa ta goge sannan tayiwa sadeeq sannu da zuwa.

"barka de Aunty Amarya,ina miki barka da zuwa cikin wannan gida,kiyi haƙuri baa kawoshi da wuri ba mun tsaya shiryashi ne a tsanake ina fatan uzurina ya karɓu"cewar sadeeq yana murmushi.

Murmushin itama tayi sannan tace"lah kar ka damu ba komai tunda gashi ay yanzu ka kawoshin"ta faɗi tana kallon hydar ɗin da ke zaune yana jinsu ba damar ya gansu ko yayi magana bare kuma ayi batun ya miƙe yayi tafiya.

Sallama sadeeq yayi mata sannan yaÉ—an rankwafa setin kunnen hydar yace"ranka ya daÉ—e ina maka fatan alkhairo mu kwana lafiya"gyaÉ—a masa kai hydar yayi alamun yaji abinda yace amsar ce de bazata samu ba.

Kulle ƙofar falon tayi bayan fitar sadeeq,tazo ta durƙusa agaban hydar ɗin tana kallonshi,sonshi da tausayinshi na tsuma zuciyarta.

Tun tana daure kukan dake taso mata har ta gaza daurewar kawai seta rushe da kuka,cikin kukan take faɗin"Allah hydar bawanka ne me biyayya agareka Allah dan hasken goshin annabi muhammad SAW ka tausaya masa ka bashi lafiya"Ta ƙarasa cikin kuka me taɓa zuciya,

Runtse ido hydar yayi  yana jin sautin kukan ta na taÉ“a zuciyarshi,sabida a duniya ya yarda baya ga iyayensa bashi da masoyi sama da deeyana,tunda ta Æ™aunaceshi lokacin da kowa ke gudunsa.

Bashi da buri daya wuce ranar dazeyi tozali da ita ya ganta ya dubeta ido cikin ido ya shaida mata kalmar "kece rayuwata deeyana"

Bashi da yadda zeyi ya rarrasheta dan haka kanshi ya shiga girgiza mata alamun ta dena kukan.

Da sauri deeyanah tasa hanni ta share hawayenta,ta miƙe ta na faɗin "na dena kayi haƙuri"

Murmushi yayi mata gamida jinjina kai,itama batasan lokacin da murmushin ya kubce mata ba.

Tura shi tayi zuwa ɗakin baccinsu,seda takaishi har gefen gadon kusa da filo,sannan ta hau takan gadon,ta rungumoshi da dukkan ƙarfinta dana zuciyarta,Allah sarki ayko kanta ya faɗa ya danneta, koda ta dubi fuskarsa murmushi yakeyi da hawaye atare,hannu ta miƙa tana share masa hawayen tace cikin muryar shagwaɓa "yi haƙuri hyadarana na bugekane kake kuka ko"murmushin shine ya yawaita alamun maganar ta bashi dariya.

Zame jikinta tayi sannan ta fara kokawar kwantar dashi ta yadda zeji daɗi,da ƙyar da suɗin goshi tasamu ta jingina bayanshi da fuskar gadon tasa masa fulo masu taushi guda biyu a bayan ta yadda zeji daɗi.

Duk da AC dake É—akin hakan be hana deeyana yin wani gumi na musamman ba,se haki take baiwar Allah.

Kayan bacci ta ɗauko masa sannan tazo ta fara cire masa rigar shaddar,bayan ta cire ne ta zame dogon wandon shima ya rage dagashi segajeran wando da singlet,kayan ta fara ƙoƙarin sa masa,kai ya shiga girgiza mata dakatawa tayi tana dubansa dan ta gano ko me yake nufi,a hankali tace"kar in saka maka?"kai ya gyaɗa mata murmushi tayi tace "to bazaa saka ba angona"ta ƙarasa maganar tana dariya.

Toilet ta shiga tayi wanka sannan ta dawo ɗakin,ta sa doguwar rigarta iya guiwa ta bacci sannan ta feshe jikinta da haɗaɗɗun turarukan da mummy ta siyo mata a gurin SS SQUARE sosai ƙamshinsu ya ratsa zuciyar hydar.

tana gamawa ta tumke ƙananun kitson dake kanta sannan tazo kusa dashi ta zauna,cikin kulawa tace "In sauke maka fulon ka kwanta ko ko hakan yayi maka?"girgiza mata kai yayi,alamun ta barshi hakan.

Murmushi tayi ta kashe hasken É—akin tayi musu adduar bacci ta tofa masa itama ta tofa taja mishi bargo itama ta kwanta agefensa.

Sosai deeyana ta yanki fegi me girman gaske awannan dare a zuciyar hydar,tuni ita tayi bacci shi ko ya gaza yi,yau gashi ga mace a matsayin matarsa amma ya gaza taɓuka komai dan raya darensu na farko da aure,sosai yake jin takaicin hakan a zuciyarshi.

Deeyana ko bacci yayi daɗi dan gaba ɗaya ta gaji gurin kinkimoshi da tayi bayanta har riƙewa yayi,shiyasa bacci take kashirɓan.

Cikin baccin ta mirgino jikinshi,kanta bisa ƙirjinshi,tana sauke numfashi a hankali,saukar numfashinta a ƙirjinshi sosai yake motsa shaawarshi,uwa uba boobs ɗinta dake manne da nashi ƙirjin.

Muje zuwa

Surbajo for life.
1/31/22, 07:26 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Na kuÉ—ine ki biya kamin ki karanta in kika karanta batare da kin biya 500 ba ke da Allah*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biya tanan*


*34*


Hydar be taɓa takaicin lalurarsa ba irin na wannan dare,ya koka zuci da fili,koya deeyana ta motsa boobs ɗinta suka sake dungurarsa bananarsa ce ke zillo,haka har asuba tayi deeyana ta farka.toilet ta fara zuwa ta tana dar masa ruwan alwala,tagama kenan kuma tsoro da firgice sika bayyana ƙarara a fuskarta "yanzu ni taya zan masa tsarki ni deeyana na shiga uku"ta tambayi kanta hawaye na biyo idonta.

Faɗan mummy ne ya faɗo mata "deeyana karki kuskura ki wulaƙanta shimfiɗar aurenki duk wiya duk runtsu,ki tarayrayi mijinki kisoshi karki kyamaceshi dan beda lafiya,kar ki kuma bari wani yasa hannunsa ataimakawa mijinki kan hidimarsa,nan gaba zakiyi alfahari da hakan,kuma ki rufe sirrinku,ki ajiye kunya agefe ki gyara shimfiɗar Auranki"

Tana gama tunanin ta share hawayenta,cike da ƙwarin guiwa,taje ta janyo kekenshi ta kai kusa dashi tasa burki,sannan ta hau gadon ta kwanta a jikinshi a hankali take raɗa masa adduar tashi a bacci,batasan shi ko baccin ma beyiba,murmushi yay mata,sauka tayi ajikin nashi tana murmushi tace "barka da asuba ranka ya daɗe"murmushin da ya sake yine yasa ta fahimci ya amsa.

Miƙewa tayi,da dukkan ƙarfin jikinta dana zuciyarta,ta kinkimoshi ta ɗora shi akan keken tana ɗorashi ita kuma ta faɗi.

Hydar jin ƙarar faɗuwarta seda hawaye suka biyo idanunsa,da sauri deeyana ta miƙe ta turashi zuwa toilet ɗin.suna shiga tace a kunyace"mijina kayi haƙuri,inason mutunta auranmu ne shiyasa bazan iya kiran wani yazo ya taimakamin ba,zanyi iya yina koda zaka fassarani a matsayin mara kunya ko kamun kai,nide zanyi burina in sirranta Aurena da mijina"tana gama faɗin hakan taga yana gyaɗa kai yana murmushi.

A kunyace deeyana ta kama gajeran wandon hydar ta zameshi sannan tahau damben kokawar É—orashi akan abun fitsarin,tana É—irashi,runtse ido tayi jikinta na rawa da bakinta tace "kayi fitsari se inmaka tsarki"bata rufe bakiba taji saukar fitsarin aciki.

Yana gamawa,ta É—auko buta tasa hannunta na hagu ta kamo bananar ta wanke,ba hannunta ba hatta kayan cikinta rawar suke kamar ana mata gangi.hydar ya fahimci a tsarace take sabida yadda yaji ana girgiza masa Kulki yasan bana hankali bane,

Tana ƙoƙarin sa masa wandon ne yashiga girgiza mata kai,hakan ne yasa ta fahimci akwai abinda yake da buƙata dan haka cinke cinke tashiga yimasa,inda tace"bakason wandonne?"kai ya gyaɗa mata alamar eh,"in ɗauko wani?"ya girgiza kai alamun aa,"to inmaka alwalar in muka fita se asa maka jallabiya?"nan ma girgiza kai yayi alamar aa,shuru tayi tana ɗan nazarin to me yakeso can de tace"wanka zaayi maka kamin kayi alwalar?"da sauri ya gyaɗa mata kai yana murmushi.

Miƙewa tayi,ta cire masa singlet ɗin jikinsa,sannan ta tara ruwan wankan tasa turaren wanka na SS SQUARE aciki sannan tazo ta kinkimeshi zuwa cikin ruwan,gaba ɗaya suka faɗa ciki ita dashi.

Murmushi taga yana mata itama yi tayi duk da ba gani yakeba ba.zaune take kan cinyarshi ko acikin ruwan wankan,gashin kanshi take wanke masa tana tajewa da ɗan ƙaramin cumb,ita da kanta wata irin kasalace taji tana kamata kasancewarsu a hakan,hyda ko lumshe ido yayi yana sauke numfashi a hankali,dan shi kaɗai yasan yadda yakeji zaman deeyana kan cinyarshi.

Wankan take masa amma haka kawai taji dama yana da hannun da itama ze mata,su rayu cikin so da ƙaunar juna.

tana gana yimasa wankan tace cikin kasala sa shaawar mijinta da suka taso mata"to angama wankan saura alwala"girgiza kai yayi alamar aa,nan fa tashiga jero masa abunda yakeso tai masa yana girgiza kai,kamar wasa tace"nima inyi wankan tukuna?"da sauri ya gyaɗa mata kai yana murmushi,itama shi tayi gamida jin kunyarshi duk da ba ganinta zeyi ba amma in ta kalli kwayar idonsa se taga kamar ƙaryane yana gani.

A kunyace ta zare rigar jikinta sannan ta zame pant ɗin,da duk dama sun jiƙe da ruwan wankan hydar ɗin.jin haq ɗinta kan bananar hydar ne ya saukar musu da sakin wata ajiyar zuciya me ƙarfi su duka,da sauri deeyana ta kwantar da kanta akan ƙirjinshi tana maida numfashi,Allah yasani shaawar mijinta ce fal jikinta.shiko hydar ji yake kamar bananar zata tsinke dan miƙewar da tayi,wanda deeyana duk taga hakan kuma ta fahimci dalilin faruwar hakan.tausayinshi ne ya kamata,tabbas yadda ta lura yana da lafiyar gaba da ace lafiyarsa ƙalau tun daren jiya seya karɓi hakkinshi dake gunta.dole tayi duk me yiwuwa wajen ganin ta kawar da damuwar mijinta.

A haka de tayi wankan itama cikin salon son kwantar da hankalin hydar ɗin,da ƙyar bananar ta kwanta,sannan ta ɗaura musu alwala ta fito dashi daƙyar dan gun ɗorashi kan keken ta faɗi yafi so uku kan ta samu ya zauna da kyau.


Kamin de ango da amarya su idar da sallah su shirya  cikin shiga ta alfarma  tara da rabi na safe tayi😀



Muje zuwa


Surbajo for life.
1/31/22, 07:26 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra surbajo*


*karantawa batare da anbiyaniba Allah ya isa,ze kuma sakamin sabida na kuÉ—ine kuma na faÉ—a tun tuni 500 ki biya ki karanta*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biyan tanan*


*35*



Falo ta turoshi se ƙamshi sukeyi,zaunar dashi tayi kan doguwar kujerar dake falon,itama ta zauna taɗan ɗora kanta a kafaɗarshi,tace "mijina aljannata"murmushi kawai yake mata ba amsa.

Kwankwasa ƙofar falon da akayine yasa taje ta buɗe sadeeq ne,bashi hanya tayi ya shige ita kuma ta kulle ƙofar ta koma kusa da hydar ɗin ta zauna.

Baki buÉ—e sadeeq ya dubi deeyana yace "ranki ya daÉ—e da taimakon wa kika kimtsa me martaba?"

"taimakon Allah,ƙarfin so da ƙarfin zuciya maabociya ƙauna"ta bashi amsa tana kallon fuskar hydar wacce ta faɗaɗa da murmushi.

"na yarda da hakan ranki ya daÉ—e,Allah kuma ya tsareku cikin tsarewarsa,dan akwai ayki agabanki sekin jure"

"tunda na auri yarima me jiran gado ay nasan dama akwai ayki sadeeq,sede adduar da fatan samun lafiyarsa"ta bashi amsa tana kwantar da kanta a kafaÉ—ar hydar É—in.

Daga haka hira suke yawanci ta hydar É—ince kan abubuwan dayafi so da wanda beso.shide sede yayi murmushi.


Suna zaune Æ´an aykin hajiya mamy suka shigo kawo abinci kala kala,wanda dama deeyana duk tausayin angonta ya dameta ganin har 11 be karya ba ga lalura.

Zubo musu tayi tare ita da angon nata. sadeeq sallama yay musu ya tafi kan cewa ze dawo anjima.

kan cinyar hydar É—in ta hau ta zauna É—auke da kwanon abincin,ta fara bashi  ba musu yake karÉ“ar abincin,yana taunawa a hankali ya haÉ—iye,in ya cinye tasake bashi wani,itama taci,a haka har suka gama,inda maiÆ™on abincin ya É—an É“ata a saman laɓɓan hydar É—inne deeyana tagani gashi  ba tissue kusa da ita dan haka bakinta ta É—ora kan nashi ta ziro harahenta guri da nufin gogewa da harshen nata,ga mamakinta ji tayi hydar É—in ya manne bakin nasu guri guda,a hankali taji ya lalubi hatshenta,ya kama yana tsotsa,cikin salon data kasa fassarawa,take ya saukar mata da kasala batasan lokacin data biye mishi ba sika shiga simbatar juna,deeyana tallafo kanshi tayi ta yadda zasu fo jin daÉ—i.

Sunfi 30 minute a haka basuyi auneba se ji sukayi garam an turo ƙofar falon an shigo.

 Deeyana so take ta waiwaya taga waye amma sam hydar yaÆ™i sakin harshenta daya kama yana tsotsa.

Seda tai masa dabara sannan ya saki.waigowa tayi jameela ce tsaye tana binsu da kallon mamaki da tsana,yayinda gefe É—aya kuma tana mata wani shuumim murmushi.

Lumshe ido hydar yayi ko kaÉ—an beso sakin bakin deeyana da yakeji kamar zuma ba,amma bashi da yadda zeyi.

"amarsu ta ango kice amarci ake sha shiyasa baki samu damar zuwa gaida umma ba"cewar jameela tana murmushi.

Murmushi deeyana tayi sannan ta gyara zamanta kan cinyar hydar É—in tace,"ba umma ba hatta mamy ma ban samu damar zuwa gaisheta ba,to in banda abinki jameela amarci wasa ne,musamman ka haÉ—u da gwarzon miji irin nawa ay mantar dakai komai zeyi"cewar deeyana tana shafo sajen dake zagaye da fuskarsa,murmushi yay mata.


Ran jameela in yayi dubu ya ɓaci amma seta jure tace"shiyasa ay ni nazo gaida amaryar da kaina"

"kin kyauta ƙanwarmu,Allah miki albarka"cewar deeyana tana cin magani.

"in ba damuwa magana nazo muyi"cewar jameela.

"ok ina zuwa in jeki ɗayan falon zan shigo fatana de maganar tazama mara tsayi sabida yayanki na buƙatata akusa dashi"cewar deeyana tana shafo lips ɗin hydar da ɗan yatsanta .


Jameela ji take kamar tasa bulala ta zanesu amma haka ta daure ta shiga falon da deeyanar tace.

Tafi 30 minute aciki zaman jiran deeyana kamin tasamu damar zuwa.

"yauwa jameela inajinki hanzarta da ƙyar ya barni nazo"cewar deeyana lokacin data zauna kan kujera.

"in baki mance ba deeyana muna makaranta a lagos na taɓa roƙarki ki so yaya hydar ta yadda zaki sashi yace bayason sarautar da zaa bashi"cewar jameela tana kallon deeyanar.

"eh anyi haka to ya akayi yanzu?"deeyana ta tambaya cikin sigar rainin wayau.

"tunda ga lalurar data samu hydar,ba warkewa zeyiba,kuma me martaba ze saurareki nasani me ze hana kice a É—ora yaya kamal akai tunda dama shinr babba"cewar jameela.

Dariya deeyana tayi harda tafawa sannan tace"jameela kenan,ada lokacin da ban taɓa ganin hydar ba ban amince da buƙatarki ba,to ya kike gani yanzu da ni dashi muka zama abu ɗaya,?albishirinki mijina ze samu lafiya,sarauta ze hauta,bayan wannan kina da wata maganar in kuma kin gama in tafi?"cewar deeyana tana bin jameelar da kallon uku saura,kwata.

"deeyanah zakiyi fa danasani,"cewar jameela tana nunata da yatsa.


"ki damu da kanki"cewar deeyana tana murmushi.

"na barki lfy"cewar jameela data juya zata bar falon.


"ki sauka lfy"inji deeyana.


Haka jameela ta fice daga  falon kamar kububuwa ko kallon inda hydar ke zaune bata yiba.



Duk abinda ya faru taje ta shaidawa uwarta suka sake É—amara ta fito na fito da deeyana.


Muje zuwa


Surbajo for life.
2/1/22, 08:43 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀  *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine ki siya kamin ki karanta inkika karanta min ko kika turamin zuwa inda baa biyaba na barki da Allah kuma insha Allahu ze sakamin,É—ari biyar ne ba tsada*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 A turo shaidar biyan tanan*


*36*



Tsawon sati biyu kenan da tarewar deeyana gidan mijinta,duk wata kulawa ita takewa hydar,duk da ƙoƙarin sadeeq da mahaifan hydar ɗin wajen son ganin sun taimaka mata amma bata basu damar yin hakan ba.

Hydar yayi wani fari yayi ƙiba ta musamman hankalinsa a kwance yake in ka cire shaawar matarshi dake tayar masa da hankalin.

A nata ɓangaren deeyana itama takai ƙololuwa gun buƙatar mijin nata sede lalurarsa tasa take dannewa gamida addua,dan hydar ba irin mazan da mace zata kalla bata ƙyasa bane.


Yau tun suna gun wanka ta lura da yanayin hydar ɗin kamar baya jin daɗi dan taga yana riƙe leɓansa da haƙori yana yamutsa fuska,ga kulkinsa daya miƙe ya tsaya gam beda alamar risinawa,daga ƙasan marainansa kuma taga kamar sun ɗan kumbura,hakade ta hanzarta shiryashi.

Koda ta bashi abinci ya ƙi ci yau ɗan murmushin dayake mata koda yaushe ma babu shi akan fuskar tashi,sosai hakan yasa deeyana cikin damuwa,ta rasa wa zata faɗawa halin da suke ciki.

Hankalinta be ƙara tashi ba seda taga hydar ɗin ya faɗo daga kan kujera yana wani gurnani yana yamutsa fuska ga magana yana son yi sede bata fita,

A gigice deeyana ta fice da gudu zuwa sashin mahaifiyarsa,

Zaune suke a falo ita da me martaba daya kawo mata ziyarar bangirma da kanshi saɓanin da ita ke zuwa kullum,

Apple ne agabansu da sauran nauin kayan marmari suna ci cikin nishaÉ—i suna hira,deeyana ta cikin plate É—in tabi da gudu ta wuce tana kiran "mamy kizo don Allah kar hydar É—ina ya mutu nashiga uku"cikin zafin nama mamy ta kamota tana tambayarta abinda ya faru"lafiyarki kuwa deeyanah meyasami hydar É—in?"cewar mamy cikin yanayi na hankalinta yafara tashi.

"ya faɗi ne"ta faɗi gamida ƙwace jikinta ta juya da gudu zuwa sashin nasu,cikin zafin nama me martaba da mamy suka bi bayanta.

Suna shiga suka sameshi kwance a ƙasa idanunsa a kakkafe,baya numfashi,da gudu deeyana tai kanshi ita da mamy suna kiran sunananshi amman shuru ko motsi babu.


Me martaba likitan hydar É—in ya kira a waya a firgice,yake shaida masa beda lafiya.

Baa jimaba ya ƙaraso,ɗaukarshi sukayi zuwa ɗakin baccin nasu,suka kwantar dashi sannan ya shiga dubashi,tun kan yama wahala bincike ya gano dalilin duba da gaban hydar dake tsaye ƙam kamar sanda.

Allurai yay masa wanda suka taimaka ya farfaÉ—o,koda likitan yay masa sannu kai ya gyaÉ—a masa.

Magunguna ya bashi sannan ya fito falo,suka biyoshi abaya dan jin me ze ce dasu.

"ranka ya daɗe hydar ze iya rasa mazantakarsa gaba ɗaya matuƙar be samu ya kwanta da mace ba,shaawarshi takai ƙololuwar da komai ze iya faruwa,shiyasa na baku shawarar kuyi masa aure tun kwanaki sabida matarsa ce kawai zata ceci rayuwarsa".cewar likitan.

Daga me martaba har mamy shuru sukayi sina kallon kallo,deeyana ko ji tayi kunyar duniya ta lulluɓeta,gamida tausayin hydar,ɗin,sum sum ta miƙe tabar gurin ta koma gun hydar ɗin,bawan Allah ƙamshin dayaji ne yasa ya fahimci deeyanace murmushi ne ya bayyana akan fuskarsa,da sauri ta ƙarasa jikinshi ta rungumeshi tasa kuka,cikin kukan take faɗin"kayi haƙuri mijina,bansan maganin damuwarka na tattare dani ba da tuni na baka,kagafartamin"ta ƙarasa maganar cikin kuka dake nuna tausayawa ga mijin nata,


Mamy da me martaba da likitan ficewa sukayi daga sashin nasu deeyana cikin jimamin matsalar hydar.


A can sashin hajiya umma ko zaune take suna waya da bokan nata tana faÉ—in.

"boka bafa abinda ze faru tsakaninsu,na faÉ—a maka,shi fa komai se an masa taya ze iya kwanciya da mace?"

Daga can ɓangaren bokan yace"kide kula da kyau,dan aljanar da muka tura masa tana da tsananin kƴamar janaba,bata zama agurin da akwai janabar,inde kinaso hydar ya dauwama ahaka to dole se kin hanashi saduwa da kowacce mace a duniya"cewar bokan cikin kakkausar murya.


"to ni yanzu abinda nakeso kayimin shine ka fitar da matar tashi daga gidan nan,taji ta tsani gidannan da komai na cikinsa,"cewar hajiya umma.

"angama hajiya,kuÉ—in ayki miliyan biyu da rabi"


"baka da damuwa a wannan fannin"tana kaiwa nan ta kashe wayar tana huci,"deeyana kinyi kuskure amma zan koya miki darasi na rayuwa"ta faÉ—i afili.

Tura masa kuÉ—in aykin tayi shi kuma ya fara gudanar da aykin.


Har dare deeyana na manne da hydar tana riritashi kuma a hankali yake samun sauƙin ciwon marar da yake ji.


Bayan sun gama cin abincin dare,ta haÉ—a musu ruwan wanka,ta fara yi masa kamar kullum,tana zaune kan cinyarshi, cikin salonta nason kwantar masa da hankali,ta gama musu wankan suka fito.


Mai kawai ta shafa musu sannan takai hydar É—in ta kwantar dashi agadon dakyar kamar kullum.

Bata damu dasa masa kaya ajikinsa ba haka itama bargo kawai taja musu,sannan ta matsa kusa dashi tace cikin daburcewa"kana da matsalar da ni kawai zan iya magance maka,inaso kaimin kyakkyawan fahimta komai zanyi nayi ne dan SHIMFIƊAR AURENA,nagaza jure ganinka cikin wannan yanayin da kake"ta ƙarasa maganar tana kallom fuskarsa murmushi yake mata me ƙayatarwa.

A hankali ta ɗora bakinta akan nashi,ta shiga tura masa saƙo,sannu a hankali shima yake mayar mata,dukansu cikin buƙatar juna suke.


A hankali ta miƙa masa boobs ɗinta guda setin bakinshi,wayyo hydar,yajima yana shaawar yaji su abakinsa ba bakin daze sanar mata ne,cikin jin daɗi yake tsotsar boobs ɗin ware ƙafa tayi tahau kan ruwan cikinshi,yana ci gaba da surcking neeples ɗin nata,tana ɗan kukan daɗi,shima kusan hakanne,

Tuni kulkinsa ya jima da tashi itama kuma ta jima da jiƙewa,Allah sarki deeyanah,wani kukane ya taho mata ganin yau da kanta zata maida kanta cikakkiyar mace.

Adduar saduwa ta karanta,sannan ta saita haq É—inta akan kulkin,tana zubar da hawaye.

Dannawa tayi taji wani irin azaba wacce ko amafarki bata kawo akwaita ayayin saduwar aure,kukantane ya tsananta,shima hydar tayata yake dan yasan akwai ciwo musamman dayajita amatse gam,

Toshe bakinta tayi ta ƙara dannawa,duk da haka be shiga ba amma ya fara,kukanta ne ya ƙaru dan ba ƙaramim zafi takeji ba,shiko hydar zuwa lokacin wata sabuwar shaawrce ta taso masa wacce har yakejin kamar ze fice daga cikin hayyacinsa


Alƙawarin Allah baya tashi,komai nada lokaci kuma duk abinda yay farko zayi ƙarshe.

A wannan lokacin ne aljanar da aka haɗa hydar da ita ta bar jikinshi sakamakon kulkinsa da ya fara shiga haq ɗin deeyana ya samar da janabar da bata ƙaunar zama agurin da akwaita.


Kamar amafarki hydar yaji ya motsa ƙafarsa da hannunsa,deeyana batai auneba taji ya mirginata ta koma ƙasanshi shi kuma ya dawo sama.sam baya cikin hayyacinshi,haka ya ƙarasa tura kulkin nasa cikin deeyana,dan azaba har ƙara tasaki,shide daga wannan ƙarar da tayi be sake sanin meke faruwa ba,ya shiga miƙa mata batarw da ƙaƙƙautawa ba,itako se kuka take masa tana bashi haƙuri amma hydar bemasan tanayi ba.


Yayi releasing yakai sau huɗu kamin numfashinshi ya ɗauke,sakamakon fitar aljanar jikinsa da kuma daɗin da yake jiyowa daga cikin haq ɗin deeyanar,nauyi taji ya mata ajiki,da ƙyar ta iya tureshi ajikinta,a hankali ta lalubi makunnar haske ta kunna fitilar ɗakin.


Kunna fitilar yayi daidai da isowar saƙon boka da hajiya umma tasa aturowa deeyanar.


Muje zuwa


Wanda beyi register ba Æ´an paid group ku daure kuyi banaso na rufe baku aciki.


Surbajo for life.
2/1/22, 08:43 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*a biya kan akarantamin,dan na kuÉ—ine 500 karantawa ko turawa wasu ba tare da an biyani ba na bar mutum da Allah*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*


*37*


Wani irin zafi taji  zuciyarta nayi sanda tai arba da hydar agefenta kwance.wata irin tsanace tashi ke bojirowa zuciyarta.

Daƙyar da suɗin goshi ta iya kai kanta toilet tayi wanka ta gasa ƙasanta da kyau,sannan ta fito, har tuntuɓe takeyi gurin zura doguwar riga da hijabinta ta saka sannan ta taka a hankali ta fice daga ɗakin da sashin baki ɗaya,dan masifa cikin barorin gidan taje tayi kwanciyarta

gari na ƙarasa wayewa tayi waje abunta dan da ƙyar ta jira wayewar garin.

Gidan da take zama lokacin makaranta tai tafiyarta ba tare da sanin kowa ba.se da ta shiga gidan sannan taji wata natsuwa na ratsata,Salkah tasamu tayi da ƙyar,sannan masu aykin gidan da ike suna nan suka jere mata kayan abinci da zata karya.

Kaɗan taci ta wuce ɗakinta ta kwanta sabida ko tafiyar da ƙyar take yinta sabida azabar da ƙasanta ke mata,kamar ƴar kaciya.

Hydar be farka ba se wajen tara na safe,a firgice yake neman deeyana sabida be ganta kusa dashi ba,sakkowa yayi ahankali daga kan gadon ya tako zuwa falo ya diba ko ina bata,gun mamy yayi zaton ta tafi tace mata ya samu sauƙi,dan haka wanka ya shiga ya kimtsa kanshi,

Yana fitowa sallah yayi ya dinga jerowa Allah godiya bisa lafiyar daya bashi har yana kuka.

Zaman jiranta yayi ganin shuru beganta ba ne yasa ya miƙe ya ɗauki alkyabbarshi yasaka ya saka takalmi da hula ya fice gaba ɗaya jinshi yake kamar bashi ba,ko mai ya sauya masa,a haka ya fara takawa zuwa sashin na mamyn tasa yana tasbihi ga Allah,ba abinda yakeso ya gani sama da matarsa ƴar aljanna.

Ay kamar jira yana fitowa gidan ya kaure da ihun dogarai da barori,masu busa algaita nayi masu busa sarewa nayi Æ´an rige rigen kai albishir fada nayi,

Hayaniyarce tasa hajiya umma leƙowa ta saman windown ta hango hydar na takawa cikin isa da ƙasaitane ya sata faɗuwa bata shirya ba ta dafe kirji sakamakon zuciyarta dake bugawa kamar zata faɗo.

Ido a warwaje take faɗin"garin ya haka ta faru?,ta yaya?"gashin kanta ta kama da ƙarfi ta yadda seda taji zafin jan da tayi,miƙewa tayi a zafafe ta ƙara leƙawa shi ɗinne de.

Tsayawa tayi ajikin window tama rasa abunyi.shigowar jameela da gudu ne tana haki yasata waigawa da hanzari.

"umma kinga masifar data tunkaromu ko?"cewar jameela tana haki,

"na gani jameela yanzu haka kaina a kulle yake na rasa mafita"

Shuru sukayi kowa na ƙisma abinda zasuyi a zukatansu.

Hajiya mamy lokacin da tai arba da hydar akan ƙafarshi tsaye gabanta yana murmushi,zubewa tayi agurin tayi sujjada tana kuka tana godewa Allah ta jima goshinta a ƙasa kamin ta ɗago ta rungumeshi,a haka me martaba ya iso ya samesu,dan da labarin yaje masa ya gaza gasgatawa,

Rungume hydar yayi yana hawaye,shima hawayen yake sun jima rungume da juna kamin su samu gurin zama.

Shide hydar se waige waige yake yana so yaga deeyanar tashi,kamar mammy ta ganoshi tambayarshi tayi"ina ka baro deeyanar to,maimakon ku taho tare"

A É—an kunyace yace "mamyna ita nima nake nema,banganta ba a sashin namu nayi zaton gunki ta taho"

"Bata zo nan ba ay da tazo ay da na ganta"mamy ta bashi amsa.

"ko tana ɓangaren su jameela,tunda ƴan uwanta ne"cewar me martaba.

Shide hydar shuru yay musu,amma yasan ba lalle taje can ba,dan tunda suke tare bata taɓa zuwa ba.

Ya jima a sashin mamyn se zuwa gaisheshi akeyi,da ƙyar yasamu ya koma sashin nasu ko ze ganta,bata ba alamarta,zuwa lokacin hankalinshi ya fara tashi,yana ƙoƙarin fitowa sadeeq ya shiga,cike da farinciki yake faɗin"naji daɗin warkewarka ranka ya daɗe,Allah ya ƙara maka lafiya"

Janyoshi hydar yayi ya rungume,yana masa godiya bisa kulawar da yake dashi cikin gaskiya da ruƙon Amana.

"ranka ya daÉ—e dama zuwa nayi da nufin in sanar dakai kyakkyawan labari se kuma naci karo da wani labarin na samun lafiyarka,dama wayar da aka turo maka wannan video É—inne emeka ya kirani ya shaidamin sun samu damar yin tracking É—inta yanzu haka dss suna bin tracking line É—in,cikin kowanne lokaci zaa iya kama me turo makan"sadeeq ya faÉ—i yana muemushi.

"sadeeq naji daÉ—in wannan albishir naka kaje ka shaidawa emeka nace ayi duk me yiwuwa akamo me yin,in ya shigo hannu asa shi a yarin gidan nan ni inaso in fara tuhumarsa da kaina kamin in haÉ—ashi da hukuma"cewar hydar cikin yanayin rashin walwala.

Amsawa sadeeq yayi sannan yay masa sallama ya fita.

Jameela na zaune cikin zullumin samun lafiyar hydar wayarta tai ƙara,da sauri ta ɗaga ganin me kiran nata.

"ki hanzarta rabuwa da wayar nan da kike turawa yarima video,yanzu haka tracking É—in wayar ake akowanne lokaci zaki iya faÉ—awa komar jamian tsaro"cewar habu wireless yaron dake hiding mata tracker É—inta gudun aganota.

Wani gumine ya karyo mata,ta miƙe a zabure ta rasa ina ma zata nufa,da gudu ta fice daga gidan ba tare da tayiwa umma sallama ba,dan tashin hankalin da take ciki yafi gaban kwatance.


Muje zuwa


Surbajo for life.
2/1/22, 08:44 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*



*na kuÉ—ine ki biya 500 kamin ki karanta min in kuma kika karanta ko kika tura zuwa gun wanda be biya ba Allah ya bimin hakkina*


*Zahra Muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*



*38*



Zagaye unguwarsu kawai take da mota ta rasa ina zata nufa,tabi wannan layi ta koma wancan layi.

Kwatsam ta ganta a ƙofar gidan deeyana,wani sanyi ne taji ya ziyarci zuciyarta,parking tayi ta fito,a hankali ta zira wayar ta ƙasan get ɗin gidan bayan ta goge komai dake da alaƙa da ita,da gudu ta koma mota,taja tabar gurin.

Me gadin gidan na deeyana ne ya lura da wayar a ƙasan get,da sauri ya ɗauko yana dubawa,tabbas wannan wayar uwar ɗakinshi ce dan haka cikin gidan yashiga da wayar ya tsaya bakin ƙofar falon yana sallama,ɗaya daga cikin maaikatan ta ne ta leƙo tace "au megadi kaine?"

"Eh dama wayar hajiyace ta faɗi acan bakin get,shine na kawo mata"ya bata amsa yana miƙa mata wayar.amsa tayi ta koma ciki.

ÆŠakin deeyana taje takaimata koda ta shiga ta samu tana bacci dan haka kan bedside ta ajiye mata ta koma bakin aykinta.

Motocin dss ne guda biyu suka tsaya aƙofar gidan na deeyana,yayinda ɗaya daga cikinsu ke riƙe da wata naura,dake harba wani ɗan arrow gidan na deeyanah.


Knucking ƙofar sikayi megadi ya buɗe musu gefe yaja a tsorace yana ware ido.

Takardar shedar ayki data shaidar izinin bincikar kowa da komai na gidan suka nuna masa.

Basu jira komai ba,suka ƙarasa cikin gidan,masu aykin ta ne suka fito sukayi cirko cirko a falon.


"ina masu gidan?" suka tambayesu.

A tsorace suka haÉ—a baki gurin faÉ—in "tana É—aki tana bacci"

Deeyanah farkawarta kenan sakamakon ciwon da kanta ke mata,waya ta gani agefen gadonta,cikin rashin sanin ko ta waye ta ɗauko wayar tana dubawa,hayaniyar data jiyo a falo ce tasa ta miƙe riƙe da wayar a hannunta ta isa falon.

Sosai tayi mamakin ganin jamian tsaro a falon nata,cikin halin ko in kula tace "malamai lafiya zaku shigomin gida ba izini?"tayi maganar tana ƙare musu kallo.

"wata waya muke bin diddigi kuma shine ta kawomu wannan location É—in,"É—aya daga cikinsu ya bata amsa.

Wayar hannunta ta kalla sannan ta kalli maaikatan nata tace"cikin ku waya kai wannan wayar É—akina?"

"Nice ranki ya daÉ—e,megadine ya kawo ya tsintota a waje yace takice shine na kai miki"É—aya daga cikin maaikatan ta bata amsa.

Hannu ɗaya daga cikin jamian yasa ya karɓi wayar yace "you are under arrest,wayar da muke nema kenan"

Cikin yanayi na mamaki tace"arrest for what?kai kurmane bakajin abinda suke faɗa maka tsintota sukayi a waje,koma ba haka ba kalleni da kyau ay nafi ƙarfin satar wayar nan"cewar deeyana cikin jin haushi.


"blackmailing ake da baraza da rayuwar wani da wannan wayar dan haka tunda a hannunki muka sameta zamuje dake office domin bincike"daga haka basu ƙara sauraronta ba suka tasa ƙeyarta,da ƙyar deeyana ke taka ƙafarta,sabida ciwon da hydar yajimata,bataji tsoron komai ba tabisu dan tasan bata aykata komai ba,


Koda suka isa office É—in,ga mamakin deeyana Hydar ne zaune shida ogansu suna jiran akawota.

Da sauri ta juya zata koma sabida wata tsanarsa dake barazanar fasa zuciyarta ko kallonshi bata son yi.

Fess hydar ya ganeta itace yarinyar da ta shigo masa ɗaki ta bugar dashi aka ɗauki videon tsiraicinsu domin a ɓata sunansa.


Cikin zafin nama ya damƙota ta dawo yana faɗi cikin fushi"gidan ubanki zaki tsohuwar kilaki?"

Fincikewa tayi daga ruƙon da yay mata dan ji tayi kamar ya watsa mata ruwan zafi,azafafe ta bashi amsa da cewa"tsohuwar kilaki,kode tsohon kilaki wanda besan darajar kansa ba bare yasan na wani"ta faɗi cikin kakkausar murya.

Kanta yayi ze mata bugun ƙato da sauri jamian tsaron suka hanashi,cikin fushi yacewa shugabansu.

"wannan itace ma yarinyar da akayi mana clip É—in tare,kuma gashi wayar a hannunta dan haka inaso ku sakayata,sena nemeta tukuna,yanzu inada wata matsala ne babba a gida bazan ci gaba da zama anan ba,zanje neman inda mahaÉ—in zuciyata ta shiga,pls ku kula da kyau"ya faÉ—i yana wurgawa deeyana kallon tsana itama tana ramawa.


"zamu gudanar da bincike kamar yadda doka ta tanadar kuma insha Allahu komai zezo da sauƙi"cewar shugaban nasu.

Hydar bece komai ba yasa kai ya fice daga office zuciyarshi fall zullumin inda matarsa ta shiga,gaba É—aya beda sukuni,yanzuma dan sunce ya daure yazone yasa aka kawoshi,amma shi deeyanar sa yake son gani ruwa a jallo.

Muje zuwa


Surbajo for life.
2/1/22, 08:44 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra surbajo*


*duk wanda ya karanta daga page 16 batare daya biyani 500 ba ban yafe masa ba that's what i said,and i repeat my self uncountable,masoyina shine wanda ze siya,in beda halin siya ya kalla ya wuce. shine so ba ka saci kayana kai amfani dashiba daga baya kazo kacemin soyayya tasa kayi,turr da wannan soyayya*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*


*39*


Wasa wasa ake neman deeyanah amma babu ita sama ko ƙasa,hankalin hydar in yayi dubu ya tashi,ko bacci baya iya yiin ko ya keɓe da mahaifiyarsa kuka yake mata kamar ƙaramin yaro shi a nemo masa matarsa.sede tai ta rarrashin shi.

Kullum cikin gewaya gari suke shida jamian tsaro da sadeeq nemanta,sabida sadeeq ne kawai ya santa a ido tunda basu da hotonta,amma ba ta ba labarinta.

Duk wani ƙoƙari da me martaba zeyi dan ganin labarin ɓacewar deeyanah beje ga iyayenta ba har su ganta abun yaci tura.dole ya kira IG ya sanar dashi.

Tashin hankalin da IG ya shiga bashi da adadi,a ranar ya diro kano sabida ko hajiya maryam be faÉ—awa ba.

Sosai yayi mamakin samun hydar garau,murnar samun lafiyarsa ya tayashi,sannan suka shiga abinda ya kawoshi.

"wallahi daddy nade tashi ne naga banganta a inda ta kwanta ba,"cewar hydar cikin yanayi na damuwa.

"kun samu saɓani ne adaren ranar?"IG ya tambaya.

"cikin farinciki mukayi bacci hasalima adaren ranar nasamu lafiya,to wayewar gari ne se ban ganta ba"hydar yayi maganar hawayen tausayin matarshi na biyo idanunsa.

"jamian tsaro sun sani?"cewar IG

"Sun sani tun ranar muke yawon nemanta tare dasu"cewar hydar.

"kun bada hotunanta gidajen tv da social media an yaÉ—a?"cewar IG

"Daddy bamu da hotonta,ni kuma ko ganinta ban taɓa yiba,shiyasa bamuyi wannan ba"

"fito da wayarka in tura maka sekaje kuyi ƙoƙarin yin hakan nima yanzu zan baza yara su fara nemanta"IG ya faɗi yana fiddo da wayarshi.

Hydar fito da wayarshi yayi jikinshi har ɓari yake ya yi connecting dana daddy ya tura masa hotunan na deeyana.


Suna shiga ya buɗe a gigice ya miƙe tsaye yana faɗin "What!!! wannan itace matar tawa?"ya faɗi jikinshi har rawa yake.

"itace hydar akwai matsalane?"IG ya tambaya.

Hydar cigaba da buÉ—e sauran hotunan yayi wasu ma shida itane ta É—aukesu ta turawa daddyn in suna chatting,a hankali ya É—ago ido ya dubi daddy,hawaye na biyo idonshi,tabbas deeyana me laifice agurinshi,amma aurenshi da tayi ta rufe duk wani sirrinshi hakanne yasa yaji baze iya tona asirinta ba musamman ga iyayensu.
Share hawayenshi yayi,yace"ba komai bari inje a ayi kamar yadda kace É—in"daga haka be jira komai ba ya fice daga falon.

Wannan wanne irin al amari ne tabbas akwai wani abu aƙasa,tayi video na tsiraici dan ta ɓata sunanshi to me yasa kuma ta aureshi take ɗawainiya dashi,me yasa ya sameta a cikakkiyar budurwa in har ita ɗin tasaba wannan sana'ar?wannan sune tarin tambayoyin dake yawo akan hydar har suka isa office ɗin dss.

Janye case ɗin yayi sannan ya buƙaci dasu bashi ita.ba musu sukayi kamar yadda ya buƙata bayan yasa hannu.

Koda deeyana ta fito in banda kuka ba abinda takeyi,cikin tsana take kallonshi,taja ta coge ita bazata bishi ba.

"mahaifinki ne keson ganawa dake yazo shine yasa nazo nakai masa ke,"hydar ya faÉ—i yana kallon idanunta da suka kumbura sabida kuka.

Jin cewa daddy keson ganinta ne,yasa tayi gaba shi kuma yabita abaya,sosai ya lura da tafiyarta datakeyi kamar Æ´ar shayi,tabbas hakan nada nasaba da darensu na farko,tunda bata samu wata kulawaba,tausayinta ne yaji ya kamashi,da sauri ya isa inda take be jira komai ba ya sureta ayko nan ta fara dukanshi a Æ™irji ita ya sauketa,amma  ko ta kanta be biba seda ya danganata da mota.in banda kuka ba abinda take masa ta kifa kanta a kafaÉ—arshi.sosai kukan ke taÉ“a zuciyarsa,

Gidansa da ya gina yasa direba ya kaisu,megadi na ganinsu ya buɗe musu get suka shiga,fitowa yayi sannan ya ɗaukota,sabida jikinta in banda tsiwo da tsami ba abinda yake mata.shiyasa bata yi ƙoƙarin kwace kanta ba.
.
Cikin falon daya gaji da haÉ—uwa ya shige da ita,kan kujera ya zaunar da ita sannan shima ya zauna,cikin kallon tsana tace "ina mahaifin nawa yake?"

"Yana family house É—inmu,na kawoki nan ne dan akwai wasu tambayoyi da nakeso ki amsa min in kuma baki amsa ba to zamu shekara anan ban kaiki gunshi ba"cewar hydar cikin tsare gida.


Muje zuwa

.Surbajo for life.
2/1/22, 11:14 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na kuÉ—ine 500 in baki biyaba  karki karanta min,inkika karanta ban yafe ba*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*


*40*



Ɗago jajayen idanunta tayi ta kalleshi taja tsaki,sannan tace"kai har kana da bakin tambayata wani abu?to ni bani da bakin baka amsa,kuma ka tashi ka maidani inda ka ɗaukoni,in taƙamarka arziƙi nima mahaifina nada arziƙin fiddo ni"ta faɗi tana harararsa,

Shiko bakin nata kawai yake kallo,sosai tsiwar tata ke burgeshi,murmushi yayi ya gyara zamanshi,sannan ya fiddo wayarshi ya kunno video ɗin, da aka musu ya cilla mata jikinta yace"koma me zakice inaso ki kalli video ɗinnan da kyau akanshi nakeso ki bani duk amsar tambayata in kuma kin ƙi zan kaiwa daddyn video ɗin se ya tuhumeki waya aykoki ki ɓatamin suna"ya faɗi yana ƙureta da ito.

A wulaƙance ta ɗauki wayar ta fara kallo,cikin firgici da tsananin tsorata ta miƙe tsaye tana faɗin"wallahi ban san da wannan ba, nashiga uku,ni wallahi bani da masaniya,waye ya ɗaukemu,ay wannan ɗakinkane nada kamin aurenmu,nashiga uku don Allah ka rufamin asiri karka nunawa mahaifina"ta ƙarasa maganar tana kuka wi wi.

"inaso ki sanar dani kin taɓa zuwa ɗakin nawane kamin muyi aure?"

"Eh na taɓa zuwa amma wallahi jameela ce ta bani tea ɗinka tace inkaimaka ince inji mamynka,har tace in ɗanɗana tea ɗin inji ko siga yaji,daga haka na ɗauka na kaimaka"ta faɗi tana share hawayenta.

"Kinsan faruwar wannan lamarin tsakaninmu a wancan lokacin ko baki sani ba?"

Ƙasa tayi da kanta alamun jin kunya,tace cikin kuka"nasani sede na kasa sarrafa kaina,komai ina kallon lokacin faruwarsa kamar a film,don Allah karka faɗima kow"

"Meye alaƙarki da jameela?"

"ƙawatace da muka haɗu a makaranta can lagos,mamanta yayar matar babana ce"

"ta taɓa yimiki zancena kode wani abu daya shafi gidanmu?"

"Eh tace de inzo in ja hankalinka muyi soyayya ta yadda in har kasoni zan iya saka kace bakason sarautar gidanku ni wallahi iya abinda tace kenan a lokacin naƙi amincewa"

Takawa yayi ya isa gabanta,ja da baya ta shiga yi yana bin ta har ta dangana da bango,tsayawa tayi ta duƙar da kanta wata tsanarsa na ƙara yawa azuciyarta.

"me isa kika amince da aurena?bayan kin ganni a nakashe?"ya jefo mata tambayar yana murmushi.

"Sonka da nikeyi tun kamin ka haÉ—u da lalura a da É—in shiya sa na amince"


Hannu yasa ta bayanta ya tallafo ƙugunta ya matseta ajikinshi,yace"to yanzu son nawan fa?"

"Banayi yanzu wallahi bana sonka ko kaɗan yanzu kuma kabarni in wice tunda na amsa tambayoyin naka"ta faɗi tana ƙoƙarin tureshi daga gabanta.

"my suger banana,nine bakya so yanzu dan nasa an kulleki bisa rashin sani?"yay mata tambayar yana kallon idanunta.


"wallahi wannan tsayuwar da mukayi ma ji nake kamar na shaƙeka nake ji"ta ƙarasa maganar cikin ƙarajin kuka me taɓa zuciya.
Duk yadda hydar yaso ya rarrasheta sam taki kulashi dole tasa ya É—auketa suka komo family house inda IG ke jiran dawowarshi yaji yadda akayi.


Mije zuwa


Surbajo for life.
2/1/22, 11:21 - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *SHIMFIƊAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*GA ME BUƘATAR SAMUN  DUK WANI SABON LITTAFI NAWA A KYAUTA DAGA NAN ZUWA ƘARSHEN SHEKARAR NAN TO ZEYI REGISTER DA 1K INDA ZAKI KARANTA BOOKS ÆŠINA KYAUTA IN SUN KAI GOMA ACIKIN SHEKARA GUDA,BATARE DA KIN SIYA 500 DUK ÆŠAYA BA,MESO KO NEMAN ƘARIN BAYANI*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*


*41*



IG da Sarki sunyi matuƙar mamakin ganinsu tare,deeyana wacce tun shigowarsu gidan takeji kamar tana kan wuta jikin mahaifinta ta shige,tana kuka,

Tambayoyi suka shiga jero mata kan ina taje ake ta nemanta,ba amsa se kuka.shima hydar É—in shuru yayi ya tsureta da ido kukan nata na sosa zuciyarshi,yana ji kamar yaje ya amsheta ya rarrashi abarsa amma ina abun yaci tura.

"tunda gaki kin dawo kuma kinƙi bayanin inda kikaje sakeni in wuce,kai hydar ka lallaɓata tai maka bayanin komai seka sanar dani"cewar IG yana ƙoƙarin rabata da jikinshi.

Ay kamar ƙaramar yarinya ta wani fashe da kuka tana ƙara cukuikuye IG tana faɗin"wallahi daddy bazan zauna ba,ko katafi ka barni sena biyoka,banason ko sunan hydar a dinga haɗawa dani,daddy wallahi bana sonshi"tass tasss daddy ya ɗauketa da wani gigitaccen mari,har so biyu,wata gigitacciyar ƙara ta saki,sannan ta ƙara rushewa da kuka,har lokacin taƙi sakinshi"wallahi daddy da in zauna dashi na gwammace ka kasheni ka tafi dani daga nan,in kuma kaƙi wallahi duniya zan shiga"

Runtse ido hydar yayi da sauri jin kalaman na deeyana,sabida ƙoƙarin tarwatsa masa zuciya sukeyi,shuru yayi yagaza magana.

"deeyana ni kika zaɓi ki tozarta a idon duniya ko?da kinsan bazaki zauna dashi ba,meyasa kika amince da auransa?to bari kiji aure keda hydar bame ƙarewa bane,wallahi inde nine mahaifinki da hydar zaki rayu har ƙarshen rayuwarki,sede in ki sauya uba"yana kaiwa nan ya ɓanɓareta daga jikinshi.

"IG ba haka zaa yi ba,ay abun a hankali zaa bishi a gano meye matsalar,duk wanda yasoka da rana dare yayi yace be sonka kai masa uzuri wataƙila ɓacin rai ne,yanzu kayi haƙuri kaje da ita nan da sati guda nasan hankalinta ya kwanta se ayi magana ta fahimta da ita"cewar memartaba cikin siga ta rarrashi.

IG be musa ba jan hannunta yayi suka nufi ƙofa,cikin karyayyiyar murya hydar yace"daddy don Allah kadena dukanta in kun tafin"ya ƙarasa maganar hawaye na biyo idanunsa.

Sosai tausayinsa ya daki zuciyar IG dan ya gano zallar ƙaunar da hydar ɗin kewa deeyanar a idanunsa da kalamansa.

Murmushi IG yayi yace"kullum sena zaneta har zuwa lokacin da zaka zo ka É—auketa"yana kaiwa nan be jira amsarshi ba yajata suka fice,jamian tsaronshi suka mara musu baya,aka buÉ—e musu mota suka shiga aka fice dasu zuwa airport anata jiniya.

Har suka iso Abuja deeyana ta kasa sakin rigar IG duk ta wani firgice,gani take kamar guduwa zeyi ya barta.

Har hajiya maryam ta fito tarbar mijinta deeyana bata da niyyar sakinshi,tana ganinsu ta gane ba lafiya atattare da deeyanar dan haka gunta ta nufa ta janyota jikinta ta rungume tana faÉ—in "baka cemin gun É—iyata zakaje,sede in ganku kwatsam,lafiya kike de ko?"ta faÉ—i tana kallon fuskar deeyanar.

Rushe mata da kuka tayi tana faɗin "ba daddy bane yayta dukana dan nace bazan zauna da hydar ba"ta ƙarasa maganat tana kuka.

Sosai lamarin yaba mummyn mamaki,amma seta danne taja hannunta suka wuce É—akinta nada.

Wanka tasata tayi ta gaso jikinta da kyau,tun a toilet ɗin takejin bacci,dan taji daɗin gasa jikin nata da tayi koda ta fito da ƙyar taci abincin da mummyn ta kawo mata,tana gama ci ta ɓingire a gurin se bacci.


"tabbas kowacce irim matsalace ke damun deeyana a yanzu bazata rasa nasaba da sharrin gidan sarauta ba,"cewar hajiya maryam a zuciyarta.

A fili kuwa gyaramata kwanciyar tayi sannan ta fice zuwa gurin mijinta wanda shima tunda ya sawo wanka kawai yayi,amma ko abinci ya gaza ci.

Jikinshi taje ta shige sannan ta marairaice tace"Abban deeyanah akwai biƙatar ka ajiye taka damuwar musa damuwar yarinyar nan a gaba dan gano ko menene matsalarta,nafi kowa sanin son da deeyana kewa hydar baze yiwu ace lafiya lafiya sati biyu da aure tace ta fasa ba"

Gashin kanta yake wasa dashi yayi ɗan jim sannan yace"maryam lokacin da deeyana ke faɗin batason hydar agaban mahaifinshi ni kaɗai nasan irin kunyar dana sha,nayi faɗan nayi hargagin na doketa amma bata sauya ba,tun alokacin na ajiye ayar tambaya akanta,kuma insha Allahu zanyi ƙoƙarin zuwa gida gurin inna in akwai magunguna na gargajiya,ta haɗo mata mu kuma mu dage da addua dan kamar shafar aljanu lamarin nata"


"baka buÆ™atar magunguna gurin inna  ni zan tsaya tsayin daka inga tasamu ta dawo hayyacinta,inma wata lalurarce ta daban qur'ani da hadisan Annabi SAW basu bar komai ba kabar komai a hannuna insha Allahu zaa shawo kan matsalar".

Haka suka kwana tattauna matsalolin deeyana ig da maryam.


Koda Asuba tayi maryam ruwa ta ɗebo a jug ta rufe,sannan tayo alwala tai sallar asuba tana idarwa bata tashi agurinba seda ta karanta ayatul kursiyu ƙafa saba'in ta tofa aciki,sannan ta rufe,ta shafa addua ta tashi,

Deeyana taje ta tasa tayi sallah sannan tayi wanka ta ƙara gasa jikinta,da kyau dan sosai takejin daɗin ruwan zafin.

Haka hajiya maryam ta yini duk bayan kowacce sallah in tayi seta É—auko wanban jug data  karanta na asuba ta sake karanta ayatul kursiyu Æ™afa sabain É—in ta tofa sannan ta rufe ta ajiye,haka ta dinga yi har tsawon kwana uku,

Tana gamawa taje ta ba deeyana tace"kisha ki shafa ajikinki,"deeyana bata tuhumeta ba tai bissimillah tasha ta shafa ajikin nata.

Ay tana ajiye kofin jikinta ya ɗau kyarma,kakarin amai ta shiga yi amman yaƙi fitowa,hamdala hajiya maryam tayi,dan dama ita karanta ayatul kursiyun ƙafa sabain kowacce sallah in aka idar atofa aruwa arufe ruwan ay tayi tsawon kwana uku,sannan asha ashafa ajiki maganice ga cutar da aka kasa gano kanta,in akayi insha Allahu zaa gano kowacce irin lalurace ke damun mutum,(in an idar da sallahr baa tashi a gurin ake katantawa,ruwan ma agun zaa barshi har tsawon kwana ukun,se asamu gurin da yara bazasu zubar ba).


IG taje ta kira,ta nuna masa halin da deeyanar ke ciki,se soshe soshe take,

Bayanin abinda tayi mata tai masa daya janyo abinda deeyanar takeyi ayanzu.

"kina nufin akwai sharrin iska acikin lamarin?"

"Kwarai Abban Deeyana,kuma insha Allahu komai zezo da sauƙi tunda mun riƙe Alqur'ani"Cewar hajiya maryam tana murmushi.


Muje zuwa



Surbajo for life.
2/2/22, 17:00 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*500 kibiya kan ki karanta,in kika karanta baki biya ba na barki da Allah*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*


*42*


Hydar tun bayan tafiya da deeyana gaba ɗaya ya susuce tsoronshi Allah tsoronshi deeyana ta kafe kan cewa bata sonshi aƙi dawo mishi da ita,batun case ɗin video kuwa gaba ɗaya idonshi na kan jameela,duk wani motsinta yana bibiya,so yake ya kamata redhanded shiyasa be nuna yasan shirinta ba,kuma kullum se yaje gaida mahaifiyarta kamar yadda ya saba.

*******

Hajiya maryam ta duƙufa wajen son ganin deeyana tasamu lafiya dan ta ilimin datake dashi ta fahimci sihiri ke yawo ajikin deeyanar,shiyasa ta hana idonta bacci wajen roƙon Allah yaba ɗiyar tata lafiya.

Alhamdulillhi jikin nata da sauƙi yanzu,ba kamar farkon dawowarta ba.

Ganyen magarya hajiya maryam tasa IG ya kawo mata,ta tsinki guda ɗari ba ɗaya,tasa ɗaya daga cikin maaikatan gidansu ya samo mata tawada da alƙalami,ta zauna kowanne ganye ta rubuta sunan Allah guda ɗaya ajiki,har zuwa ɗari ba ɗayan.
Shanyashi tayi ya bushe sannan ta É—aukoshi tasa hannu ta murmusheshi yakoma gari,ta É—auko turaren Binta sudan ta juye akai,sannan ta fara yamutsawa tana karanta ayatul kursiyu tana tofawa aciki seda tayi so É—ari ba É—aya,sannan ta samu garwashi ta turarawa Deeyanah,duka jikinta.

Ranar da zazzaɓi deeyana ta kwana sabida kaɗuwar da tayi da turaren.amma da gari ya waye kamar ba ita ba sosai tasamu sauyi ajikinta(yana korar baƙaƙen aljanu,ajikin mutum in ana yawan turarawa).

Hydar tada balli yayi kan shi zashi dubo matarshi,jin hakane yasa mamy cewa su tafi tare itama ta gano jikin nata.

Saukar yamma sukayi,dan haka IG da kanshi yaje tarbosu a airport.sosai yay murna da ganin hydar rasa inda ze sashi yayi dan daÉ—i.

A falon gidan duka suka zauna ana hirar yaushe gamo,yayinda deeyana tai lakur a ɗaki bata da niyyar fitowa,duk da yanzu tsanar datai masan da sauƙi ba kamar da ba.amma kunyar mamy take shiyasa bataje ta gaishesi va.

Hydar duk iya waige waigen dazeyi yayi amma bega deeyana ba,ya kasa jurewa a kunyace yacewa hajiya maryam "mummy deeyana fa?"yayi tambayar yana sosa kai.

Murmushi mummy tayi sannan ta ce"kabi wancan ƙofar tana cikin ɗaki me kallonka"

Batare da kunyar kowa ba ya miƙe ya nufi inda mummy ta nuna masan.

Tura ƙofar yayi ya shiga cikin ɗakin da sallamarsa.

Deeyana dake kwance kan gado da sauri ta runtse idonta alamun bacci takeyi,murmushi yayi,dan ta bashi dariya ita da baccin ƙaryar nata.

Takawa yayi cikin ƙasaita ya isa kan gadon,hayewa kan gadon shima yayi,hannu yasa ya juyota runtse ido tayi gam,ita adole bacci take amma idon nata se rawa yake.

"angon naki ne bakison gani?"ya tambaya lokacin daya zame ɗankwalin kanta,kan yasha ƙananun kitso gwanin burgewa,a hankali ya ɗora hannunshi akan yana shafawa,da sauri takaiwa hannun nashi duka,sannan tace cikin faɗa tana turo baki gaba.

"meye haka zaka wani shigomin ɗaki harda hawamin kan gado"ta ƙarasa maganar tana harararsa.

Murmushi yayi sannan ya kifa kanshi akan fuskarta yace cikin salon ɗaukar hankali"naga me gadon ma ni hydar Aliyu na hauta,to meye dan na hau gado common"ya ƙarasa maganar yana murmushi.


Tureshi tayi tana faÉ—in"Allah kyauta ni ay ba Æ´ar iska bace wallahi".


Kamota yayi ya ƙureta da kallo sannan yace"ni to ɗan iskar ne?"

"Oho ta "ta bashi amsa

"in ma de shine to ni dake ne muke yin kayan mu ko Hy-deeyana ta '?"
.
.Wani takaicine ya taso mata  tama rasa bakin bashi amsa.

muje zuwa


Surbajo for life.
2/2/22, 17:01 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*ki biya 500 kan ki karanta in kika karantamin kuma ban yafeba*

*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*


*43*



"Deeyanah ki daure ki soni don Allah ki dawo gareni mu gina rayuwar da babu irinta atarihin maaurata,bana jin daɗin rayuwa bake a kusa dani,ga tarin matsaloli na gidanmu gashi ke kuma kin ƙauracemin pls hy-dee na ki daure na miki alƙawarin komai kikeso shizan miki"cewar hydar kamar me shirin yin kuka.

Turo baki gaba tayi tana jefa masa harara tace ƙasan maƙoshinta"to ni ina ruwana da damuwarka,can ta matse maka"

Ruƙota yayi ya manneta da ƙirjinshi ruƙo bana wasa ba yace cikin raɗa "a daidai ina ta matsemin ɗin?"

Da sauri tai Æ™asa da kanta dan wata kunyace ta kamata  sabida bata É—auka yaji ba.

Murmushi yayi wanda ke ƙarawa fuskarshi kyau,yace"zaki dawo gareni mu rayu tare?"

A hankali ta girgiza  masa kai alamar aa bazata dawo ba.

Shuru yayi yana bin ta da kallo,sosai yake Æ™aunarta ko kaÉ—an beson damuwarta,sakin ta yayi ya miÆ™e ya sauka akan gadon ya gyara tsayuwar rigarshi sannan ya waigo gareta yana murmushi  yace "To princess na tafi Allah ya Æ™ara miki lafiya,"

Jikinta ne yay sanyi a hankali ta ɗago ido ta kalleshi,kawai seta rushe masa da kuka,da sauri ya ƙaraso gurinta ya kamota jikinshi yana tambayarta me ya faru,cikin kukan tace a shagwaɓe "tafiya zakayi ko?"ta ɗago kanta tana kallonshi idonta na hawaye,kallonta shima yake yace a sanyaye "ba kyaso na tafinne?"yafaɗi yana gyara mata ruƙon da yay mata.
turo ɗan ƙaramin bakinta gaba tayi sannan tace cikin shagwaɓa,"to ay baka jima ba shine har zaka tafi"
Murmushi yayi me narka zuciyar me kallo yace a sanyaye"to in na zauna me zaki bani?"ya ƙarasa maganar yana zagaye kan lips ɗinta da yatsansa.lumshe ido tayi sannan ta buɗe tace "komai kakeso muna dashi a gidan nan"

Ƙasa yay da muryarshi sosai sannan yasa hannu kan lips ɗinta yace"wannan nakeso za'a bani?"shuru tai masa ta kasa bashi amsa,dan tambayar tazo mata a bazata.

A hankali yakai fuskarshi kusa da tata,lumshe ido tayi,tana jin saukar laɓɓansa akan bakinta,ji tayi kamar an jona mata shocking,lub tayi ajikinshi,a hankali yake sumbatar laɓɓan nata,cikin salon ƙwarewa ya tura harshen shi cikin bakin nata, a hankali ya lalubo harshenta ya fara tura mata saƙo,a hankali ta ɗora hannayenta,akan kafaɗarshi,tana saƙalo wiyansa,sosai suke jin daɗin yanayin da suka kasance,a hankali yay baya da ita ya kwantar da ita kan gadon shima yabi bayanta,har lokacin bakinsu na cikin na juna,a hankali yakai hannunsa bayanta Ya zuge zif ɗin rigarta,a hankali yayi ƙasa da rigar,boobs ɗinta suka bayyana,cikin farar bra,farare lintsin lintsin gwanin burgewa.a hankali ya ɓalle maɓallin bra ɗin,da sauri deeyana tasa hannu asaman ta riƙe bra ɗin sabida bataso ya cire ya ga boobs ɗinta.

Muryarshi a dusashe yace "pls,deeyana yau ne fa kawai ki tausayawa hydar ɗin naki"a hankali tai ƙasa da hannun nata,ya ƙarasa zame bra ɗin.

Hydar kasa sarrafasu yayi dan sosai suka ƙawata ganinshi,dan be taɓa ganinsu abayyaneba,
a hankali ya ɗora hannunshi akai,yafara sarrafasu ta yadda deeyanar ta fara ɗan kukan shagwaɓa tana gantsarewa,bakinshi ya ɗora akan nipples ɗinta yayin da ɗayan hannun ke mulmula ɗayan boobs ɗin,ɗayan kuma ya tura mata yatsa a baki ta kama ko tana tsotson yatsan wanda yayi hakanne gudun kar ta janyo musu abun kunya,ajiyo sautin ta.

Sun jima suna wasanninsu kamin kowa kwaɗayinsa ya koma shide hydar badan gidan surukai bane da ba abinda ze hana be ratsa nahiyar daɗi ba,dan da ƙyar ya iya controling kansa
Deeyana lamo tayi ajikinshi,tana sauke numfashi,iya so tasan tana son mijin ta amma ta rasa dalilin dayasa batason zama agidan auran ko abinda ya danganci hakan,ƙara gyara kwanciyarta tayi ajikinshi,tace murya can ƙasa"yau zaku koma kanon?"

Wasa yake da gashin kanta yace "aa ba yau zamu koma ba,zamu je gidanmu na nan mu kwana gobe se mu juya"ya bata amsa,

shuru tayi sannan tace"ka kwana anan kawai to mana"


Dariya yayi sosai sannan yace"baƙyason na tafi amma ke bazaki bini ba ko?"

Kai ta gyaÉ—a masa alamun eh.


Haka de yay ta janta da hira wata ta bashi amsa wata kuma tayi shuru, har yamma,suka kai agidan.


Sosai hajiya maryam ke jin daɗin ganin yadda deeyana ta saki jikinta da mijin nata,dan ko da suka fito cin abinci a rakuɓe take ajikinshi,ko kunyarsu ma bataji,shima ko hydar se nan nan yake da ita,yana bata kulawa.ko abinci abaki ya dinga bata, sosai suka burge iyayen nasu.

Da suka tashi tafiyama hydar da deeyana ne suka fara yin gaba tana ta masa shagwaɓa ita kar ya tafi,shikuma yana kwaikwayarta kan tazo su tafi tare.

Mota ya shiga ya zauna sannan ya ɗorata kan cinyarshi yana rarrashinta kan tayi haƙuri gobe ze dawo kan su wuce.


Su IG  sun rako mamy sukaga wainar da ake toyawa,tsakanin maauratan.murmushi sukayi IG yacewa mamy"hajiya kuje masaukin naku tare da deeyanar in yaso gobe in zaku wuce seku kawota,sabida yanayin jikinnata,"


"yaran zamanine ba kunya,bari mu tafin se goben to"cewar mamy tana murmushi

Sallama sukayi taje ta shiga motar wacce daga deeyana har hydar ba wanda yasan shigowarta har direba ya kulle ƙofar ɓangaren nasu,yaja suka fice agidan.
.
Se alokacin suka farga,kunyace ta kama deeyana,ta sunkuyar da kanta ƙasa ji take kamar ƙasar ta tsage ta shige dan kunya,shiko hydar yafi kowa murna tafiya da deeyanar.



Muje zuwa
.
Surbajo for life.
2/3/22, 16:57 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA  na kuÉ—ine 500*

*07044600044*


*44*



Koda suka isa gidan deeyana duk akunyace take se ɓoyewa take bayan hydar ɗin,mamy lura da hakan da tayine yasa ta wuce sashin ta na gidan dan ta basu dama su sake tunda deeyanar kunyarta takeji.

Hydar janta yayi nashi sashin suna shiga ya janyota jikinshi ya rungume yana faÉ—in"don Allah hy dee na ki daure mu tafi kano tare,Allah kishin ruwanki damuna yake pls"ya faÉ—i yana É—ago fuskarta.

Maida kanta tayi ƙirjinshi ta lumshe ido,sannan tace "ko na bika bazaka ka ji daɗin zuwa na ba,sabida bani da natsuwa acan ɗin,kabarni anan ni nafi sakewa gaskiya"ta faɗi tana turo bakinta gaba.

"yadda kikeso haka zaayi inde zaa dinga barina ina shan wainnan lollipop ɗin ni se in dawo ma nan ɗin gaba ɗaya"ya ƙarasa zancan yana shafo boobs ɗinta.
da Sauri ta tureshi taje ta zauna kan kujera tana murmushi.

Kan kujerar shima yaje ya zauna,yana murmushin yace"da gaske nakeyi baby ni zan dawo nan É—in"ya faÉ—i yana kwantar da kanshi akan cinyarta.

Murmushi tayi sannan tace "to ita sarautar taka wa zaka barwa?"

"Sarauta ko jidali,se in bar musu kayansu inzo fadarki ki bani jakada"sosai zancan ya bata dariya dan haka ƙyalƙyala dariyar ta shiga yi.

Wayarshi yasa yana É—aukarta,yadda take dariyar sosai ta burgeshi.

"prince wanka zanyi ka ɗagani,jikina yafara ciwo"ta faɗi cikin shagwaɓa.

Miƙewa zaune yayi yace "kice wanka zamuyi de"daga haka ya fara warware mata gyalen abayar dake kanta,ya cire mata rigar,daga ita se pant fari tass da bra,sosao taji kunya,kishingiɗa yayi akan kujerar yace"baby bani ruwa cikin fridge in sha pls"ya faɗi kamar gaske.

Miƙewa tayi ta nufi fridge ɗin cikin takunta me ɗaukar hankali bare yanxu da pant da bra ne kawai jikinta.hydar kusan suman zaune yayi ganin yadda mazaunan deeyana ke kaɗawa in tana tafiya,ga fararen cinyoyi masu ɗauke da hips masha Allah gwanin burgewa.kasancewar deeyana ba siririya bace kuma ba ƴarlukutaba sosai dirinta ya dace da jikinta.

Juyowa tayi ta kawo mishi ruwan,kasa amsa yayi ya kafeta da ido,a hankali tace "gafa ruwan prince"har lokacin beda niyyar amsar ruwan,sema wani shuumin kallo da yake bin ta dashi, a hankali yace "turn around pls"ba musu ta juya ta juyo ta É—an ware hannu tace "is something happen?"

Hannayensa ya É—ora saman hips É—inta duka biyu,sannan ya kalleta itama shi take kallon dan É—ora hannun nashi jikinta ya haifar mata da wani yanayi na daban.

"me mummy take baki kika haÉ—a wannan mazaunan haka?kim ganki kuwa baby,"

Murmushi  tayi sannan ta É—ora hannunta akan nashi hannun tace"mummy kode mijina?ay mummy bata da abun bani"ta daÉ—i tana murmushi gami da cije lips É—inta.

Janyota yayi ta zauna kan cinyarshi yana shafa cikinta yace "shi mijin naki meyake baki,da ya ƙara miki hips haka?"

"so da ƙauna mana"ta faɗi tana dariya.

"har yanzu deeyana hydar be baki komai ba acikin son da yake miki,amma daga yau ze fara gwada miki irin tanajin dayay wa rayuwarki"ya ƙarasa maganar lokacin daya miƙe ɗauke da ita suka shige toilet.

shower ya kunna musu ya daidaita zuwan ruwan,sannan ya kama hannunta suka shiga tsakiyar inda ruwan ke zubowa,hannu yasa ta ƙasan kwankwasonta ya matso da ita jikinshi,lumshe ido tayi,hannunta ta ɗora kan kafaɗarshi, shi kuma ya rungumo tsakiyar bayanta.a hankali,ya ɓalle bra ɗin jikin nata,sauke hannayenta tayi bra ɗin ta faɗi ƙasa,shima singlet ɗin jikinshi ta kama a hankali ta cire masa,sosao ta koma deeyanar farkon auransu😊.

Pant É—in jikinta hydar ya zame,wanda itama baa barta abaya ba ta zame boxsize É—in jikinshi,gaba É—ayanta ya  rungumota suka shige kwamin wankan daya tara musu ruwa tun farkon shigowarsu.

Shi ya wanketa tass,sannan itama tai mishi,kan agama wannan wanka anja lokaci sabida hydar taɓa can tsotsi can da ƙyar de yabari suka fito daga toilet ɗin Bayan sun ɗauro alwala,

Jallabiyarshi yabata tasaka sannan tayafa rawaninshi,shima ya kimtsa yajasu sallar ishai,bayan sun idar ne,yasake kabbara wata sallar binshi tayi sukayi nafila rakaa biyu sannan sukayi shafai da wutiri,suna idarwa yay mata tambayoyi jan abinda ya shafi addininta kuma dede gwargwado bata bashi kunya ba ta amsa kowanne dede,kanta ya dafa yay mata addua yayinda itama yasata ta dafa nashi tai masa,sun idar kenan suka jiyo ƙarar ƙararrawar sanarwa kana da baƙo.

Dakanshi yaje ya buÉ—e,me aykice mamy tasa ta gaso musu kaza da fresh milk ta kawo musu.

Amsa yayi,ya maida ƙofar ya kulle sannan ya wuce bedroom ɗinsa ɗauke da abincin inda deeyana take.

Daƙyar yasa ta taci naman sannan tasha fresh milk ɗin,shima yaci sukaje sukayo brush ya rigata fitowa,bra da pant ɗinta ta ɗauka ta wanke sannan shima ta wanke nashi kayan ta shanyasu ajikin abun shanyar data gani sannan ta fito,

Hydar be damu da jimawarta ba dan ya ɗauka wata buƙatar ce tasa ta jimawar.

A kan gado tasameshi,hannu ya miƙa mata ba musu ta kama hannun yajata zuwa kan gadon.

Jallabiyar jikinta ya cire mata sannan yaja bargo ya rufesu danshi dama ya jima da cire tashi.

Wasanni ya shiga yi da boobs É—inta da haq É—inta ta yadda bazata iya jurewa ba ta fara masa kukan daÉ—i,shiko sosai ya maida hankali gun wasa da haq É—in yayin da bakinshi ke kan nipples É—inta yana tsotsa

Hannunshi dake wasa da haq ɗinta ne ya jiƙe da kayan arziƙin😄yaga kar asarar tai yawa,kawai ya maida bakinshi gurin,dan daya zibe gwanda ya shanye acikinsa seya ɗura mata😄..

Saukar bakinshi kan haq É—inta kusan zaucewa ta kusa yi,ta fara kakkamoshi tana kukan daÉ—i gami da kiran sunanshi,bama ya jinta bare tasa ran ze amsa.

Ƙafafunta ya ɗaga ya ɗora akafaɗarshi ya ɗan ɗaga kwankwasonta,sannan yayi adduar saduwa da iyali,ya nausa,

Ga mamakinsa da ƙyar yake shiganta,itako memakon kukan daɗi rikiɗewa yayi ya koma na azaba,tashiga basho haƙuri amma yayi nisa,gashi duk lokacin daya auna mata jin kulkin take har cikinta,shiko se gurnani yake kamar zaki.


Tun tana sa ran ze saurara mata cikin sauƙi har ta fitar da rai danasanin biyoshi tayi ta tafi kwando dubu.


koda zeyi releasing har kuka yake ya ƙanƙameta kamar ze ɓallata,itako kukan azabar data sha takeyi,ido yayo luhu luhu abinka da farar fata.


Mirginewa yayi gefe ya janyota jikinshi,ya rungumeta yana maida numfashi kamar wanda zaki ya biyo yasha da ƙyar.


Muje zuwa



Surbajo for life.
2/3/22, 16:57 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*500 abiyani kan akaranta,karantawa baa biya ba akwana da sanin ban yafeba*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*


*45*



A hankali ya samu natsuwa numfashinshi ya daidaita,itako har lokacin bata dena gunjin kukan taba.

Ɗorata yayi kan ƙirjinshi,a hankali yasa harshe yana tsotse hawayen nata,sannan yace cikin sigar rarrashi,"nayi laifi ko baby ?"kai ta gyaɗa masa tana ci gaba da kukanta.

"to baby ayi haƙuri haka adena kukan,baki ganin marar ki cike take tam da ruwa in baa kwasowa ambaliya fa zaki fara,duk ki zube abanza"yayi maganar cikin sigar tsokana.
Duka takai mishi a ƙirji tana magana cikin shagwaɓa"ina ruwanka to da abinda ke marata,wallahi ba ƙaramar wahala ka bani ba fa"ta kai maganar hawaye na biyo idonta.

"ni kuma ba ƙaramin daɗi kika shayar dani ba,har ina manta kaina,baby ba ƙarya,komai kina dashi najin daɗina nagode miki bisa juriya da buƙatata,Allah yay miki albarka"ya faɗi yana sumbatar goshinta.

Lub tayi a ƙirjinshi tana sauraron daɗaɗan kalaman nasa,a hankali yake shafa bayanta,zuwa kan mazaunanta wanda yake jin daɗin shafasu sabida taushi da santsin su.

A Haka bacci yayi awon gaba dasu,cikin kwanciyar hankali.

Kiran sallah ne ya farkar da hydar,a hankali ya sauke deeyana daga jikinshi ya kwantar da ita akan gado sannan ya ƙara rufeta da bargo,ya manna mata kiss a kumatu sannan ya wuce toilet ya tsarkake jikinshi,yayi wanka ya ɗauro alwala bayan yayi brush,yazo yay sallah ya jima yana musu addua,sannan ya koma kan gadon da take kwance tana ta sharar baccinta.

Buɗe bargon yayi yana ƙare mata kallo,batare da tasan yanayi ba"Allah na godemaka daka bani wannan fulawar tazama mahaɗin rayuwata,tsarki ya tabbata ga wanda ya ƙagi surar nan"ya faɗi a hankali lokacin daya ɗora bakinshi kan boobs ɗinta ya fara sucking nipples ɗinta,cikin salon son tada ita daga bacci.

Cikin bacci tajiyoshi yana tsotsar mata boobs a hankali ta riƙe kanshi tana ɗan kuka gamida faɗin"prince ka bari banaso ashh"yanayin yadda tai maganar sosai kulkin hydar ya motsa alamar ya karɓi saƙon.

Ayko hydar be dena ba sema ci gaba da yayi,deeyana ta ɗauka abun na ƙarene ashe shi ɗan malaminku yaji guri,tanaji tana gani hydar seda ya sake kwanciya da ita da alokacin,azabar jiya bata bartaba ya ɗora mata wata,kukan datasha ko baya faɗuwa,haka ya ɗauketa yakaita toilet yashiga gasa ta yana bada haƙuri gamida tuban muzuru😄

Da ƙyar deeyana ta iya yin sallah,sannan ta zube agurin ta kwanta tana ci gaba da matsar hawaye,tausayinta duk ya addabi hydar har ya dinga danasanin abinda ya aykata matan.

Kitchen yaje da kanshi ya dafo mata ruwan tea ya haÉ—oshi me kauri ya haÉ—o da cake ya kawo mata.

Da ƙyar tasamu tasha tea ɗin sosai taji ɗan dama dama datasha tea ɗin.

A raunane cikin sanyin murya tace tana dubansa hawaye tare cikin idonta"ka tashi ka maidani gida yanzu pls"

Rungumota jikinshi yayi itako tana jinta ajikinshi tasa masa kuka,nan fa yashiga aykim rarrashi gamida alƙawarin baze kuma ba wannan ma kuskurene😄.


Da ƙyar yasamu ya shawo kanta,ta ɗan saki jiki dashi har ta yarda ya ɗorata kan cinyarshi yana bata labarai masu daɗi wasu sun shafi inda yay karatu wasu kuma gwagwarmayar daya sha gade sunan yana ta bata dan ta samu nishaɗi.

Suna nan aka kawo musu breakfast,da ƙyar deeyana taci dan ta kafe ita ta ƙoshi.

Koda suka shirya zasu tafi  hydar ji yayi kamar kar ya tafi,zama yayi gefen gado ya dafe kanshi,koda wasa beson rabuwa da deeyana kona minti É—ayane,

Gajiya tayi da tsayuwar jiransa ta dawo ɗakin dan taga me ya tsaidashi,zaune ta sameshi ya riƙe kai,a hankali ta ɗago kanshi,ga mamakinta hawayene ke bin idonshi a firgice ta zauna kan cinyarshi tace murya na rawa "prince lafiya kuwa kake pls me ke damunka?"ta ƙarasa maganar itama hawaye na biyo nata idon.

Ƙanƙameta yayi ya cusa kanshi ƙirjinta,da ƙyar ya ɗan seseta natsuwarshi yace"wallahi deeyana tafiyar nan da zamuyi ji nake kamar zaa rabani da rayuwata ne bana gajiya dake baby komai naki ina sonshi,a duk sanda zan kalleki buƙatarki seta bijiro azuciyata to in muka rabu baby waze dinga yimin?"

Sosai tausayin mijin nata da ƙaunarshi suka ziyarci zuciyarta,a hankali ta ɗora bakinta akan nashi ay kamar jira yafara tsotsar bakin bada wasa ba.

Deeyana itama martani take mayar masa dede iyawarta hakan sosai ya ƙara birkita hydar,a taƙaice de seda aka koma ruwa,wanda wannan karon deeyana har amai takeyi dan gurzuwa.

Ko kaɗan be iya controling kansa inde ta ware masa ƙafa mantawa da komai da kowa yakeyi har ya kusa ɓarna.

Basu samu damar fitowa ba de se gefin laasar,lokacin tuni driver yakai mamy gidan su deeyana yadawo É—aukarsu.


Deeyana wacce da ƙyar take iya takawa kunyar tafiyar mammyn taji,dan tasan gajiya tayi da jiransu.

Hydar ke riƙe da ita suka shiga mota driver yaja yakaisu.

Da Æ™yar deeyana  ta iya fitowa ta shiga falon kunya ce fall idonta,sabida yanayin tafiyarta,hydar kanshi se alokacin kunya ta kamashi ganin yanayin tafiyar deeyanar,kasa Æ™arasawa yayi cikin falon dan duka iyayen  na zaune a falon,Deeyana ji tayi kamar ta nutse dan haka fuska kawai tayi taja gyalenta ta rufe fuskarta ta wuce ta gabansu zuwa É—akinta batare data kula kiwaba,shiko mota ya koma dan baze iya haÉ—a ido dasu IG ba irin wannan taasar daya aykata😄

Yana motar mamy tazo tasameshi su IG suka rakota sabida jirginsi yayi ready su yake jira.

yana ganinsu ya ƙara sunkuyar da kai yaƙi haɗa ido dasu suma basu masa magana ba dan sun fahimci kunyar da yakeji.


Haka sukai sallama driver yajasu cikin rakiyar jamian tsaro zuwa airport.
.
Suna zuwa jirginsu ya ɗaga dasu zuwa kano,hydar koda mamy yaƙi yarda su haɗa ido.


Muje zuwa


Surbajo for life.
2/4/22, 18:34 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*na ƙuɗine a biya kan akaranta min 500*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*


*46*



Deeyanah har dare taÆ™i fitowa su haÉ—u da mummy,ganin abun nata bana Æ™are bane yasa mummy  ta bita É—akin nata,kwance tasameta tana ganin mummy tai saurin jan bargo ta rufe fuskarta.

Murmushi mummy tayi sannan ta samu guri ta zauna tace "sabida kin gyara shimfiɗar auranki ne kike jin kunyar mu mu iyayenki,haba deeyana,sekace ba wayayyiya ba,bani da wani buri agidan duniya kamar inga kinfi kowacce mace saar gidan aure,inaso ki saki jikinki ki tallafi mijinki,kuma ki dage da addua,Allah ya tsareku daga sharrin duk abin ƙi,yanzu fa deeyana ba lokaci muke na jin kunya ba,nidake akwai kyakkyawar fahimta sabida haka kitashi kije kici abincinki kizo ga pain killer nan kisha ki kwanta ki tabbatar kinyi alwala kinyi adduoin bacci"

Bata jira cewar deeyana ba tasa kai ta fice daga É—akin tana murmushi.

Deeyana na nan kwance tana tunanin zancan mummy  wayarta tai Æ™ara,a hankali ta diba Hydar ne dan É—azi ya musu exchanging number,

Ƙara narkewa tayi a gadon sannan ta amsa wayar,wata ajiyar zuciya ya saki sannan yace"Babyna bakiyi bacci ba?"a shagwaɓe ta amsa"duk jikina ciwo yake na kasa yin baccin"ƙasa yay da murya yace.

"yi haƙuri baby na,nine ko?"yayi maganar kamar yana rarrashin yaro.

"Shine katafi ka barni da si daddy ko?"tayi maganar kamar zatai kuka.

"am sorry baby bazan kuma ba,"

rage murya yayi sosai kamar me raÉ—a yace"baby gurin yadena zafin ko har yanzu yana miki?"yayi tambayar cikin salon son motsa shaawa.

Amsa ta bashi a shagwaɓe da cewa"Allah prince zafi yake har yanzu ko inda ka tsotsama be dena zafinba,"
Daga inda yake yace "inzo in duba da kaina?"

"ay ƙarawa zakayi in kazo"ta faɗi a sanyaye.

"ke kuma ba kya so na ƙara yimikin ko?"ya buƙata.

"prince" ta kira sinanshi gamida  yin shuru batace komaiba.

"ya akayi babyna ko in dawo ne gobe dan inyi wa gurin training ta yadda ze goge ya dena zafin"

shuru tayi tana sauraronshi shima be sake cewa komai ba,na ƴan daƙiƙu sannan yace"yaushe zan zo mu taho nan tare?"

"Ni banason zuwa nan fa na faɗi maka ay"ta ƙarasa maganar kamar zatai kuka.

"an taɓa zaman aure a haka babyna,kina abuja ina kano,taya zamu rayu,ko kinfi son kullum inta yawo ajirgi kamar tsuntsu?"yayi maganar cikin tattausan lafazi.

"Zan dawo amma ka ƙaramin lokaci kaji,amma de yanzu banason zuwa ne"takai ƙarshen maganar cikin rauni.

"to ba damuwa baby na,Allah ya baki lafiya amma kinsan ina kewarki ko?"

"na sani,"Ta bashi amsa.

Daga haka de yay ta janta da hirarraki masu daɗi har wajen sha biyun dare, sannan ya buƙaci da ta kunna data ya kira ya ganta.

Video call ya kirata,ya ganta kwance cikin bargo a tausashe yace"naga blanket baby nine fa"

Murmushi tayi tace "sanyi ne ".

"A daure a cire baby pls"

A hankali tai ƙasa da blanket ɗin.rigar bacci ne ajikinta amma hydar seda ya ce.
"ina lollipop É—ina?anuna min su mu gaisa inyi bacci me daÉ—i"

Duk yadda taso ta bashi haƙuri kan ya ƙyaleta ƙi yayi dole tai ƙasa da rigar tata,boobs ɗin suka fito ,hydar har wani lumshe ido yayi sannan ya buɗe yakaiwa screen ɗin sumbata kunyace ta kama deeyana badan hydar yaso ba ta kashe wayar gaba ɗaya sannan ta kwanta tana murmushi.

cikin farin ciki kowannensu ya kwanta,yana begen É—an uwansa.

Mummy bata yi ƙasa a guiwa ba wajen ba deeyana duk kulawar datake so,addua kullum yinta akeyi,anashi ɓangaren hydar shima yana kawo nashi maganin abata,kuma Alhmdllh ana samun sauƙi.

Hajiya umma ko da muƙarrabanta sun duƙufa neman hanyar da zasu raba hydar da rayuwarsa ma gaba ɗaya su huta,makirci kullum ƙirƙirar sabo sukeyi.

Hydar baya wasa da addua yanzu,kuma shima ya baza komar binciken sirri akansu dan ya gano manufarsu.

Yau deeyana tun safe zuciyarta ke tashi ga zazzaɓi me zafi daya rufeta,se rawar sanyi takeyi.

Mummy bata tsaya bata lokaci ba tai mata pt awaon farko ta hango É—an maÆ™alallen  cikin datake É—auke dashi.

Wayyo daÉ—i,mummy har hawaye take na murna,koda ta sanarwa deeyana sakamakon kunyace ta kamata me tsanani yayin da farincikin samuwar cikin kuma ya zagaye ko ina na zuciyarta.

Koda hydar ya kirata kasa faÉ—a masa tayi tade ce masa kawai bata da lafiya,inda duk ya ruÉ—e yace ze biyo jirgin yamma ya dubata.

Muje zuwa


Surbajo for life.
2/5/22, 08:31 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*500 abiya kan akaranta,Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*


*47*



Hakan ko akayi da magriba hydar ya iso Abuja,duk akiɗime yake ya ƙosa yaga halin da deeyana ke ciki,dan tunda tace mishi bata da lafiya ya gigice.

"Hydar ya ka baro su hajiya da fatan kowa lafiya?"Cewar mummy tana murmushi.

"lafiya lau mummy tace ma agaisheku,dan da tare zamu taho,amma wani uzurin ya kamata"ya faÉ—i cikin girmamawa.

"Allah sarki muna amsawa,"ta faÉ—i cikin faraa.

Shigowar deeyana falon ce ta katse hirar, inda hydar ya miƙe da sauri ya tarbota,mummy barin falom tayi dan taga sun mance da ita duba da yadda deeyana ta manne a jikinshi tana shagwaɓa.

Kan kujera ya koma ya zauna sannan ya É—orata kan cinyarshi,cike da kulawa yace"me ke damun mun ke baby?hankalina duk ya tashi"

Ƙara narkewa tayi tace kamar zatai kuka"zazzaɓi nake da amai,shine mummy ta gwadani tace wai cikine dani"ta ƙarasa maganar tana ɓoye fuskarta a ƙirjinshi.

Wata zabura hydar yayi É—auke da ita,dan ji yayi batun kamar a mafarki bakinshi na rawa yace"da gaske kike sanar dani wannan labari me daÉ—i?"
GyaÉ—a mishi kai tayi tana murmushi,

Zagaye falon ya shiga yi da ita yama rasa ina ze sata yaji daɗi,godiya yiwa Allah yake yana ƙarawa,

Abincin da aka tarbeshi dashi kasa ci yayi dan farin ciki, waya ya ciro ya kira mahaifinsa ya shaida masa sannan ya faÉ—awa mamynshi,dan ya ma rasa yazeyi dan farinciki.

Sosai iyayensa suka tayashi murnar ƙaruwar daya samu sukayi datan Allah inganta ya sauketa lafiya.

Me martaba ya kasa É“oye farin cikinsa  hakanne yasa ya tara matansa ya sake yimusu da albishirin matar hydar nada juna biyu.
Ayko kamar saukar aradu hajiya umma taji batun a zafafe ta miƙe tace "dama kadena murna sabida cikin ɗan gaba da fatiha ne"ta faɗi batare da shakkar kowa ba.

"hajiya kina da hankali kuwa É—an hydar É—in kike shegantawa tun kan yazo duniya?"cewar me martaba cikin fushi.

Hajiya mamy ko kuka kawai tasaka dan tarasa gane kan wannan ƙiyayya da hajiya umma kewa hydar.

Itako hajiya umma shewa tayi ta tafa hannu tace "mun san shafe shafe munsan tsufa,hydar da deeyana manema junane tun kan siyi aure,shiyasa koda aka mata tayin auranshi bata musa ba sakamakon cikinshi dake jikinta,kuma ko ciwom da ake cewa tanayi ay ƙaryane laulayi ta fara,shine sukai dabarar ɗauketa dan suyi wasa da hankalin mutane,to mu munsan komai,in ƙarya aka musu a kirasu suzo su ƙaryatani hatta bideo tsiraicin nasu tare kan suyi auran ay mungani kuma muna dashi"tana kaiwa nan ta miƙe ta fice daga falon.

Mamy sosai batun hajiya umma ya É—aga mata hankali,dan ta fahimci video  da hydar ke batun anyi masa to shi takeso ta nunawa me martaba.wayyo Allah tashin hankali baa sa maka rana.

Me martaba shuru yayi yana nazari,tabbas in babu wata ƙwaƙƙwarar hujja hajiya umma bazatai wannan haƙilon ba,

"kicewa hydar yazo da iyalinshi ina son ganinsu gobe "cewar me martaba fuska ba walwala.

Mamy ta kasa amsa saƙon dan tasan ƙarshensu agidan yazo,inde me martaba yaga wannan hotuna.


Ɓangarenta ta koma ta rufo kanta a ɗaki sannan ta kira hydar a waya,

Lokacin isar sa masaukinsa kenan yasamu kiran.

"barka da dare mamy nayi kewarki"cewar hydar cikin nishaÉ—i

"ba na son tambaya hydar ko neman dalili,kayo muku visa kai da matarka kubar ƙasar nan cikin satin nan,kuma wayoyinka inaso su kasance a rufe daga yanzu zuwa lokacin da zaku bar ƙasar kasan duk yadda zakayi da iyayen deeyana subaka ita kubar ƙasar wannan umarnina ne"ta ƙarasa maganar cikin hawaye sannan ta kashe wayarta.

Tabbas barin su ƙasar shi ze kawo ƙarshen komai,har Allah ya bayyana gaskiya,dan in ta bari hydar yayi arba da mahaifinsa matuƙar aka nuna video ɗinnan seya tsine masa dan baƙin ciki itako bazata so faruwar hakan ba.


Hydar kanshi nauyi yayi masa ya rasa me ma zeyi tunani akai,hankalinshine ya tashi iya matuƙar tashi tunani yakeso yayi amma sam kan nashi yaƙi bashi haɗin kai ya gano bakin zaren..


Muje zuwa


Surbajo for life.
2/7/22, 07:47 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*500 a biya kan akaranta in aka karanta baa biyaba kwai Allah,zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*

*48*


Kwana yayi kanshi na ciwo kuma har zuwa wayewar garin be samo mafita ba game da umarnin na mamyn sa.

Ƙarfe takwas gidan su deeyana tai masa na safe,sabida yana son haɗuwa da IG kan ya fita,tunda ya kashe wayarsa kamar yadda mamy ta buƙata.

Yayi saar samunsa kuma cikin faraa ya tarbi sirikin nasa bayan sun gaisa ne hydar yace cikin kunya.

"Daddy dama alfarma nake nema gurinka,akwai bikin babban abokina da zaayi a switzland next two weeks shine nakeso ka bani damar tafiya da deeyana mu halarci taron inda hali"ya ƙarasa maganar cikin jin nauyi.

"kaji sakarci,to in banda abunka hydar ay ko zaman deeyana agidan nan,inka buÆ™aci  abaka ita ni ko wani nata bamu isa mu hanaka ba,dan haka kadena neman alfarma,Allah yay muku albarka duk lokacin daka shirya tafiyar ka É—auketa ku tafi."Daddy ya Æ™arasa maganar yana murmushi.

Godiya hydar yayi masa sosai ,sannan ya ƙarasa gurin mummy yay mata bayanin da yaywa daddy,

Mummy ma murna tayi da jin batun fatan alkhairi tayi musu,sannan ta turo masa deeyanar,wacce tunda tai sallar asuba ta koma bacci se yanzu da mummy ta tasota,

Mutsutstsuke ido takeyi alamun tashi daga bacci haka ta shigo falon batare datasan dalilin kiran ba,daga ita se ɗan gajeran wando me bin jiki da rigarsa itama ƙarama ne sanye ajikinta gashin kanta duk a hargitse,

Tana shigowa falon tai arba da hydar dake zaune kan kujera yana kallonta yana murmushi,dan sosai yaji daÉ—in ganinta a haka.

gunshi ta ƙarasa bayan mummy ta wuce,tana zuwa ta hau cinyarsa ta zauna sannan ta shige jikinshi ta kwantar da kanta a ƙirjinshi tace a shagwaɓe tana shafo sajen fuskarshi,"shine baka faɗamin zaka zo da wuriba bare a shirya ma break fast"

"saurin da nike inzo in samu daddy ne yasa ban kiraki ba daddy,dama wata tafiyace ta taso mana ta gaggawa zuwa switzland shine yasa kika ga nazo da wuri"ya faÉ—i yana shafo cikinta.

Da sauri ta ɗago daga jikinshi ta ware ido,tana kallonshi tace"tafiya kuma?yanzu tafiya zakayi ka barni,wallahi bazan zauna ba"ta ƙarasa maganar hawaye na biyo idonta ta miƙe daga jikin nashi da gudu ta wuce ɗakinta tana kukan.

Bin bayanta yayi da sauri,yana shiga ya sameta tayi turus a Æ™asa tana tirje tirje tana kuka,tana ganinshi taci gaba da faÉ—in"ko dan kaga ina zaune agidanmu shine zaka tafi  kabarni wallahi bazan zauna ba,har wani yaÆ™emin haÆ™ora zakayi kai zaka je gun matan turawa"ta Æ™arasa maganar tana harararshi.

Dariya yayi ya ƙarasa gurinta ya kamota yana ci gaba da dariyar,yace"baby rigima,to ay dama dani dake ne zamuyi tafiyar,matan turawa kuma ke kika ma sansu danni na jima da samun tawa baturiyar data fisu ma komai gata a gabana"ya ƙarasa maganar ya na manna mata kiss a goshi.

Kunyace ta kama deeyanar ta ɓoye fuskarta a ƙirjinshi,shiko tsokanarta yakeyi.


Nande kan deeyana ta shirya suyi break fast seda goma sha É—aya tayi,sannan suka fita agidan zuwa inda zaa yimata passport,

Basu dawo gida ba seda aka gama duk abinda ya kamata sannan yay musu  masauki a  masaukinsa,dan yanaso ya warware mata komai.


Muje zuwa


.Surbajo for life.
2/12/22, 11:28 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*


*49*



Wanka sukayi sukai sallah suka ci abinci sannan hydar ya tattaro duk natsuwarshi yace

"baby batu na gaskiya ba tafiyace zamuyi tajin daɗi ba,da akwai matsala ne can a kano,wacce bana raba ɗayan biyu wannan video da akai mana ne ya isa ga me martaba,mamy de ta kirani jiya ta shaidamin in bar ƙasar nan dake se bayan komai ya lafa,bani da zaɓin da ya wuce inbi umarninta"ya kai ƙarshen maganar kamar zeyi kuka.

Deeyana gyara kwanciyarta tayi ajikinshi,kai bazaka ce ita ake faÉ—ama zancen ba,tai kunnen uwar shegu dashi.

"baby muna cikin matsala amma ke ko ajikinki,pls kice wani abun mana"hydar ya faÉ—i yana É—an jijjigata.

Murmushi tayi sannan ta miƙe zaune tasa hannu tana tufke gashin kanta sannan tace"amma fa kaban kunya,kuma insha Allahu abinda zan haifa baze biyo ragwanta irin taka ba"ta ƙarasa maganar tana hararar shi.


Cike da mamaki yake kallonta yade daure yace"menene nayi ragwantar aciki?"

Miƙewa tsaye tayi ta riƙe kwankwaso tace"in kana gida irin naku dole ne se kazama ruwa biyu,na kirki dana banza yadanganta da yadda mutum ya muamalance ka,duk abinda ke faruwa akanmu makircine ake ƙullawa duk dan me martaba ya fasa naɗaka sarki,kuma wallahi sunyi kaɗan,deeyanar inna nake,sanyi nayi ba halin na sauya ba,"ta faɗi tana rangwaɗar da kai.

Sosai kirarin da taiwa kanta yaba hydar dariya,dan haka darawa yayi,ita ko ci gaba tayi da faÉ—in.

"zamuje kano a gobe insha Allahu,kuma inde matsalace ta video ni deeyana nayi alkawarin kawo ƙarshenta a gobe,kabani wuƙa da nama,sede wani makircin amma bana video ba,inyaso maje yawon honey moon ba yawon gudunma tuhuma"tana kaiwa nan ta koma kan gadon taja bargo tai kwanciyarta

Duk yadda hydar yayi da ita kan ta janye zancen zuwansu kano firr taƙi amincewa ƙarshema banza tai dashi ya gaji da magiyar yay shuru.

Gari na waye wa ko ta kimtsa,dole tasa hydar shima kimtsawa badan yasoba dan beda yadda zeyine.


Sha É—aya na safe suka iso kano,sadeeq ne ya É—aukosu daga airport,zuwa gidan.

Lokacin da mamy ta gansu ba ƙaramar kiɗima tayi ba,cikin kuka take faɗin"ku da akeso a tozarta nace kubar ƙasar amma dan taurin kai irin naka shine kazo ko,wato so kake a salwantarmin dakai ko"tayi shuru sakamakon kukan dayaci ƙarfinta.

deeyanace ta rungumota tace"mamy lokaci yayi da yarima ze haye karagarsa ta mulki,baze yiwu muzuba ido kullum ana cutar dashi da wanda ya raɓeshi ba,nice nasa shi yazo yau ba zuwan kanshi bane,akwai buƙatar ki sanar da me martaba isowar dan ayi komai ya wuce abar shi ya samu kwanciyar hankali shima"tayi maganar cike da ƙwarin guiwa.

Mamy ƙin amincewa da zamansu tayi da ƙyar deeyana ta shawo kanta ta tura jakadiya ay mata iso gun me martaba.

Bayan anmata taje ta sanar dashi su hydar ɗin sun zo,beyi ƙasa aguiwaba ya ayka hajiya umma tasameshi a falon shawara,ay saƙon na cimmata ita da jameela har tafawa sukeyi dan farinciki.da saurinsu suka fice zuwa falon bayan jameela ta fiddo video ɗin sarari.a wayarta sabida kar aje ayta jira ta lalubo.

Kowa ya hallara a falon me martaba kawai ake jira ya iso,gaban hydar dana mamy se faÉ—uwa yake yayinda deeyana itako ajikinta burinta sarkim yayi yayi ya shigo.


Muje zuwa


Surbajo for life.


_kina neman Hijabai na zamani, masu kyau, na gayu, ga rahusa gakuma sauki? Koko kina neman hadaddun dogayen riguna masu fitinannen kyau na dinki different styles, different prints dakuma designs?? A'a tokodai su iloka, tuwon madara, kwakumeti, hanjin ligidi, charbin malam, topi dakuma tsami gaye, coconut cincin kike nema?_

_basaikin wahala ba yau nakawo muku ita har gida, S-square fashion, treat and more got you covered, suna saida all abubuwan nan dakukaji na lissafa, zaki iya tuntubar su ta wanan number 07030037697, sanan zaki iya following nasu a Instagram @ssquarefashion and more_


Don tuntubansu direct a watsapp just click on this link👇
https://wa.me/+2347030037697
2/12/22, 11:28 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*Zahra Muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*


*50*


Shigowar me martaba ce tasa kowa dake cikin falon ƙara natsuwa,yayinda hydar har gumi ne ke tsatstsafo masa.

BuÉ—e taro akayi da addua sannan me martaba yace,"To Alhmdllh,kwana biyu da suka shige,matar hydar tasamu ciki,amma hajiya umma kin kawo wata magana wacce bazan iya É—aukarta ba,cewa cikin bana aure bane,sabida wasu hujjoji da kike dasu,to yanzu ga hydar ga matarsa inaso ki bayyana wannan hujjoji naki"yakai maganar yana kallonta.

Murmushi tayi na alamun nasara sannan ta miƙe,ta iso tsakiyar falon ta durƙusa gaban me martaba,tace cike da ƙirsa,"wannan batu naka ko ja babu sabida haka ga shaidar tawa,a kunna kowa ya gani se aduba location na video zaa ga tsohon ɗakin hydar ne bana yanzu ba, ga kaanan wata ga komai"ta faɗi lokacin data kunna video ɗin,Tana kunnawa ta miƙawa me martaba,ay kamar jira deeyana ta kwalla wata ƙara agurim ta fara kuka iya ƙarfinta,tana tirje tirje wanda hakan ya ɗauki hankalin me martaba,ya fasa kallon wayar yakai dubansa kanta,cikin kukan ta fara magana.

"In har mahaifin mijina ze iya kallon tsiraicina lokacin dana keɓe da mijina toni banga amfanin wannan auranba,wannan wanne irin tozarcine,bayan an ɗaukemu bamu sani ba kuma shine zaa dinga keta alfarmar mu ta aure,an maidamu kamar wasu fasiqai ƴan blue film,wallahi matuƙar akaba wani video ɗinmu nida mijina,ya kalli tsiraicinmu zan sako mahaifina acikin zancan kuma se nayi duk me yiwuwa wajen shigar da masarautarnan ƙara gaban kotu,"rufe mata baki da hydar yayine yasa ta ɗanyi shuru,

Wanda hakan yaba hajiya umma damar faÉ—in"wa zakiyiwa burga,anan to hattara nan duk ba saanki,kuma video se an kalla bazaa cucemu ba"

Deeyanar inna fa ake faɗa muku,ay tsagal tayi ta miƙe,takai dubanta gun hydar.tace cikin fushi"danna amince da auranka cikin sauƙi ba hakan ke nuna bansan darajar kaina ba,ka zauna ne kana jira se anmaidani karuwar da ake yunƙurin yi,sabida karuwace tsiraicinta beda shinge ga kowa,wallahi auranmu yazo ƙarshe matuƙar mahaifinka ya kalli tsiraicina,dama ashe haka masarautar taku take?"ta kife agurin tana kuka kashirɓan.

Me martaba wata kunyace ma ta kamashi ganin yadda ya taƙarƙare ze kalli video,na tsiraicin ɗansa da matarsa,cike dajin nauyi yace.

"deeyana ƴata kiyi haƙuri ki dena kuka,baki fahimce mu bane,amma munyi kuskure,kuyi haƙuri"


"Abba har abada girmanka na nan a idona,ze zube ne kawai in ka kalli wannan video,sannan inaso kasa atuhumi hajiya inda ta samo wannan video,in kuma kai da nauyi tsakaninku zansa atuhumeta ta ɓangarena,sabida an keta alfarmar mu ta aure aka bimu har ɗaki aka ɗaukemu Abba bazan iya haƙura ba"ta faɗi tana matse ido.

Hajiya umma kirsar ta deeyana sosai ta bata mamaki,koda wasa bata É—auka reshe ze juye da mujiya haka ba,

Dan haka cikin in ina ta fara faɗin"Kinyi kaɗan kisa atuhumenh ina matar sarki guda,da bakuyi ba da baa ɗauko kuba,kuma ƙarya kikeyi wannan cikin shege ne se munbi daddiginsa"ta faɗi cikin kame kame.

"Hajiya akwai buƙatar ki riƙe girmanki kar ki tsallake huruminki,ciki nawane kuma na sunnah,karki kuma sheganta min ɗa,zan iya barin daruwar komai amma banda wannan"cewar hydar cike da ƙwarin guiwa.

Shiko me martaba tsabar kunyar data kamashi ne yasa ya kasa yin magana,yayi sakato riƙe da waya a hannunsa.

Kasa cewa komai kowa yayi,ganin haka ne yasa me martaba ya ce"hydar kai da deeyana kuyi haÆ™urin É“atancin da akai muku,ke kuma hajiya inaso daga nan zuwa kwana goma ki hallara agabana ki sanar  dani inda kika samo video É—in,na sallami kowa"

yana kaiwa nan yayi ficewarsa daga falon,bayan ya miƙawa hydar wayar da hajiya umma ta bashi.


Ba kunya deeyana da hydar suka rungume juna agaban su hajiya umman suna dariya,mamy ma rungumesu tayi cike da farinciki suka fice daga falon,yayinda ya rage daga hajiya umma se zuriarta,wanda duk jinin jikinsu ya tsotse dan fargaba.


muje zuwa


Surbajo for life.

☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️ðŸŸ
*_K'AMSHI,K'AMSHI RAHAMA NE MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU MATA SU SUKA SAN MUHIMMANCIN DA K'AMSHI YAKE DASHI MUSAMMAN A WAJAN MAI GIDA ,_*💃🏻💃🏻
*_Zafafan turarruka masu zazzafan k'amshi hade da wasu irin manyan sirrika na mallaka cikin sauki ba boka ba malam hajiya , Zaki jefe tsuntsu biyu da dutse d'aya , domin zamowa star azuciyar mijinki_*🌟🌟🔥

*_nasan dai kunada labarin mashahuriyar Mai Saida kayan k'amshin Nan Wanda akafi sani da *HUMKAM GIDAN K'AMSHI* *_a wannan karon ma ta sake kawo maku da sabbin kayanta masu abun al'ajabi Wanda da kud'i k'alilan zaku more zafafan turarruka Kuma ki shiga jerin Mata masu aji_*



*IDAN SARI KIKE BUKATA INA BADAWA SANNAN INAGYARAN JIKI CIKI DA WAJE SHIN KINA FAMA DA INFECTION INA HADA MAGANIN SA DA IZININ ALLAH KISHA KI WARKE*
*Kadan daga cikin kayan da muke dasu*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

*BLACK KAJII*
shin kina bukatar turaren da Zaki turara gidanki ya dauke maki warin sanyi ya kwana biyu Yana k'amshi ,?ki saye black kajiji Zaki Gane banbancinsa da sauran wannan ba k'amshi kawai yake ba idan kina turara. Jiki dashi Yana maki maganin kala kala ciki kuwa har da na sanyi , nemi naki Kar ayi Babu ke☀️🟢☀️🟠🌟08132506044 HUMKAMINCENSE

*ANA WA HABIBY* Wannan harkan na oza room ne special turare Dan matan aure kadai yana dauke da abubuwa Wanda bazan fadesu anan ba sannan bashi kadai bane akwai Crazy powder da na ke hadawa dashi zakisha garin sannan kishafa turaren hmm



*SUDANESE HUMRA* Turare dake dauke da sirrika Mai DAUKAR hankali kamshin ya banbanta da sauran turare Hajiya babbar sirrine Wannan hadin manyan Mata  08132506044 HUMKAMINCENSE

*GLOWING OIL*
Wannan yasha bam bam da irin Wanda kuka Saba gani ,Yana kashe kuraje Yana cire tabo Yana maganin kezbi da duk wani matsalan fata ,stretch marks duk Yana ciresu ....

*MOWAR MACE*
turaren mowar mace turare ne da larabawa suke amfani dashi Wanda da yawa mutanenmu Basu San da wannan iccen ba Mai dauke da magani k'amshi da sauran abubuwan masu matukar amfani ga fata ba
Shi wannan iccen yanasa hasken fata yanasa fata tayi laushi da santsi sannan d'an alk'awari ne matuk'ar kina amfani dashi zai tsirga maki cikin fata ta yadda ko Bakiyi amfani dashi ba zakiji k'amshin shi na fita  ta cikin fatar ki ,ke amfanin iccen mowar mace yanada yawa jaraba ko don gyaran fatarki , 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

Muna gyaran jiki na amarya da uwargida zakizo har gida ayi maki gyaran jiki irin na Mata masu aji zakiyi kyau kiyi fresh ga kamshin da zai Kama jikinki💃🏻💃🏻💃🏻

Munada 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*JAS OUD* (hatsabibin turare kenan )


*AL'AJAB* ( Mai abun mamaki kenan )AL'AJAB Turaren tsuguno mai abubuwan Al'ajabi  Yana maganin sanyi (infection) Yana matse HQ (Tightening)sosai 08132506044 yasa HQ dumi yasa jikinki da hq kamshi lokacin da kike AMFANI dashi idan Yana shiga gabanki zakiji wani Dadi na ratsaki Yana k'ara Dadi da Yana ciko gaba ya rikita oga🙈


*FIRST LADY*   na Mata masu aji turaren Kaya Dana daki
HAWII
KAJIJI
HALUT
👸🏻 *_PRINCESS_*
_Sabon turare Dana hada na shafawa ajiki da gashi *PRINCESS* Yana da Dadi cool kamshi gare shi babu hayaniya na fad'a muku sabbin turaruka na Nan tafe princess na daya daga ciki kisayi *PRINCESS* kiji sabon Hadi me sanyin kamshi babu kosarwa da ace zan iya zabi tabbas zan zabi princess a matsayin turaren gashina zan dauki princess ya zama shi zan farawa shafawa jikina idan zan kwanta zan dauki *PRINCESS* sbd yara na Dan kamshi bamai hayaniya bane musamman zan rika yi musu amfani dashi *PRINCESS* salon na daban kamshin daban dadin na daban *PRINCESS*  Zabin ku ne Zabin Humkam shine farin cikin ku Masoya *PRINCESS* gidan kowa_

Duk wad'an Nan turarruka ne hatsabibai masu rikita mazaje masu wani irin k'amshi Mai shiga zuciyar masoya 💃🏻💃🏻💃🏻

*SHU'UMAR HUMRA*
ke daga jin sunan kinsan ta dabance mashahuriyar humra ce ta tayi shuhura wajan birkita tunanin Yan maza , humra ce da indai namiji yajita a jikinki to komai muskilancinshi sai ya susuce maki tana tado da sha'awa shauk'i sirrin mallaka, cikin kankanin lokaci ki rikita maigidanki da daddadan k'amshin ki😍😍😍🥰



*HUMKAM GIDAN K'AMSHI INA NAN ZAUNE A KANO GA MASU BUK'ATAR ZAFAFAN KAYANA INA AIKAWA KOWANE GARI DAKE NIGERIA HAR MA DA K'ASASHEN K'ETARE , KARKU MANTA A DADE ANAYI SAI GASKIYA* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
2/12/22, 11:28 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*500 Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*

*51*


Hydar IG ya kira a waya ya shaida mishi yatafi da deeyana kano,fatan alkhairi yayi musu dan shi dama yafison ta koma É—akinta.

Jameela duk da damuwar da take ciki hakan be hanata shiga farin ciki ba,sakamakon sabon  saurayin datayi a instagram me suna kabeer,É—angidan ministan man petur acewarsa zezo su gana yau,dan tsawon haÉ—uwarsu baya Æ™asar se wannan satin ya dawo.

Sosai take murnar zuwan nasa,hajiya umma ma taji daɗin samun saurayin na jameela sabida ta ƙosa tai aure itama.

Ƙarfe biyu na rana ya kirata a waya tana ɗagawa yace"beb nafa shigo gari yanzu ya zaayo ne?"yayi maganar cikin muryar dake ƙara narkar da ita a kogin sonshi.

"a ina ka sauka your highness?"cewar jameela cike da kwarkwasa.

"Tahir guest palace"ya bata amsa.

"ganinan zuwa"tana kaiwa nan ta kashe wayar,ta miƙe cike da farinciki ta ƙarasa shiryawa,sannan ta ɗauki key ɗin mota da wayarta da handbag,taiwa hajiya umma sallama,wacce tun ɗazi take azalzalarta ta wuce kar yay ta jiranta.

A harabar hotel É—in tayi parking,sannan ta fito ta shiga ciki,number É—akin daya faÉ—a mata ta duba,inda bata wahala ba ta gano É—akin,

Knucking tayi,ay kamar jira ya taso ya buÉ—e mata yana wani shuumin murmushi ,suna arba da juna ya buÉ—e mata hannu ba musu ta shige jikinshi ya rungumeta,yana faÉ—in.

"wow beb ay kinfi kyau a fili kin ganki kuwa,kai gaskiya inada saa a rayuwata,princess É—ita me kyau ce ga zafi"ya faÉ—i yana murza mazaunan jameelar.

Ƙara shigewa jikinshi tayi abunka da farin shigar soyayya,ji take tafi kowa saa.

Kan kujera yajata suka zauna ya É—orata kan cinyarshi,yanata yaba kyawun surarta ita ko se fari take da idanu.

Juice É—in dake ajiye gefenshi ya tsiyayo mata a cup ya nufi bakinta dashi,ba musu ta amsa ta kwankwaÉ—e.tana murmushi,shima shi yake mata suna hira kaÉ—an kaÉ—an ,

Jameela gani bibbiyu tafara yi,zuwa can taji wata mahaukaciyar shaawa ta taso mata wacce ko a labari bata taɓa saninta ba,a hankali ta kamo hannun kabeer ta ɗora akan boobs ɗinta,ba musi ya fara murza mata su cike da ƙwarewa ta riƙaƙƙun ƴan bariki.

Sannu a hankali ta raba jikinta da duk wata sutura da kanta ta nufi bakin kabeer da boobs É—inta tana faÉ—in "suck me pls baby"tanayi tana shafo haq É—inta.


Ko kusa bata lura da wani namiji dake tsaye kansu da camera yana covering ba.

Kan gado kabeer yajata yashiga gigitata da sakwanni masu zafi,cikin sauƙi ya kutsa ta duk da kasancewarta virgin,ƙwayar daya sa mata a juice ta hanata jin azabar bare ta hanashi,ƙara buɗe ƙafa take tana kamoshi,haka ya ɓarje guminsa akanta in dff styles,se magriba ya lafa mata.

Janta yayi jikinshi suka shiga baccin gajiya.

Jameela bata farka ba seda gari ya waye,ko ina na jikinta ciwo yake,koda ta ganta tsirara kuka tasa mishi sabida duk abinda sika aykata jiyan ya dawo mata fresh a kanta,cikin kuka tace"why kabeer?"


Rungumota yayi yana faɗin"yadda nake sonki jameela ay bazan iya haƙuri har se munyi aure ban shige kiba,to in banda abunki meye na damuwa bacin ni zan aureki,ay zumar dana lasa ajikinki ina komawa abuja next week su dad ɗina zasu zo bazan iya jira me tsayiba ba tare dake ba"da wainnan kalaman ya rarrasheta tai shuru,da kanshi yay mata wanka ya kimtsata.
Abinci sikaci sannan ta buƙaci daya zo suje yaga gidansu,fafur yaƙi acewarsa sauri yake zeje yafara shirin turo iyayensa.

Haka sika rabu jameela harda kukanta.


koda ta dawo gida,hajiya umma batai mata faÉ—an me isa ta kwana ba,dan gani take haka soyayyar zamanin ta koma.hmmmm


Tun bayan rabuwarsu kullum suna manne a waya har tsawon sati guda,kiranta yayi bayan ta ɗaga yace,"zan turo miki video yanzu kimin alƙawarin bazaki kallaba zakisa a status naki both facebook,insta,da kuma whatsapp tare da rubuta,my sugar baby i need more"yafaɗi yana dariya.

Dariya tayi tace"nasan de kan soyayyarmu ne dan haka katuro baka da damuwa babyna uban Æ´aÆ´ana"


Ayko tura mata yayi,koda video ya buÉ—e cover É—in ilove you ne ajiki dan haka batare da tunanin komaiba ta É—ora kan status nata duka social media handles É—inta tare da rubuta "my sugar baby i need more"

Tana gamawa ta kirashi tace tayi,godiya yay mata sannan sukai sallama bayan ya umarceta data rufe datar ta. hakan ko tayi,sabida jamila akwai yiwa soyayya hidima.

Rashin sani yafi dare duhu,ramin mugunta in zaka gina ginashi dede kai dan wataran zaka iya faÉ—awa.


muje zuwa


Surbajo for life.
2/12/22, 11:28 - Buhainat: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *SHIMFIÆŠAR AURENA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra Surbajo*


*zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*


*07044600044*


*52*


Yawan kiran dake shigowa wayar me martabane yasa yakasa haƙura yatashi a barci ya fara amsa kiran,sede kowanne ya ɗaga maganar ɗayace"ranka ya daɗe ka dibi status na jameela yau kuwa"abun sosai yake bashi mamaki,hakanne yasa ya buɗe data shi dan yaga meke faruwar.

"Lahaula wala ƙuwwata illabillah"itace kalmar da yake iya maimaitawa,yayinda ya dafe ƙirjinshi yafara tari,wanda ya janyo hankalin mamy dake ɗakin kasancewar girkinta ne.

A gigice tayi kanshi,sede kan ta ƙaraso tuni ya faɗo,yana salati idanunshi na kafewa.

Da mahaukacin gudu tayi waje,ta kira dogaransa suka shigo,baa ɓata lokaci ba akayi asibiti dashi cikin gaggawa.

Jameela na kwance kiran wata ƙawarta ya shigo wayarta,da kamar bazata ɗauka ba amma ganin yadda take ta ajiye mata missed call ne yasata ɗaukar wayar,tun kan tayi magana tace mata.

"Jameela kinyi haukane?!!!kinsan ko me kika É—ora a status É—inki,jameela kingama yawo"kit ta kashe wayar tata.

A gigice jameela ta kunna data ta hau dan diba status ɗin,"wayyo Allah na nashiga uku na lalace,wayyo rayuwata kaicona ni jameela,"take faɗi cikin ƙaraji lokacin datai arba da video ɗinsu ita da kabeer suna aykata mashaarsu tana kukan daɗi.

Da gudu hajiya umma tazo gunta,lokacin ihu take iya Æ™arfinta,tana buga kanta da bango,agigice ta riÆ™eta,cikin kuka take faÉ—in"da deeyana da hydar naso faruwar hakan  amma umma akaina ta faru na shiga uku ni jameela"ta faÉ—i lokacin da numfashinta yabar jikinta.

Agigice hajiya umma  ta saketa tayi waje ta nemo taimakon mutane,akasa jameela a mota zuwa asibiti.

Hankalin kowa yatashi,hatta hydar da deeyana lokacin da sukai arba da wannan tashin hankali sunacan gun honey moon É—insu,

Hydar number mamy ya nema yake tambayarta,ina me martaba,bata ɓata lokaci ba ta faɗi masa suna asibiti dashi,anan yake labarta mata abinda ke faruwa,sosai mamy ta gigice dajin zancan.


Hydar cuku cuku yayi musu suka dawo nigeria cikin kwana biyu,lokacin daya iso jikin name martaba  da sauÆ™i,dan yanzu azaune ma hydar ya sameshi.sosai yayi murna da ganin hydar É—in.

"Aliyu kaga abinda Æ´aruwarka ta janyo min ko?"ya faÉ—i cikin nuna takaici.

"haƙuri zakayi ranka ya daɗe koma menene insha Allahu zaa kawo ƙarshen lamarin".

Haka de yayta kwantar  masa da hankali har yasamu natsuwa.


Itako jameela,koda likitoci suka rufu akanta cikin gaggawa suka samu numfashinta ya dedeta,gwaje gwaje suka shiga yimata dan tabbatar da ingancin lafiyarta.

Kuma kowanne yafito rass inda take É—auke da ciki na tsawon sati biyu,wayyo Allah hajiya umma yanke jiki tayi ta faÉ—i bayan likita ya sanar dasu results.


Sun kwashe kwanaki duka a asibitin inda aka sallamosu kusan atare,kowacce jarida da social media labarin akeyi,wanda hakan sosai yake ƙona zuciyar hydar,kuɗi yasaki masu yawa,youtube da facebook da instagram suka sauke video ɗin,duk wanda ya ɗora rasa acct ɗin sa yake,shine abinda ya janyo lafawar abun.

Ta koina hydar ya baza jamian tsaro nemo masa kabeer,wanda ansha baƙar wiya kan asamoshi.


Lokacin da ake binkitarsanr ya shaida musu,abokinsa ne tasa aykin hana tracking ɗin wayarta,sakamakon video datayiwa su hydar.kuma ta ƙi biya masa alƙawarin da tai masa shine shima yace bari yasa aymata itama taji inda daɗi.

Jameela kuka take cin ƙarfinta tana neman yafiyar hydar da deeyana,inda deeyana tace"to mu me zamuce miki bayan Allah da kanshi yay mana yaƙin,ay sede muce Allah kyauta gaba"

Namfa jameela ta tona asirinsu ita da mahaifiyarta da Æ´an uwanta.kowa na gun yayi mamakin jin cewa ciwon hydar dana deeyana hajiya umma ce sila.

Me martaba kasa ci gaba da sauraron su yayi,dan haka yana buɗe baki ya danƙarawa hajiya umma saki,har uku, tsananin gigita ne yasata sakin wata ƙara ta yanke jiki ta faɗi bakinta na kumfa.

Ƴaƴanta ne suka rufu akanta,itako jameela jini ne ya ɓalle ɓata firgicin sakin da akawa mahaifiyarta.

Me martaba be bi takansu ba yabar falon.

Hydar ne yabada umarnin kaisu asibiti tun kan aje tuni jameela tayi ɓari a motar,itako hajiya umma ana zuwa aka shaida musi ta samu shanyewar ɓarin jiki,gaba ɗaya halittarta ta sauya gwanin tausayi.

Jameela magunguna aka bata,ta dawo gida,

Deeyana hajiya maryam ta kira taba labarin komai daya faru,ayko tausayawa Æ´ar uwartata tayi tunda ance naka naka ne,takanas tazo tayi jaje ta duba jikin nata dana jameelar.

se bayan ta koma take faÉ—iwa IG komai dake faruwa a masarautar,sosai ya tausayawa aminin nasa.


Hydar ko takurawa kabeer yasa akayi ya yi video ya faÉ—i makircin daya shiryawa jameela har takai ga yaÉ—uwar video É—in.Aka yaÉ—a a duniya.

Hakan ya janyo raguwar masu zaginta da iyayenta kashi sabain cikin É—ari.

Alfarma hydar ya roƙa gun me martaba aka ba hajiya umma wani ɓangare agidan,inda akasa masu jinyarta,dan likitocin sunce sede adawo gida aci gaba da addua.

Rayuwa ta miƙa cikin so da ƙaunar juna tsakanin deeyana da hydar,inda cikinta ya isa haihuwa ta haifo ɗanta me kama da ubansa,ranar suna ya amsa sunan me martaba suna kiransa,Aslam.

Bayan tayi arbain ne sika je kaita ita da hydar gun inna,irin farincikin da tayi na ganinsu abun ze baka mamaki,duk da ta ƙara manyanta ciwon ƙafa ke hanata kai musu ziyara.

Kwanan su biyu suka baro kaita suka dawo kano,wanda awannan lokacin ne me martaba ya sauka akan kujerarsa aka naÉ—a hydar.

Farincikin da deeyana take ciki abun ba magana,sosai take taya mijin nata,murnar girman daya samu.

Jameela tayi wani irin baƙi tayi rama ko kyan gani bata dashi ga hajiya umma kullum jiki ba sauƙi,jameela yanzu ko fita bata iyayi sabida kunyar tsegumin jamaa.

Haka hydar ya amshi mulki cikin gaskiya da ruƙon amana batare da nuna wariya ba,kowa se son barka yakeyi.

Makaranta deeyana ta koma taci gaba da karatunta cikin yardar Allah ta kammala cike da É—imbin nasara.

Yau hydar da wuri ya baro fada sabida kewar iyalinshi dake damunsa.

Koda ya shigo falo batanan se Aslam dake zaune kan abun wasan yara yana wasansa,yana ganin hydar yafara miƙo masa hannu alamun ya ɗaukeshi.

ÆŠaukarshi yayi sannan ya shiga É—akinta inda yake jiyo motsinta.

Zaune take gaban mudubi tana ɗaura ɗankwali.ta mudubi ta hangeshi,da sauri ta miƙe ta isa gareshi tana masa barka da shigowa.

Alkyabbarsa da rawaninsa ta cire masa sannan ta amshi aslam a hannunshi ta kaiwa me renonsa sannan ta dawo,jikinshi taje ta shige tana masa shagwaɓa,tana cire masa kayan jikinsa.

Rungumeta yayi yana faɗin"ke nifa ba wankan da zanyi yanzu se naji lafiyar fada ta,tun ina waje zaƙinta ke kirana"ya faɗi yana zuge zif ɗin rigarta ya zareta.

Cikin salon siyan zuciya,ta narke ajikinsa tana faÉ—in "ranka ya daÉ—e daga shigowarka na É—auka ay se ka natsa"ta faÉ—i tana goga  masa boobs É—inta a fuska.

Ƙoƙarin kamawa yake ya tsotsa,da sauri tayi baya tana masa dariya tace"in ka shanyewa aslam abinci me ze sha?"

"KaÉ—an zan tsotsa pls"ya faÉ—i yana kamota.

Ɗaukarta yayi suka isa gado,ya shiga sarrafata kamar sabuwar amarya,se kukan shagwaɓa take masa,tana kamoshi.

Sosai suka mori juna da wannan yammaci,hydar ji yake yafi kowa saar mata,yayinda deeyana ma take godewa Allah da IG daya zaɓa mata hydar a matsayin mijinta.

Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin so da ƙaunar juna batare da kowa na gajiya da ɗan uwansa ba,

Hajiya umma sede adduar Allah bata lafiya,yayinda jameela ma take buƙatar adduar dan ciwon damuwa yay mata mugun kamu ko kaɗan bata da natsuwa a zuciyarta.

*Alhamdulillahi rabbil alamin*

Nan na kawo ƙarshen wannan littafi nawa,duk da naso naja labarin amma hakan besamuba,bisa wani dalili nawa.

Nagodewa duk wanda yasa guminsa yasayi wannan littafi nawa,Allah yasaka da alkhairi,ya ƙara buɗi na alkhairi.

Duk kuma wanda yasayi littafina yasan munyi da wajewa in fitar min dashi zeyi kar ya siya,in kuma ya riga ya turo kuÉ—insa yay magana inbashi kayanshi,kunga kasuwanci da wajewa aka kulla shi dik wanda ko ya fitar dashi bayan yasan da hakan ay ko ban faÉ—iba yasan hakkina na kansa.

Wasu basu ma siyanba amma sune kan gaba gun yaÉ—awa,kuma kunsan me kuka yaÉ—a.

Kunce ko atamfa mutum ya siya akasuwa baa isa ahanashi ya rabawa wanda yaga dama  ba nace ita atamfar meya hana asayi guda É—aya arabawa mace goma su É—inka,tunda ay siyowa kukayi.

Duk wanda yasan maanar abarshi da Allah da illar dake cikin abaka amana kaci,ya kiyaye hakan ya mori rayuwa duniya da lahira.

Nagode Allah yabar ƙauna,

*MIJI NAGARI BURIN ƳA MACE NA NAN TAFE DA SALO NA MUSAMMAN,500 NE GAME BUƘATAR KARANTAWA INKIN BIYA KI TURO SHAIDAR TA NUMBATA DAKE SAMA👆🏼 NAGODE*




Surbajo for life.


☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️ðŸŸ
*_K'AMSHI,K'AMSHI RAHAMA NE MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU MATA SU SUKA S AN MUHIMMANCIN DA K'AMSHI YAKE DASHI MUSAMMAN A WAJAN MAI GIDA ,_*💃🏻💃🏻
*_Zafafan turarruka masu zazzafan k'amshi hade da wasu irin manyan sirrika na mallaka cikin sauki ba boka ba malam hajiya , Zaki jefe tsuntsu biyu da dutse d'aya , domin zamowa star azuciyar mijinki_*🌟🌟🔥

*_nasan dai kunada labarin mashahuriyar Mai Saida kayan k'amshin Nan Wanda akafi sani da *HUMKAM GIDAN K'AMSHI* *_a wannan karon ma ta sake kawo maku da sabbin kayanta masu abun al'ajabi Wanda da kud'i k'alilan zaku more zafafan turarruka Kuma ki shiga jerin Mata masu aji_*



*IDAN SARI KIKE BUKATA INA BADAWA SANNAN INAGYARAN JIKI CIKI DA WAJE SHIN KINA FAMA DA INFECTION INA HADA MAGANIN SA DA IZININ ALLAH KISHA KI WARKE*
*Kadan daga cikin kayan da muke dasu*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

*BLACK KAJII*
shin kina bukatar turaren da Zaki turara gidanki ya dauke maki warin sanyi ya kwana biyu Yana k'amshi ,?ki saye black kajiji Zaki Gane banbancinsa da sauran wannan ba k'amshi kawai yake ba idan kina turara. Jiki dashi Yana maki maganin kala kala ciki kuwa har da na sanyi , nemi naki Kar ayi Babu ke☀️🟢☀️🟠🌟08132506044 HUMKAMINCENSE

*ANA WA HABIBY* Wannan harkan na oza room ne special turare Dan matan aure kadai yana dauke da abubuwa Wanda bazan fadesu anan ba sannan bashi kadai bane akwai Crazy powder da na ke hadawa dashi zakisha garin sannan kishafa turaren hmm



*SUDANESE HUMRA* Turare dake dauke da sirrika Mai DAUKAR hankali kamshin ya banbanta da sauran turare Hajiya babbar sirrine Wannan hadin manyan Mata  08132506044 HUMKAMINCENSE

*GLOWING OIL*
Wannan yasha bam bam da irin Wanda kuka Saba gani ,Yana kashe kuraje Yana cire tabo Yana maganin kezbi da duk wani matsalan fata ,stretch marks duk Yana ciresu ....

*MOWAR MACE*
turaren mowar mace turare ne da larabawa suke amfani dashi Wanda da yawa mutanenmu Basu San da wannan iccen ba Mai dauke da magani k'amshi da sauran abubuwan masu matukar amfani ga fata ba
Shi wannan iccen yanasa hasken fata yanasa fata tayi laushi da santsi sannan d'an alk'awari ne matuk'ar kina amfani dashi zai tsirga maki cikin fata ta yadda ko Bakiyi amfani dashi ba zakiji k'amshin shi na fita  ta cikin fatar ki ,ke amfanin iccen mowar mace yanada yawa jaraba ko don gyaran fatarki , 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

Muna gyaran jiki na amarya da uwargida zakizo har gida ayi maki gyaran jiki irin na Mata masu aji zakiyi kyau kiyi fresh ga kamshin da zai Kama jikinki💃🏻💃🏻💃🏻

Munada 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*JAS OUD* (hatsabibin turare kenan )


*AL'AJAB* ( Mai abun mamaki kenan )AL'AJAB Turaren tsuguno mai abubuwan Al'ajabi  Yana maganin sanyi (infection) Yana matse HQ (Tightening)sosai 08132506044 yasa HQ dumi yasa jikinki da hq kamshi lokacin da kike AMFANI dashi idan Yana shiga gabanki zakiji wani Dadi na ratsaki Yana k'ara Dadi da Yana ciko gaba ya rikita oga🙈


*FIRST LADY*   na Mata masu aji turaren Kaya Dana daki
HAWII
KAJIJI
HALUT
👸🏻 *_PRINCESS_*
_Sabon turare Dana hada na shafawa ajiki da gashi *PRINCESS* Yana da Dadi cool kamshi gare shi babu hayaniya na fad'a muku sabbin turaruka na Nan tafe princess na daya daga ciki kisayi *PRINCESS* kiji sabon Hadi me sanyin kamshi babu kosarwa da ace zan iya zabi tabbas zan zabi princess a matsayin turaren gashina zan dauki princess ya zama shi zan farawa shafawa jikina idan zan kwanta zan dauki *PRINCESS* sbd yara na Dan kamshi bamai hayaniya bane musamman zan rika yi musu amfani dashi *PRINCESS* salon na daban kamshin daban dadin na daban *PRINCESS*  Zabin ku ne Zabin Humkam shine farin cikin ku Masoya *PRINCESS* gidan kowa_

Duk wad'an Nan turarruka ne hatsabibai masu rikita mazaje masu wani irin k'amshi Mai shiga zuciyar masoya 💃🏻💃🏻💃🏻

*SHU'UMAR HUMRA*
ke daga jin sunan kinsan ta dabance mashahuriyar humra ce ta tayi shuhura wajan birkita tunanin Yan maza , humra ce da indai namiji yajita a jikinki to komai muskilancinshi sai ya susuce maki tana tado da sha'awa shauk'i sirrin mallaka, cikin kankanin lokaci ki rikita maigidanki da daddadan k'amshin ki😍😍😍🥰



*HUMKAM GIDAN K'AMSHI INA NAN ZAUNE A KANO GA MASU BUK'ATAR ZAFAFAN KAYANA INA AIKAWA KOWANE GARI DAKE NIGERIA HAR MA DA K'ASASHEN K'ETARE , KARKU MANTA A DADE ANAYI SAI GASKIYA* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻