Skip to main content

USTAZIYA KO YAR DUNIYA - HAUSA NOVELS

🔥 *USTAZIYA🧕 KO YAR DUNIYA💃* 🔥

Chapter 1


Damko gashin kanta yayi yayinda ya Kara
gwara shida bangon bayin a karo na biyu
cikin wahalalliyar murya take ihu hawaye
masu zafi nabin fuskarta, kazamar banza
yar'iska ragowan Gayu Dan ubanki maina
gaya miki kafun inbar gidan nan? Juyo da
fuskarta yayi yayinda ya daga habarta
matse bakinta yayi cikin masifa ya
hankado ta wajen bayin saida ta buga
kanta da kujerar dressing mirror take kan
nata ya shiga zubda jini, kasa jurewa tayi
jin azaban take har cikin kwakwalwarta
hakan yasa ta Saki ihu tareda tsugunnawa
tana murza hannayanta biyu Alamar
hakuri, 'Dan girman Allah AK kayi hakuri
na tuba nabi Allah nakuma bika mijina ka
yafe mun, takowa yayi har inda take
yayinda take matsawa baya saboda gudun
azabar dazai Kara manna mata, damko
gashin kanta yakara yi tareda janta a kasa
har bakin gadon dake dakin ya zauna yana
ware kafafuwan shi duka biyu, fuskarta
datayi jaga jaga da jini da majina yakara
dagowa hadeda kai fuskar shi saitin
bakinta cikin magana kamar rada "fadi
Laifin ki da bakinki ina jinki, hannu yasa
yana dangwalo jinin dake bakinta, " yinwa
nakeji, 'tafadi dukda sanin yasan da hakan
saboda kulle kitchen dinda yakeyi idan ya
shirya mata babban azaba.
shiyasa gakuma zazzabin Dana kwana
dashi tun shekarun jiya rabona da
Abinci....'shiiiiii ya katse ta yana lumshe ido
tareda jefa mata banzan kallo cikin kyama,
shiyasa kika samu damar kwanciya harda
bcci bayan baki gama wanke mun
motocina Dana Saki ba?? Shegiya mayya
duk uban abincin Danake kawowa gidan
nan bakida aikin yi saici kamar jaka, ooh
jakar cema na tuna, yafadi yana jijjiga
kanshi, jakar titi, jakar maza, u fat for
front u fat for back Bakida wani amfani
rashin Asali baiyi ba wlh saidai kici kiyi
katon kashi kita cika mun Masai da wari
koh? Dama abunda yasa kika Aure ni
kenan, nikuma baiwa na Auro banga mata
anan ba, ya nuna ta da yatsa harda
dungure kanta Toh dole ki rage shegiyar
kibar nan bazan Gina ma wani kato jikin
kiba Danni kozaki kwana kina yawo
tsirara baki burgeni so dole kifara rage
tsoka Hahahaa yayi dariyar da bata wuce
kalma Uku ba, "kinyi karya wlh tunda kika
hanani farincikin rayuwata a haka
zamuyita Rayuwa a gidan nan babu
Wanda zai samu abunda yakeso nida ke sai
karyan ustazanci Allah a baki fir'auna a
zuciya, yafadi tareda tureta kasa, mayya
mai nacin maza mai fuskoki dayawa ugly
pig kawai, barin dakin yayi tanajin fitar
motarsa daga gidan hakan yasa ta zube a
kasan tels din dakin hawaye masu dumi
nabin kumatun ta, 'Ashe laifi ne a duniyar
mu yin biyyar Aure? Laifi ne tsarkake
zuciya tareda Soyyah mai tsafta? Yazama
laifi tona asirin zuciyarta?
Cike da nadamar rayuwar Tata ta Mike
tana Jan kafarta dayayi mata tsami bayi ta
shiga ta sakarma kanta ruwan zafi hadede
gasa jikin nata kodata fito man zafi ta
nema ta malka ma jikinta bata daddara ba
takara bin lafiyar gado a karona biyu
dukda tasan kotayi aikin daya sata ko
batayi ba saiya samu dalilinda zai Kara
jibgarta anjima garata kwanta saiya jibgeta
da tushe.
Azabar yinwa neya tashe ta misalin biyar
da Rabi na yamma gashi ko sallar la'asar
batayi ba dakyar ta rarrafa tayi salla cikin
zullumi tareda Addu'ar Allah yasa ya bude
mata kitchen din jinta takeyi kamar zata
mutu saboda azabar yinwa jiri na dibanta
ta dakyar take iya bude idonta daya
kumbura fuskar nan tayi suntum tareda
dafa bango ta karasa kitchen tunkafun ta
karasa ta ganshi a bude wani dadine ya
ziyarce ta lokaci daya ta tattaro ragowar
karfin jikinta kai tsaye fridge ta nufa tasan
bazata rasa abunda zata faraci ba
2
Tana budewa tayi ido biyu da ragowar
biredi bata damuda sanyin shiba ta barka
ledan lodawa takeyi hannu baka hannu
kwarya hartana shakewa wurin fanfo ta
nufa dukda akwai ruwa burjik a cikin
fridge din budewa tayi tareda kafa kanta
kamar mahaukaciya ta dinga kwankwadar
ruwan Rabi nabin jikinta tana kara tura
buredin dukta jika jikinta, saida tafara
dawowa natsuwar ta sannan ta dauko
Karamar tukunya ta dora ruwan shayi
saboda tana bukatar Abu mai dumi a cikin
nata, kamar ance ta kalli gefen dirowan
kitchen din tayi ido biyu da manya
manyan ledoji har guda Uku da farar
takarda a kansu, sauri sauri ta karasa
wurin
*sakwara da miyar Egusi, ferfesun kaji
Dana kan Sa, dankali a soya da kwai, fresh
coconut juice da Fruth salad kunun gyada
na shinkafa is needed at 8pm.* wani
murdawa cikinta yayi kafun kace kwabo ta
yarda takardan bayi ta nufa tadunga
kwarara amai saida ta amayo duk abunda
ta loda tasan dadewa datayi ba abinci
shiya jawo mata aman gashi kuma batayi
cin hankali ba, cikin hanzari tagama ta
gyara wurin kitchen ta nufa tana salati da
kwallar tausayin kanta Dora hannuwanta
duka tayi akai tareda tarin danasanin
komawa bccin datayi, dabata komaba da
yanzu taci karfin aikin tunda karfe biyu
yabar gidan, da gudu tafito da kansa
Wanda yayi kankara dauraye shi tayi
dayake ta wanke tsaf sanda aka kawo
prejar pot ta dauko nanda nan ta markada
kayan miyan dazatai amfani dashi harda
na kajin hada komai tayi tana neman agaji
wurin Allah tasan yau kashe tane kawai
AK bazaiyi ba, sauke ruwan shayin data
Dora tayi batashi take ba yanzu yayinda ta
Dora kansa din akan gas jawo ledojin daya
kawo tayi ta fito da kaji guda biyu GA
dukkan Alama Abokan shi zasuzo cin
abincin gidan tasan idan Dan tashi ne
bayacin girkin ta sai wani ikon Allah, gyara
kajin tayi ta hada komai da komai ta Dora,
kallan lokaci tayi taga shida harta gota nan
takara rikicewa tunowa datayi har
sakwara zatayi ga firan dankali🙆♀
😭 Ga kunun gyada dukda sunada soyyar
markadadden gyada a fridge tana tanada
saboda irin hakan, but aikin yamata yawa
koda yake dama jakar shi ce kamar yanda
yake cewa, haka taita aikin sauri sauri har
tana konewa damai a hannu wurin soya
dankali saboda rawan jiki bata damuda
azabar dazata Shaba akan tijarar dazai
mata a gaban Abokan aikin nashi, dukda
ba bakon Abu bane suma a wurinsu duk
Wanda mijinta ke kawowa gidan yana
sane da cewa batada bambanci da banza,
daza'a iya shiga kwakwalwar kanshi a
shiga tunanin shi sauron🐝 dake yawo a
gidan yafita muhimmanci Kota banza zai
hanashi bcci da kuka, kallon lokaci tayi
taga takwas saura kwata ko magrib batayi
ba salati ta saka Dan sai a lokacin zata
daka sakwara dukda tagama komai miyar
neya rage ta karasa da coconut juice din,
tana cikin dakawa taji dawowar shi gidan
tareda hayaniyar mutane Alamar bashi
kadai bane kamar yanda tayi zargi.
Cikin mintunan da basu wuce biyar ba taji
taku Alamar za'a shigo kitchen din yayinda
take kulla sakwaran a Leda dukta hada
zufan gajiya, 'kallon kitchen din yakeyi a
wulakance yayinda zuciyar shi ke Kara
suya ji yakeyi kamar ya fusge tabaryar
dake gefenta ya sata a turmin yaita kirbata
Kila zai huce takaicin data sakashi
Naa...naaaa kusan gamaawa bari infara
jera abincin a Dinning, tafadi cikin rawan
jiki baiko ji karshen maganar Tata ba
banda ta raina shi tun yaushe yabar
gidannan? Lallai rainin nata gaba gaba
yakeyi shikenan bai isa da gidan shiba?
Mai Aisha take nufi Dashi? Laifin shine
data fara ganin gadon bccin shi shekara
Uku da Auren su amma har'yau bata bin
umarnin shi? Komawa yayi tafkeken
parlon nasu inda yabar bakin nasa su
shida, Abincin data gama tafara jerawa
akan dining table dinsu yayinda takoma
kitchen domin jiran miyar Egusin
yakarasa.

3.

Mama na shirya zan tafi haddan, tafadi
tareda daukar jakar makarantar ta, "toh
Auta har'zaa tafi ooh Allah dai yaimiki
Albarka diyar nan wannan San karatun
nan naki har mamaki yake bani halima
saikace Al'huda huda maza maza a tafi
kada a makara aita kwararo hadda, tafadi
tana miko mata Naira dari a dunkule,
Amsa tayi hade da godiya tana gafda fita
gidan taci karo da babanta ya shigo, "
baban mu saina dawo, toh uwata Allah
yabada Sa'a saikin dawo idan kin dawo
saiki kulle kofar gidan da kwado kinji koh?
Nasan kafun nan munyi bcci Yafadi tareda
miko mata takardar Naira dari shima, toh
'Baba ta Amsa cikeda murna harda
sunkuyar da kanta kasa.
Misalin karfe bakwai na Dare ta fito daga
gidan Budurwa ce yar'shekara sha'bakwai
cikin katotan hijab dinta dayake sharan titi
tasha Safar kafa da hannu baka iya ganin
komai nata sai farin kwayar idonta, tafiya
take kamar mai tsoran taka kasa kallo daya
zakai mata kaga tarin natsuwa da kamun
kai, yarinya abun kwatance a cikin dukkan
unguwan nasu duk Wata uwa da zatai ma
diyarta fada tohfa da halin halima ake
kwatance kowa ya shaida halima wurin
natsuwa halima ce burin kowace uwa a
unguwan dattawa da iyayen unguwan
kowa nama dan'shi Sha'awar Auran
halima saboda yanda gidan nasu yake
gidan malamai babanta ne limamin
masallacin unguwan yayinda Mamarta
takeda tarin ilimin Addini shiyasa yan
gidan nasu suke cikeda natsuwa.
Tafiyar minti goma ne daga gidan nasu
zuwa wurin haddar kodata karasa sainaga
harta wuce makarantar tasu ta tsallake
babban titin dake gaban makarantar duk a
tunanina ko biro zata siya😕sainaga ta
bude bayan Wata shegiyar farar
rangerover 2016 ta kame a ciki saikace ta
tsohon ta, batare da bata lokaci ba aka cilla
motar akan titi cikin kwarewa koda na
leka motukin motar macece mai tukin,
Yammata biyu ne a gaban motar cikin
Wata shegiyar shiga kamar wadanda suka
zo daga America a cikin Daren saika rantse
da Allah musulunci baije musu ba idan
kayi la'akari da kayan dake jikin nasu,
'leemah kin bata mana time fa, inji Wanda
ke tukin motar, 'sorry meena abun ne
saida siyasa kinsan iyayen namu sai a
hankali Ummi nake Dan lallabawa saboda
hawan jinin ta danta dagus banda matsala
yaci lokacin shi, tafadi tana zame hijab
dinta tareda Jan tsaki, bari in cire wannan
buhun dukya dumama mun jikina
mtseww, vest ce Mara hannu iya Mara
tareda guntun wando a jikinta, "yah club
din zamu wuce direct koh? Wacce take
gefen Direver ta tambaya, noo nooooo
feenah r u kidding me? Take a luk at me
please saina watsa ruwa sai zufa nakeyi
and I need to change my clothe.
Unguwa ne na masu hannu da shuni motar
ta dumfara horn naga tayi a wani katotan
gida madaidaici, bude gate din gidan wani
buzun mai'gadi yayi, wuri ta naima tareda
ajiye motar suka furfuto cikin takun
kasaita leema kuwa tuni ta nunke hijab
dinta ta Danna cikin jakar islamiyar da
babu komai ciki sai kayan maye da kayan
kwalliya, a mota tabar jakar sanin tanada
duk abunda take bukata cikin gidan, wow
cikin gidan yafi wajen gidan haduwa nesa
ba kusa ba saidai wani abun mamaki gidan
babu kowa sai Yammata Uku da suka shigo
yanzu, cikin gaggawa ta fada hadaddan
bayi tareda sakar ma kanta ruwa tanayi
tana waka fitowa tayi zigidir haihuwar
uwarta dukda towel dinda ke bayi I'lla
Dan karami data rike a hannun nata tana
goge jikinta tana wakan "cilindion mai
taken Am Alive" kawarta meena ceta buga
mata duwawu nan suka hau wasan banza
babu kunya a haka harta gama shiryawa
nan take ta rikice daga diyar musulmai
takoma leemah sak, Yar'malam taki halin
Malam, kawayan nata suka furta cikin
shewa suna jinjina mata ganin yanda take
karairaya a gaban madubi, "da karatu
gwanda rawan disko tabasu amsa tareda
Juyowa tana girgiza kirjinta Wanda babu
abunda ba'a gani ko bra batasa ba..
4
Koda suka isa club din suna shigowa aka
fara bude musu hanya anga dakin hutu
sun shigo Wanda hakan ne taken nasu,
wani baki dogon saurayin dake zaune kallo
daya zakai mai kasan babban yaro ne
kusan minti talatin da shigowar shi wurin
barasa yake sha batareda kula kowa a
wurin ba da alamar jiran zuwansu yakeyi
ganin ya Mike lokaci daya ya dumfare inda
suke batareda bata lokaci ba cikin
kwarewa ya ruko kugun leemah tsaf ta
lafe a kirjin nashi tana shafawa da hannun
hagu basu ko damuda yawan mutanan
dake wurin ba, saitin kunnanta yakai
bakinsa tareda furta mata *Ustaziya koh
Yar'duniya*?
Lumshe ido tayi cike da duniyanci ta
chapko lips dinshi na kasa ta shiga tsotsa
harda Dan cizon shi Sannan takai bakinta
saitin kunnan shi yanda zaiji abunda
zatace *Duniya gidan kashe ahu tun kuruci
bai wucemu ba* tureshi tayi tana juya
kugu ta nufa wurin da aka killace saboda
shan hayaki tahau busawa cikin kwarewa
da wayewa ta hanci ta baki kamar yanda
sauran frnds din nata keyi su a ganinsu
kananan chicks neke rawa a club sudai
kawai suji sun hau saman gajimare sujisu a
duniyar sama yauwa shine magana Alhaji.
Hayaniya ke tashi a parlon Abokanan keta
zuba fira AK kuwa sai kumbura yakeyi
ganin har 8:30 babu miya ba Alamar Sa
dukda komai da komai na wurin kowa
nacin abunda yake Sha'awa sunata zuba
santi,bakinta rike da sallama shigowa tayi
da kular miyar cikin natsuwa kanta da
katon mayafi ta yafa, Amsa sallamar
dukansu sukayi banda oga gaishe su tayi
cikin sakin fuska suka amsa yayinda take
Allah Allah ta ajiye tabar wurin "madam
sannu da kokari wannan girki haka
shiyasa AK kewani kiba yayi fresh abunshi
gskia Abokina kayi sa'ar mace zan turo
madam dita a Kara hora mun ita gurin
girki inji Abokin shi Musa Wanda dama
yasaba zolayar ta, murmushin dabai wuce
bakinta ba tayi ganin yanda gogan yakara
hade Ranshi kamar hadari saika rantse
baya wurin, hannun shi rikeda da kofin
mug dinda yakeshan kunun gyada sai
girgizawa yakeyi kamar baisan da halittar
ta a wurin ba dayake kusa dashi take tsaye
ta juya kenan zata bar wurin ya Saki kofin
cikin rashin Sa'a tayi saurin matsar da
kafarta aiko ya tarwatse a kasa yayinda
takaici yakara cika shi domin a kafarta
yaso ya tarwatse duk Wanda ke wurin
sunga abunda yafaru kowa yayi shiru yana
kallon shi ba halin magana yahau ruwan
masifa, barin wurin tayi cikin hanzari ta
dauko tsintsiya ta kwashe tareda goge
wurin kamar yana jira tabar wurin yabita
kitchen din ta zauna kenan tanacin
abincin ta akan kujerar kitchen din, a
kanta ya tsaya yana Kare mata kallo, "
miyar Egusi dinda ke gabanta ya dauka
yana jujjuyawa a hannun shi aikuwa
yafara juye mata a jikinta a Hankali harya
gama Tass, ferfesun kan Sa ya dauka
Wanda tadan zuba zata sha, batareda bata
lokaci ba ya daga shi harda murmushin
mugunta jin yanada zafi sosai a kanta
yafara zubawa da gudu ta tashi daga
zaunen ta matsa gefe jin azabar da kanta
ke mata rokon shi ta shigayi yayi hakuri
karya Kara tozartata ta gwammace yaimata
su kadai a gidan, "wannan ne kike kira
miyar Egusi? Eye? Dan mugunta saikace
kashin jariri? Babu abunda kika iya sai
jawo hankalin yan iskan kwartayan ki
nothing baki iya komai ba sai tarin iskanci
da munafunci mai fuska biyu bakar
munafuka, Please! please!! Am sorry I did
my best, " oooh this is what u called ur best
swt wiffy? Kureta yayi a jikin bangon
miyar dake jikinta ya lakuto yayinda ya
murza mata akan ciwon dayaji mata a baki
kafun ya fita, well make sure kin cinye
komai kin kuma gyara wurin nan cox niba
kazami bane kamarki bazan dauki
Albazaranci ba, yafadi yana cusa mata
katon sakwaran daya yanzo a hannun shi,
'hannu ya wanke a fanfo sannan ya wuce
parlor kamar Wanda akaima bushara da
gidan Aljannah, saikace bashi ke cika yana
batsewa ba nan ya zage sukaita fira da
frnds dinshi daya cikasu da mamaki
bakaramin Abu kesa AK dariya ba sai
washe hakora yakeyi harda zuba sakwara
da Egusi tunda yaga tanaci a kitchen
kanshin ya dame shi sai hadiye miyau
yakeyi nan ya zage ya kwasa girki yana
buga santi da shewa, Aisha kuwa bakinta
ta toshe hawaye nabin kumatun ta maiyasa
take kuka? Abunda muguntar shi yagama
bin jininta ta rigada tasaba Duk abunda
yake mata bata taba jin tsanar shiba ko
kadan takaicin ta kenan, "shegiya zuciyata
maiyasa zakimun haka??
Laifin maina miki kike gasani tareda horo
mai tsanani? Duk cikin azabar dazaki gana
min maiyasa zaki samun soyyar maso
wani? Soyyar abunda baida makiyi bayan
ni?

Maiyasa? Bakimun Adalci ba duk kece kika
jamin maiyasa kika zabi Sani cikin
rayuwar kunci? Maiyasa kika zaban min
bauta fiyeda yancin kaina? Kuka takeyi
tana cusa sakwaran dayasa mata a baki
jijiyoyi dukya fito rado rado a goshin ta,
tabbas babu abunda batayi ba domin
yakice AK a zuciyarta kodan ta kwato ma
kanta yanci ya zatayi? Cikin soyyar shi ta
girma a cikinta take Rayuwa tun bata
mallaki hankalin taba kuma shine sanadin
komai shine mugun daya cusa mata soyyar
shi cikin mugunta, shiya sata tafara sanshi
cikin ruwan sanyi Abun dake Kara mata
takaici bafa shi bane Autan maza but
why?? Why him? Da mutum Nada yancin
ganin zuciyar shi babu abunda zai hanata
hukunta Tata zuciyar a karo da dama,
inama zata iya damko zuciyarta data
nakada mata duka Kota samu sanyin
takaicin data sata, tarasa dalilin maiyasa
zaiga Laifin ta maiyasa? Maiyasa shi kadai
ke tuno mata da ciwon datake burnewa a
zuciyarta? Wai har yaushe? Har yaushe zai
manta abunda yafaru? Nanda shekara
biyu? Ko biyar? Kokuma goma? Kosai
bayan yazama Ajalin ta? kirjinta take
bugawa saitin zuciyarta hakan yasa ta
zauna sosai tanacin sauran abincin nata
koba komai ya kamata ta rayu domin AK
tasan bazata taba daina sanshi ba but
tasan Allah bazai barshi ba tanaso taga
sakayyar azabar dayake gana mata tanaso
taga yana kukan jini, but ta yaya? Dazata
iya ramuwar gayya da tanada yanda zatayi
ta cusa mishi Santa kona Wata Daya ne
tabbas babu abunda zai hanata daukan
fansa, kila nauyin da takeji a kirjin ta ya
ragu tanaso ta koyama kanta kinsa tanaso
tayi fito na fito da zuciyarta ta shirya
damarar kwatan yancin kanta tun kafun
ya kashe ta da kanta, idan banda bakar
talauci da tuni ta bar gidanshi koda gari
babu suger ne takoma gaban ummin ta
saidai kuma wani nauyin zata daura musu
ganin da ita suka dogara koba komai idan
zaiyi tafiya yanadan barin mata kudi masu
tsoka shi take aika ma iyayan ta suna Kara
chefane kai koma ta koma Mayyar bazata
barta cikin kwanciyar hankali
ba"zuciyarta" Dan itace weakness dinta
but komai lokaci ne tana kuma Addu'ar
sauki wurin Allah. Tanajin bakin nashi
sunbar gidan da alamar yaje rakasu ta
Mike da hanzari ta nufa dinning din as
expected kuwa taga Envelop jiki na rawa
ta dauka kamar yanda take tsammani kudi
ne shake a cikin Wanda a rubuce yake duk
Randa Tai musu girki haka saisun bar mata
gudin kuma AK baitaba hanata ba dukda
tasan baida abunda zaiyi dasu, har so
takeyi suzo saboda kudin ba karamin
taimaka mata da iyayan ta yakeyi ba haka
ta tattara komai a gurguje ta gyara ko'ina
gudun kada mugun ta yadawo ya sameta,
kamar yanda take cemasa Farin muguna,
Daki ta shiga ta garkame mukulli dukda a
banza Wata rana idan ya daka mata tsawa
da kanta take bude mai ya jibga na jibga,
wanka tayi tareda gasa jikinta tayi salloli
da doguwar Addu'a tabi lafiyar gado
dukda taso tashi takai ma Allah kukanta
cikin dare amma gaba daya jikinta tsami
yakeyi wurin 11 yashigo gidan baibi ta
kanta ba ya shiga dakin shida AC yagama
jikawa yahau lallausan gadon shi nan
danan bcci yayi awon gaba dashi.
Ajiyar zuciya ta Saki jin rufe kofar shi
Addu'a tayi ta shafa nan bcci yayi awon
gaba da ita ko motsi batayi saikace gawa
Sai wurin karfe uku na Dare unguwan tayi
tsit bakajin motsin komai saboda Dare
daya tsala Ustaziya aka ajiye a Wata bakar
mota tasha tint baki sidik bakin Saurayin ta
datake jida shi mai suna mahuta shiya
dawo da ita dukda tanada su dayawa but
ajin mahuta daban ne shiyasa duk Wanda
ya Santa a harkan yake mata kirari da
suna *Ajin hutu* ita kuma ta amsa *Sai
hutu* cikin zumbulelan hijab dinta
Saurayin ya maidata bayan sun raba
Daren nasu cikin kazantacciyar hanya kudi
ya cika mata taf a Jakarta Wanda bata
wani Abun Arziki sai gyaran jiki da
magungunan mata mahaukata masu
shegen tsada da kudin halal ne tabbas data
ajiye kadarori masu tarin yawa dukda
account dinta shake yake da kudi Dan bata
Karamar harka, amma dayake abun sai a
hankali a banza suke karewa, saitin
kunnan shi takai bakin ta tareda cizon shi
kadan a kunnan tana lasa, *"ka goge mun
hadda ta tayau mahuta* mai kakeso
incema su malam idan suka Sani tilawa?
Kice musu ajin hutu kikaje, yafadi yana
Kara jawota, ture shi tayi sanin idan ta biye
mishi wasan zai Kara chanza salo, rufe
kofar motar tayi tareda lekowa ta window
motar ta furta, *sai hutu* gida ta shiga ta
Danna musu sakata a hankali inda Allah
kadai ke tsare iyayan nata daga barayi da
masu yankan kai Dan wani zubin gafda
asuba ake direta kuma basa taba Sanin
tadawo bata dawo ba sudai sunsan tatafi
hadda, wuce dakin iyayen tayi sai zuba
munshari sukeyi hankali kwance dakinta
ta shiga tana Dan rangaji Dan bata gama
matsewa ba, karamin bayin ta dake dakin
ta shiga ta watsa ruwa ita kanta tasan tashi
takeyi saboda tsaro, tafito tabi lafiyar gado
babu sallah bare salati dama sallar ta
ganin ido takeyi tafi ganewa ta jerosu
lokaci daya direct kamar na kwana biyu
haka.
6
Washe gari yakama ranar Wednesday
hakan yasa halima ta tashi dakyar wurin
6:30 domin shirin zuwa makarantar Boko
a lokacin SS3 take suna shirin jarabawar
karshe kuma tana gama secondary school
tabbas Aure babansu zai mata kassncewar
basa karatu mai zurfi na Boko.
A' gurguje🤨
*Wacece halima?*
Isma'el Wanda akafi Sani da Malam liman
shine mahaifin halima tareda
Ma'haifiyarta Raliya wacce suke kira
Mama, dukkan su yan Asalin kauyan Rano
ne dake jahar kano Auren zumunci ne
tsakanin iyayan nasu Wanda a tarihin
gidan nasu tun kaka da kakanni masana
Addini ne gaba da baya Allah yabasu
ilimin Addini sosai abun saiya Zama kamar
gado hakan yasa suke Auratayya tsakanin
su, Malam liman na zaune a unguwan
sabon gari cikin garin Kaduna ne tareda
iyalan shi cikin rufin asirin Allah dukda
bawata sana'a yakeyi ba I'lla iyaka duk
juma'a manyan masu kudi dayan kasuwa
suna daukar karatun Dare a wurinshi anan
babban masallacin unguwan nasu bayan
sallar isha'e kuma yana samun Alheri sosai
daga wurin nasu sannan shine limamin
unguwan duk Wata matsala inta taso a
sabon gari tohfa shawarar Malam liman
ake dauka kaf unguwan ana ganin
mutuncin shi fiyeda kima, Allah ya azurta
shida yara hudu rak a duniya maza biyu
mata biyu, Aliyu shine Babba Wanda Dan
kasuwa ne yana Aure da iyalan shi a Kano
kuma yana taimaka ma iyayan nashi sosai
da sosai, sai tasi'u shine na biyu Wanda
yake zaune a Kano tareda Dan'uwan nashi
yana taimaka mishi a kasuwancin nashi,
sai Rumaisa'u itace ta Uku tana Aure anan
garin Kaduna yaron ta daya rak malamin
islamiyyar su ta aura, sai Auta halima
wacce burin iyayanta kaf yakare a kanta
yayinda suke mata soyyar da batada adadi
kasancewar tun tashin ta takeda
kwakwalwa sosai Ga natsuwa batada
Abokin fada ko kadan ga hakuri kamar
damo uwa uba sunan mahaifiyar Malam
liman gareta kaf unguwan babu yarinya
Abun kwatance irin halima hakan yasa
dayawa ma basusan ainihin sunan taba
saidai *USTAZIYA* saboda natsuwa da
kamun kanta Wani abun Al'ajabi kaf
unguwan babu wacce za'a nuna ace wai
kawar halima ce batada kawa ko daya a
unguwan saidai Abokan karatun ta a
makaranta, idan akwai matsala daya a
rayuwar gidan nasu toh bai wuce yanda
basa lura da rayuwar halima ba dukda ita
kadai ce a gabansu suna ganin tunda Allah
yabata natsuwa har kwatance akeyi da ita
tohfa basuda sauran tarbiyyar dazasu bata
shiyasa duk abunda tayi daidai ne babu
maice mata komai tun tana shekara goma
a duniya ta sauke Alkur'ani mai girma
yayinda tasha lashe manyan gasa tareda
kyaututtuka masu yawan gske a fannin
Addini dukda haka tana zuwa makarantar
domin Karo karatu akan manya manyan
littatafan Addini amma saida Dare
kasancewar da rana batada lokaci saboda
makarantar Boko daganan kuma zata tsaya
lesion, tun halima Nada shekara sha'uku ta
rikice tafara harka da kawayen banza yan
karya data hadu dasu a makarantar boko
dukda babu abunda take Sha'awa kamar
rayuwar yanci da wayewa amma ganin
gidan data fito shiyasa bata fito da kudirin
nata a fili ba tanaso tasan duniya duniya
ma tasanta, halima Nada shekara sha'hudu
a duniya tafara kananan shaye shaye
harda zuwa club makarantar ma ta rage
zuwa sai jefi jefi Kota fito saidai ta biya
gidan kawayan nata yan'club suyita shaye
shaye tareda baccin asara, Mahuta shine
saurayin daya kara budema halima ido
sosai, sun hadu a sanadiyyar yawan
ganinta dayakeyi a club nan danan yakasa
danne maitarsa a fili ganin yasamu swt 14
yaita bibiyarta ganin bata Dade a harkar
ba yakara samun kuzarin bude mata ido
yanaso ya Raine ta tahada komai dayake
bukata shine Wanda yafara kawarma da
halima budurcin ta tun tana shekara sha
hudu a duniya inda bata damu ba ganin ya
mallaka mata duk wani jin dadin Rayuwa
har gida yabata itada kawayen ta Wanda
yake a GRA madaidaicin gida ne inda shida
Abokan shi ke zuwa suna holewar su a
gidan kawayan nata dayake korarru ne a
gidan iyayan nasu, feenah da meenah,
shiyasa suka tare a gidan din'din'din
yayinda leema kuwa bcci kawai ke
dawoda ita gidan iyayan ta, dukda haka
babu Wanda ya farga da kazantar da
takeyi harta iyayan nata saboda komai da
taku takeyin sa.
Mahuta Dan gata ne gaba da baya irin
sangartattun yaran yan siyasa Wanda babu
kwaba babu tsangwama kusan duk
abunda yakeyi wurin babanshi ya gada
barewa bazatai gudu danta yayi rarrafe ba
baban shi babban mazinaci ne hakan yasa
shima ya haifi magaji a zina babu abunda
basu mallaka maiba najin dadin Rayuwa
dukda baban nashi yana samun labarin
ta'asar da yaronsa keyi jefi jefi amma bai
damu ba ganin hakan shine wayewa,
mahuta bakaramin manemin mata bane
kuma Dan kwaya domin baya kananan
shaye shaye har cocaine sha yakeyi.
.
7.

Bakaramin San halima mahuta keyi ba
inda ya kudira a Ranshi idan lokacin auren
shi yayi zai iya Rayuwa da ita dukda yakai
munzulin auren amma a cewarshi bayaso
ya tsufa abunda ya lura Aure na saurin
tsufar da mutum tun bare idan yafara Tara
yara gara nanda kamar shekara 45 ya
daure yayi, suko iyayan shi ko'a kwalar
rigar su Dan suma American style sukeyi
basa takura ma yaro a cewar su rayuwar
shice yanada yancin yin komai, duk cikin
bebs dinshi bai hada leemah da kowa ba a
cewarshi saboda tana nishadantar dashi
yanda ya kamata, kullum jinta yakeyi
zamzam ko kadan bata sakaci da maganin
mata hakan yasa yake mata duk abunda
takeso gudun kada ta naima a waje abunda
baisani ba Yammata irin halima basuda
Alkawarin rike saurayi daya tunda zata
iyama iyayanta basaja shi awa? yanda
cikin takun ta take kula Gayu sosai tareda
basu kanta jinta takeyi bazata taba
Rayuwa da namiji guda daya a rayuwar
taba saboda karfin Sha'awar da takeda shi
hakan yasa kullum saita samu mai debe
mata kewa inda take abunta cikin
kwarewa tareda taimakon maganin Hana
daukar ciki, tunda tataba yin ciki kusan
sau biyu dakyar tasha inda a lokacin
Mamarta keta zuzuta yanda tayi haske
dakara cika aiko nan ta sanarda mahuta
sukaje asibiti aka burge shi bakaramin
wahala tasha ba hakan yasa aka daure
mata bakin mahaifa, dayake Allah ba'a mai
wayau saiga wani Alamar cikin a jikinta a
lokacin su meenah ne suka farga cikeda
tashin hankali suka koma Asibiti Ashe
mahaifar budewa tayi ba karamin wahala
tasha ba inda har jinya saida tayi a gida
amma ankasa ganewa mama tadage da
dafa mata huntu da ararrabi a cewarsu
shawara ce taimata mugun kamu hakan
yasa duk Wata saitaje an duba lafiyarta a
Asibiti saboda ba kowani maganin
planning ke amsarta ba shiyasa yakara
cika ta dam dam harta fara losing shape ba
tareda ta farga ba.
Halima tana cikin jerin mata masu
matsaikacin tsawo itaba gajera ba bakuma
doguwa ba, tanada haske farace amma ba
Sol dinnan ba dirin jikinta ma babu laifi
saidai batada cikar kirji sannan basuyi
Kanana sosai ba, yar madaidaiciya yayinda
hancin ta Dan daidai yadan bude kadan
baiyi tsini sosai ba saidan karamin bakin
ta tareda ido masu Dan girma, baza'a
kirata mummuna ba tanada kyau mai
sanyi, tareda zubin halitta mai kyau saidai
kan nan nata ne toh masha Allah kamar
kwallon goriba😕a takaice dai irin gashin
sister Husnah gareta🤣🤭 amma tareda
taimakon karin gashi wanda dorawa kawai
takeyi akai bata yarda aimata kitson shi
saboda tsaro shima tana gama abunda
zatayi take tunbuke shi saidai kan nata
dukda bawani gashi a tsaftace yake zaka
ganshi Ras da kitso maiban Sha'awa
kwarjinin ta shike Sa manyan Gayu ke
mutukar kaunarta duk kankantar ka indai
zaka zube mata kudi toh babu abunda zai
hanata budema kafa a takaice dai *The
definition of halima is fake*
*Cigaban labari*
Shiryawa tayi cikin kayan makarantar
nata doguwar Riga wacce tadan haura
kugun ta da dogon wandon har kasa sky
blue sai hijab dinta iya guiwa fari tas
takalmin gida tasa flat a cewarta tunda
karatun WAEC sukeyi ba'a takura musu
daka ganta kaga student fuskarta babu
kwalliya I'lla pawder da man baki Mara
kala dukda haka tayi kyau ba laifi, wurin
7:30 tafito dauke da Karamar jaka Wanda
katon littafi guda dayane a ciki shima
dandai daukan nashi yazama dole ne,
iyayan ta tasamu zaune a matsaikacin
parlor dinsu Wanda babu komai a ciki sai
ledar tsakar daki a gefe daya kuma katon
dirowa ne shake da littattafai kala kala na
Addini ko'ina tsaf gwanin ban Sha'awa
suna zaune akan tabarma da Alama Karin
safe sukeyi, dukawa tayi ta gaishe da
iyayan nata cikin faraa suka Amsa mata,
'uwata ya karatu? Yakuma haddar taki?
Duk inda kike da matsala wurin rashin
fahimta ki gayamun sai inkara doraki akai,
inji Malam liman, Toh Abba insha Allah
bama Wata Matsala, "toh toh yayi haka
akeso aita dagewa shi ilimi da kike gani
kogi ne sai gaba zakiga amfanin shi maza
zauna ki karya ki hanzarta kada ki makara
ya fadi yayinda da kanshi ya tsiyaya mata
koko cikin kofin dake hannun shi da
Alama ko gama sha baiyi ba tura mata yayi
gabanta harda ledan kosan daya siyo musu
na Kari, mamanta ce ta turo mata wani
kwanon Samira ta ajiye gabanta, dumamen
tuwon dawa ne miyar kubewa danya sai
tururi yakeyi, 'maza ki hada da wannan
saboda kiji nauyi nauyi tunda keda
dawowa sai shida na yamma, 'a'a mama
kosan maya isheni tafadi tana shan koko
cikin natsuwa, dari biyu babanta ya mika
mata dari Na abun hawa dari kuma kozata
siya wani Abu darana saboda yinwa gashi
zata tsaya lesson din WAEC, 'baba kabarshi
Wanda kabani jiya da daddare ma
yananan tafadi , a'a uwata hada duka
aikin chanchanci komai gurina babu
abunda bazan iya miki ba dakyar ta Amsa
Naira dari wacce tace kudin mota zatayi
dashi, 'mikewa tayi cikin natsuwa tabar
gidan a'daidaita ta nema drop ta dauka
basu zame ko'ina ba sai gidansu na isa
kaita Wanda yake a U/rimi GRA rabonta
dawata shegiyar Boko harta manta a
cewarta babu abunda kudi bazai siyan
mata ba kuma tana dasu, hakan yasa harta
biya ansamu Wanda zaimata komai da
komai da sunanta batareda ciwon kai ba.
tana isa mai'gadin su dayake zaune kofar
gidan sanin cewa daidai lokacin take zuwa,
gaishe ta yahau yi Kota kanshi batabi ba
'kada abar kowa ya shigo batareda ambaka
izinin yin hakan Ba, tafadi yayinda tashiga
cikin gidan, batajin zata iya tarban baki da
safe saita huta domin bccine sosai a idon
nata.
8
ko lekawa dakin su meenah da suketa
ramokon bcci batayi ba dayan dakin tasa
makulli tabude ta shiga kassncewar two
bedroom flat ne sai katotan parlor a
tsakiya tareda toilet Uku, kowane daki da
toilet sai daya a parlon ko'ina tsaf tsaf
gwanin ban Sha'awa yasha furniture's ba
laifi gidan baida wani hayaniya, dakinda
yake mallakinta ta shiga saboda babu mai
shigar mata nan take sauke mahuta da
sauran samarin ta yayinda dayan dakin
kuma mallakin su meenah ne.
Cire kayan jikinta tayi batabar komai ba
saidan pant da bra ta bararraje tafara
sharara munshari.
Kiran sallar asuba neya farkar da Zainab
duk nauyin bccin da takeyi tohfa ana fara
kiran farko cikin ikon Allah saita tashi, nan
ta Mike tayi salla tana zaune a wurin tana
lazumi har gari yafara haske sannan
tashiga bayi tayi wanka, kwalin plaster
dinda ke garkame akan madubin dakin ta
bude tareda daukan guda biyu, ta manna
daya a goshin ta daya sace amma yabar
karamin ciwo, daya kuma a gefen bakinta
ta manna, blue material Mara nauyi ta
dauko wacce akai mata simple dinkin
doguwar Riga ba hayaniya simple make-up
tayi tareda feshe jikinta da turare nan
tafito Ras abunta dinkin ya amshe ta sosai
dukda Zainab masha Allah kamar yanda
AK yace she fat for back she fat for front
tohfa haka yake a cike take taf tareda
taimakon shafaffen cikinta dake tona
asirin kyawun halittarta ya kwanta ya lafe
kamar ba hanji a ciki, irin dogayan matan
nanan ne amma ba fara bace bakuma
baka sidik ba black beauty ce skin dinta
mai tsada tanada kyau mai tsayawa a rai
hmmmm *'nasan zakuso kuji wacece
Zainab ku cigaba da kasancewa da Yar
mutan katsinawa*
Saida ta kyara ko'ina na cikin gidan dukda
girman gidan amma yauda gobe tasaba
bata wani ganin wahalar hakan
kasancewar tun Dare ta wanke kwanukan
da akai Amfani dasu tareda goge kitchen
din, hakan yasa turaren wuta kawai tasa
ko'ina yadau kamshi masha Allah, ragowar
ferfesun jiya ta dumama tareda Juyewa a
cooler sai sandwich datayi tareda dafa
ruwan tea Wanda Yaji kayan kamshi kan
dinning ta jera komai da komai cikin
rawan jiki tafito makeken harabar gidan
nasu wurin jerun motocin AK ta nufa guda
Uku masu kyau, 'dattijon mai gadin gidan
nasu ne ya matso wurinta tana hango shi
ta gaishe shi nan ya Amsa mata cikeda
fara'a da mamakin ranarda zata daina
wankema AK motoci kusan shekara Uku
Abu yakici yaki cinyewa ba karamin
tausaya mata yakeyi ba hakan yasa har
Addu'a yake mata Allah yakawo mata
karshe wahala wurin uban gidan nashi, a
iya sanin shi baitaba jin AK ya dagama
wani murya ba kokuma ya zagi wani sai
matarshi hakan yasa yake cikeda zumudin
San jin tarihin rayuwar su dukansu idan
da Hali, sanin babu halin shiyasa ya
hakura yaja kafarshi tareda komawa bakin
aikinsa, 'motocin ta shiga wankewa sauri
sauri gudun fitowar shi, hakan yasa
tagama dawuri ta wanke su duka tas
tareda gogesu ciki da waje a gajiye take lis
ko wankin motocin wani katon aiki ne
sanin ko kura yagani cikin motar tohfa ta
shiga Uku, tana gamawa ta dauki abun
gyaran flowers ta nufi flowers dinda ke
zagaye da gidan nasu, dukda ada akwai
masu aikin gyaran flowers din harda mai
wanke mai motan tun farkon Auran suya
sallame su duka a cewarsa kudinsa ya huta
an kawo mishi jakar mai Aiki, cike da sabo
da kwarewa tashiga gyarawa tagama
komai nan ta hau sharar tsakar gidan nasu
dakyar ta gama saboda girman gidan,
shiganta cikin gidan yayi daidai da fitowar
shi daga dakin shi sanye da dakakken suite
milk color yasha necktie black da zanan
milk ya tsuke fuskar nan a murtuke dukda
haka yayi matukar yin kyau gawani bakin
gashi daya zagaye fuskar nashi hakan
yakara fito da madarar kyan shi, dogon
Namiji ne fari tas Tubarkallah masha
Allah, shagala tayi da kallon Sa kaunarsa
na Kara ruruwa a ruhinta ji take kamar
tayi tsalle ta makalkale shi, ganin batada
niyyar daina kallon nashi yasa shi watsa
mata Wata shegiyar harara a cewarshi
kada ta shafa mai bad luck da sanyin
safiya, russunawa tayi tana gaishe shi, 'ina
kwana ka tashi lafiya? Kamar kullum
wuceta yayi kamar tana magana da dutse
kallon dining yayi yaga ta jera abinci
kotakan abincin baibi ba, dama baci
yakeyi ba sai ranarda tayi matukar Sa'a
idan kuma batayi ba wani sabon tashin
hankali ne, duk Randa tayi gigin mai tayin
abinci kuwa a jikinta yake Juyewa duk
zafin shi.
Tanajin fitar shi gidan a gurguje tashiga
daki Kara gyara jikinta tayi tareda chanza
kaya duk sun takura ta, ta matse cikin
kananan kaya gajeran wando jins blue da
farar vest, masha Allah ita kanta tasan
Allah ya kawata surar ta, shiyasa ta dinga
fuskantar matsaloli ada saboda hakan kan
dining ta nufa nanta kwasa girkin ta
yayinda ta koshi daki ta koma ta zumbula
dogon hijab sauran abincin ta juye awani
cooler Wanda yake mallakin mai gadi ne,
mika mai tayi tadawo tareda kunna TV
takamo Arewa24 kwantawa tayi akan
doguwar kujera tanata kallo har wurin 11
taji tsamin jikinta ya dame ta baya mata
dadi ko kadan, tashar ta chanza aikuwa ta
kama Wata tashar wakan turawa sai
karkada jiki sukeyi, nan danan ta Mike wai
itama zata gwada kozata danji karfi karfi a
jikin nata idanta jijjiga jinin jikin ta dukda
maganin datasha a banza, rawan ta shigayi
tana botsarewa sai bankare bankare takeyi
tana juya cikin ta kamar yanda taga sunayi
, tayi Akalla kusan minti 10 cikin nishadin
data dade batayi ba ganin takoma saikace
yarinya yar shekara sha Tara, karan Abu
taji hakan yasa ta waigo da sauri abun
mamaki AK tagani tsaye kamar gunki ya
sankare yana Kare mata kallo ko kyaftawa
bayayi baki a bude aikuwa a 360 tabar
wurin tareda garkama makulli a dakin
nata, wayarshi daya Saki ya kalla a kasa
domin tunda tafara rawan ya shigo da
niyyar Amsa waya haryasa a kunne yanaji
ana mai magana cikin wayar amma yakasa
tabuka komai............yanzu abun Aisha
harya kaiga haka? Tuno wani littafin sanin
sirrin mata daya taba karantawa idan bai
manta ba malamin cewa yayi duk macen
datake yawan mika ko bankarewa toh tana
cikin tsananin bukatar Namiji, *Innalillahi
wa inna ilaihir raji'un* ya furta cikin
sanyin jiki.
*Shin wakesan yasan labarin ma'auratan
nan masu ban Al'ajabi?* duk maiso ya
daga hannu💁♀
.
9.
.
Shin wacece Aisha? Wanene kuma AK?*
Ya'u shine Mahaifin Aisha tareda
mahaifiyarta Ramata Asalin yan cirani ne
daga Damagaram dake jahar Nijar, inda
suka shigo Nigeria lokacin da yaransu biyu,
namiji da yar'karamar yarinya mace
wacce mahaifiyarta Ramata ke rike da ita
a hannu, a lokacin bazata wuce shekara
biyu a duniya ba, namijin suna kiransa da
garbati, yayinda macen suke cemata shatu,
Sanye suke da bakaken kayan buzaye
yayinda sukasha nadi a kansu daka gansu
kaga bakin haure, daga Ya'u har Ramata
irin dogayen buzayen nanne sosai wankan
tarwada kyawawa Tubarkallah, yayinda
cikin ikon Allah suka sauka garin Kaduna a
unguwan shanu kai tsaye gidan mai
unguwa sukayi inda suka gayamai kudirin
suna San fara sana'a yanda zasu tallafa
rayuwar su, cikin ikon Allah mai unguwn
yabasu daki daya Wanda ke zauran cikin
gidajan shina unguwan aiko ba karamin
murna suka dinga yiba tareda godiya da
Addu'a a gareshi, dakin karami ne baida
girma sai window kwaya daya rak, inda
Allah ya taimake su zauran nada dan fadi
hakan yasa Ramata keyin sanwa a lungun
zauran, yayinda suka hada bayi da
mutanan dake cikin gidan dukda gidan
bawani Babba bane dakuna Uku ne a cikin
gidan sai bayi guda daya da kitchen dinda
kowa ke Amfani dashi, batareda bata
lokaci ba Ya'u ya kafa Karamar teburin
shayi a gaba da gidan nasu nan danan
yafara Tara customer's bakaramin ciniki
yakeyi ba darana kuma saiya kasa rake
duk anan wurin yayinda Garbati ke
tayashi Zama a lokacin yanada shekara
goma a duniya akwai tazarar shekara
takwas tsakanin shida Aisha, Ramata kuwa
baa barta a baya ba, wankau tafara a cikin
gida, itama babu laifi tana samu hakan
yasa tace barita gwada shiga cikin gidajan
masu kudin unguwan kila zata Dace su
dauketa wani aikin, cikin ikon Allah nan
saman layin su sosai inda gidaje masu
kyau suke nanta tunkara duk gidan data
shiga bata dacewa harta fara gajiya ga
zafin rana Ga Aisha dake bayanta sai kuka
take tsalawa, ganin sauran wani gida daya
Wanda yafi duk Wanda take zuwa tsaruwa
tana shirin komawa gida hakanan tace bari
ta gwada sa'ar ta, tun daga kofar gidan mai
gadin gidan ya dakatar da ita, 'hajiya
lafiya? Yana Kare mata kallo sama da kasa,
kafun takaiga bashi Amsa sukaji karan
horn din mota Alamar masu gidan ne suka
dawo, matsawa tayi gefe tareda rusunawa,
koda suka shigo hajiyar gidan ce dayara
guda biyu tareda ita, babban shekaransa
goma sha biyar mai suna Abdulkareem
yayinda dayan bazai wuce sha'daya ba,
shikuma Abdulhakeem kallo daya zakai
musu kaga kallar kamarsu da mamar tasu
wacce take fara kar, 'a'a lafiya? Wacece
wanchan? Hajiyar ta tambaya tareda nuna
Ramata daketa zuba zufa cikin tsakiyar
rana, Kafun mai gadin yabata Amsa ta
karaso tareda Kara dukawa gaban hajiyar
tana gaishe ta, 'amsawa tayi cikin sakin
fuska, 'hajiya Dan girman Allah ki
taimakeni kibani aikin yi, ta furta cikin
rawar murya, achan kasan layinku
gidanmu yake Mijina ne mai saida shayi
da rake a kasan layi, 'shigo mu shiga ciki
hajiyar ta furta ganin yanda Aisha keta
tsala kuka kamar zata suma, samarin kuwa
tuni sukayi cikin gida hannun su rikeda
Leda da Alamar siyya sukayi da mamar
tasu.
A babban parlon dake kasan gidan sukai
masauki kassncewar gidan gidan sama ne,
parlon ya tsaru sosai, a gefen kujera
Ramata ta zauna yayinda hajiyar tayi tayi
ta zauna kan kujera taki, Wata dattijuwa
ceta shigo parlon rikeda farantin ruwan
sanyi da lemu tanama hajiya sannu da
zuwa, amsawa tayi tareda mika ma
Ramata ruwan aikuwa ta Amsa ta sha sosai
tareda kwanto Aisha tabata tasha nan tayi
shiru tana Ajiyar zuciya da Alama zafi
neya dameta dama.
Basu bar gidan ba saida hajiya taimata
Albishir din bata aikin wanke wanke da
gyaran kitchen da tsakar gida, tunda
sunada mai musu girki sannan ba abincin
kowa suke ciba, cikin Ikon Allah tafara
zuwa tareda samun Alheri mai tarin yawa
inda kusan anan take saman musu abincin
da sukeci a gida, kassncewar idan abinci
ya kwana basa ci, nan hajiya taba Ramata
izinin dauka tunda dama Almajirai ake
dunduma ma, dukda ranar juma'a ana
girki na musamman da yamma Almajirai
na layi amsar sadakan abinci mai rai da
lafiya, nanfa duniya tadawo masu ya'u da
Ramata harma da yaransu sabuwa sunyi
fes sunyi kyau sosai sun murmure Aisha
kuwa sai wayo takeyi tayi bulbul da ita
gwanin ban Sha'awa takawa takeyi ko'ina.

10
Alhaji muktar babban Dan kasuwa ne
kuma ma'aikacin gwamnati inda yake aiki
a NGO yayinda yake zaune a unguwan
shanu, tareda matarsa hajiya Bilkisu wacce
sukai Auran saurayi da budurwa cikeda
soyya, Alhaji muktar Dan Asalin jahar
katsina ne matar shi kuma yar Yola ce
bafulatana kyakyawar mace sun hadu
dalilin wani zuwa Yola dayayi cikin ikon
Allah har sukai Auran soyya tareda Arzikin
yara biyu duka maza, Abdulkareem shine
Babba Wanda akafi Sani da AK, sai
Abdulhakeem tun akansu haihuwa ta tsaya
musu chak dukda a duniya babu abunda
suke Sha'awa kamar Tara yara masu yawa
Wanda burin hajiya Bilkisu wacce suke
kira da Mamie bai wuce ta ganta da diya
mace ba, hakan yasa kullum Addu'ar ta
kenan samun mace,
Alhaji muktar mutum ne mai tausayin
talaka hakama matar tasa, ba karamin
kyautata ma talakawan unguwan yakeyi
ba hakan yasa a karo da dama yaso barin
unguwan talakawa na hanashi ganin
yanda suke karuwa dashi matuka dukda
yanada gidaje masu dumbun yawa a garin
kullum arzikinsa karuwa yakeyi saboda
yanda yake wanke dukiyar shi inda yaso
yakoma GRA cikin manyan gidajan shi
nachan ya koma da iyalan shi amma
yan'unguwa sunyi kememe sun hanashi,
babu yanda basuyi dashi ba akan yashiga
harkar siyasa yaki, a cewarshi bata burge
shi.
zuwan su Ramata gidan yasa hajiyar
sakewa da Aisha a cewarta yarinyar na
burge ta gata kyakyawa gata yar'duma
Duma bakaramin gashi Aisha keda shiba
inda tayi gadon shi wurin dangin uwa
harna uba, kyawawàn halin Ramata
neyasa Mamie takara janta a jiki itada
diyarta domin tasha gwadata ta hanyoyi da
dama kuma cikin ikon Allah bata kamata
dawani laifi, soyyar da Mamie kema Aisha
yasa AK shiga lamarin ta indai yana gidan
tohfa tana hannun shi har fita kofar gida
yakeyi da ita yanai mata wasa kassncewar
kullum zaka ganta fesfes an tubke mata
gashi gwanin ban Sha'awa, hakan yasa
Ramata na zuwa Mamie ke amsarta taita
mata wasa itama, shakuwa sosai ke
tsakanin AK da Aisha, inda a yanzu a'kalla
takai shekara hudu a duniya wayau da
surutu kuwa ba'a magana komai Yaya AK,
hakan yasa Mamie ke tsokanar AK Take
cemishi Angon Aisha, na Aisha wasa wasa
shima yafara kiranta da matarshi, inda
babu Wanda yayi zargin wani Abu,
shakuwar AK da Aisha ba'a magana inda
hajiya har kaya siyan mata takeyi hakan
yasa Alhaji ma yafara sake mata ganin
iyalin Sa na kaunar yarinya shima ta shiga
Ranshi, nan Ramata tasa Aisha awata
islamiyya anan unguwan tana zuwa safe
da yamma, A'nanan har babanta yasata
awata makarantar gwamnati tafara zuwa
Boko cikin lokaci kadan takara wayau
sosai, a kwana a tashi saiga wani cikin ya
kuma bullowa a jikin Ramata nan taita
rainon abunta har Allah ya sauke ta lfy ta
haifi diya mace inda a wannan karan
hajiya Bilkisu akaima takwara a cewarsu
basuda kamarsu a kaf unguwan bayan mai
unguwa, bazasu manta Alkairin su a
garesu ba, sunji dadin karan da akai musu
nan suka Kara rike juna da Amana.
Abunda masu karatu basu Sani ba shine
ya'u Nada wani mugun hali tun a kasarsu
nijar babban mashayi ne kuma dan'chacha
ko bayan daya Auri Ramata babu abunda
yafasa a halinshi talaucin daya mamaye
sune yasa ya ajiye shaye shayen a gefe
ganin baida kudin dazai siya tareda ma
Ramata Alkawarin dainawa yayi gaba
daya tunda yara sun fara girma baiso
yabar musu abun kunya, ganin yanda kudi
ke shigo mishi yanzu gakuma matarshi
kusan ta dauke mai hidimar ci Dasha na
gida hakan yasa yadawo da tsohon halin
shi, tun yanayi a boye har Ramata ta farga
hankalinta ba karamin tashi yayi ba, inda
zata tasa shi a gaba taita masa magiya tana
rokon Sa tana kuka, haka zaikara mata
Alkawarin daina wa, Wata rana idan ya
bugu tana magana zai lakada mata duka a
daki tanaji tana gani zai jibge ta haka zata
hadiye kukanta a cewarta bataso kukanta
ya tona asirin uban yaranta, haka yaran
zasu makure a bango suna kuka ganin
yanda ake jibgar mamarsu, washe gari
haka zaizo ya tsugunna yana bata hakuri
da nadama, amma hakan bazata chanza
zani ba. babu yanda batayi dashi akan su
nema hayan gida kusa dasu koda wani
daki dayan ne tunda garbati ma yafara
Zama saurayi, dakin yamusu kadan ga
Aisha tafara girma rai biyar dakin bazai
dauke suba amma kememe ya shafa ma
idon shi toka dukda yanada kudin yin
hakan a yanzu ganin biyan kudin hayan
dakin da zai kama kamar barnan kudi ne
gara yasha kudin shi yayi tatil haka zai
shigo yana rangaji tareda zage zage tun
yan unguwa basu farga ba har aka fara
ganewa inda sanaar shayin ma yadaina
garbati keyi yanzu shi saidai ya kwanta a
gida idan Ramata tatafi aikatau yaita
baccin Asara, wasa wasa abun nashi yai
tsanani inda akaita kaima mai unguwa
karar shi, hakan yasa ya kirashi yai masa
nasiha sosai, hakuri yaita badawa, inda
har cewa yakeyi asiri akai masa daga
kasarsu a cewarshi wai sun sami labarin
rufin asirin shine, Jama'a saidai suce Allah
shi kyauta, Daya daina na kwana biyu zai
dawo ruwa tsundum harma yafi Nada.
Shakuwar AK da Aisha ba'a magana, inda
AK bai hadata da komai ba hidima yake
mata baji ba gani a lokacin ya mallaki
hankalin kanshi yazama kyakyawan
saurayi sosai, babu abunda yafi kauna
kamar ka danganta shida Aisha tun bare
idan kace mai mijin Aisha hmmm har
kowa yagane hakan ita kanta Aisha dadin
hakan takeji komai Yaya AK bakinta
baitaba rabuwa da sunan shi, a lokacin
yafara shirye shiryen barin kasar zuwa
Egypt yin jami'ar shi dukda baiso hakan ba
a cewarsa wazai kula maida Aishar Sa,
dakyar iyayan suka lallaba shiya tafi, inda
Aisha ta rikice lokacin tafara Zama
budurwa itama har abinci saida ta daina ci
dukta rame nanfa iyayan suka fara tsoran
shakuwar dake tsakanin su. A kwana a
tashi babu wuya komai na tafiya daidai
banda halin ya'u dake Kara birkicewa
dukya rikice yakara tsufa abun na damun
iyalan Sa tun bare Aisha da a makaranta
har gori ake mata haka zatai ta kuka tun
bata saba ba harta saba mai unguwan yaso
korarsu a karo da dama tuno Laifin wani
baya taba shafar wani saboda darajar
matarshi da yaran shi Wanda suka samu
shaida mai kyau a unguwan shiyasa ake
daga mai kafa, inda Aisha tazama Silent
kasancewar batada kawaye a cewar su
babu Wanda zaiyi harka da diyar mashayi,
nan kewar yayanta yakara cikata saidai ta
kwanta a daki taita kukan kewar AK
Wanda a lokacin tagama yarda shine farin
cikin ta, tagama yarda idan bada shita rayu
ba toh rayuwar Tata batada wani Amfani,
tagama yarda sanshi takeyi soyya Mara
iyaka inda Ramata tun tana biye mata suna
labarin harta fara tausaya ma diyar Tata
ganin dala da gwauron dutsen data dauko
ma kanta ko'a duniyar mafarki AK ba
sa'an ta bane hakan yasa Ramata tadage
dayimata Addu'a Allah ya yaye mata
larurar data Dora ma kanta.
Ta fannin mamie kuwa komai na tafiya
daidai duk sanda zasuyi waya da AK baida
abun tambaya sai Aisha, tun bata damuwa
abun yafara damun ta nan ta taka mai
birki bataso zargin da takeyi yazama
gaske, ganin yanda Ranta baisan hakan
yasashi daina tambayar badan Ranshi naso
ba, Mamie babu abunda suka Fasa yima
Ramata da yaranta dukda sanin halin ya'u
saidai mommy taita bata hakuri da
tattausan kalamai.
A kwana a tashi lokaci na ta tafiya tun
Aisha nasa ran dawowar AK harta
dangana saidai soyyar shi nanan daram a
Ranta tareda Alkawarin bazata taba mai
kishiya a Ranta ba, yayinda ta bangaran
shi kuwa iyayanshi kekai mishi ziyara a
cewar su gara ya zauna wuri daya saiya
gama komai da komai tas na karatun shi
domin yana hada Degree gara ya karasa
gaba daya zasu dinga zuwa tareda kanin
shi Abdulhakeem Wanda a yanzu shima
yake shirin komawa chan karatu.
A lokacin ne makerin budurwa yagama
kawata halittar Aisha fiyeda tunanin mai
tunani tahada duk abunda ake bukata a
wurin mace, Allah ya wadata tada
zaunannan baya 'duwawu' ga tudu kamar
ka Dora Kofi ya zauna daram🤭 ga hips
masha Allah ga kirjin nan ya cika yayi dam
Tubarkallah, da taimakon shafaffen cikinta
shape din halittar ta yakara baiyana, ko
hijab tasaka idan tana tafiya komai na
jikinta saiya dinga kadawa, kiban jikinta a
wuri biyu yake hakan ba karamin tsokale
ma samarin unguwan ido yakeyi ba uwa
uba Allah ya zuba mata natsuwa ta
musamman kullum cikin dogon hijab zaka
ganta hakan yasa yan iskan samari saka
fara samata ido, inda Ramata ta farga
Kullum cikin yimata Addu'a da nasiha
takeyi hakan yasa take Kara suturta kanta
kokadan bata shigan banza.

 USTAZIYA 🧕 KO YAR DUNIYA 💃
PART 11 - 20
.
11.
Tunda Aisha tazama cikakkiyar budurwa a
lokacin tanada ilimin Addini Daidai
gwargwado, Boko kuma tana SS1
Makarantar gwamnati, nanfa samari suka
yo mata chara, yawancin marasa jin
unguwan ne duk Wanda yasan unguwan
shanu yasan ba laifi akwai marasa ji saidai
Allah ya shirya kawai, hakan yasa bata
kula kowa ganin duk babu na kwarai
koma akwai babu hurumin shi a gefen
zuciyarta, nanfa suka Kara samata ido
wasu harda zagi idan tafito, tana diyar mai
shayi da rake amma tana girman kai, wasu
suce rufa mata Asiri zasuyi danta samu ana
Santa diyar Dan kwaya, hakan yasa tasa
katon audiga tareda toshe kunnan ta,
Ramata kuwa Kullum cikin hannunka mai
sanda take mata yayinda yayanta garbati
abun yafi damun shi fiyeda kowa amma ya
zaiyi? Wasu yan'iskan ma cewa sukeyi
darajar shi takeci mai akai da diyar
mashayi dan cha-cha?
Ya'u kuwa ko'a kwalar rigarsa hidimarsa
yakeyi.
Cikin masu takura mata akwai wani
Saurayin dake zaune a cikin gidan su
Wanda yake dan'sara suka ne yayi suna a
unguwar wurin rashin ji, duk inda ka
ambaci *Virus* tohfa harta yaro yasan da
zaman shi a unguwar, maguwar Sha'awar
Aisha yakeyi tunda ya kyalla ido yaga
surarta, hakan yasa yaita mata tayin
soyyar Sa babu yanda baiyi ba ko darajar
magana baya samu dukda yana aiko mata
da kananan kyauta kozata kula shi saidai
ta kori Dan sakon tareda sakon, Wata rana
da yamma tadawo daga islamiyya Virus na
zaune a kofar gida ganinta yasa yatare
karamin kofar shiga cikin gidan, tsayawa
tayi dataga bayida niyyar matsa mata
kallan shi tayi, 'zan wuce, 'kallon ta yakeyi
sama da kasa tareda lashe baki kamar
tsohon maye, 'ki wuce mana, tareda Dan
bude mata hanya kadan, rabawa tayi ta
gefen shi cikin natsuwa ta manne da bango
gudun kada jikinsu yataba juna Virus
kuwa dayake bahaka yaso ba yaso yadan ji
dumin ta koda Dan gogarshi ne tayi hakan
yasa kafun takarasa wucewa taji PA's ya
bugan mata gefen duwawu har yana
Danna hannun shi, wooooooooo kafun
yarufe baki aiko Yaji saukan Mari a gefen
fuskarshi, karamai wani tayi tana huci
Ranta yayi mugun baci ta kudiri aniyar
duk abunda zai faru saidai yafaru tagaji da
rainin wayaun su, hannun ta aka kama
daga baya, 'zoki wuce, inji Ramata wacce
tafito duba sanwar data Dora a zaure,
babu musu tabi bayanta sukabar Virus na
hucin ganin babu namijin daya isa yayi
mishi haka amma yau saboda ya latsa
duwawun mace yasamu mari biyu abun
takaici kuma a gaban yaransa dake zaune
a gefe, aikuwa masu dariya damai kirari
nayi masu bashi hakuri nayi nan yakara
kulewa tareda Alkawarin daukar fansa.
Kuka takeyi da takaicin rayuwar data
tsinci kanta a ciki bakowa yakara jamusu
abun gori ba I'lla baban su daya kasance
mutumin kwarai babu Wanda zai watsa
musu shara, nan tayi mai isarta yayinda
Ramata batabi ta kanta ba itama dazata
samu mai lallashin nata so takeyi, Aisha
kukan fili takeyi itako tadade tanayin na
zuci, batada yancin shiga cikin mata sa'an
ninta iyaye koda kuwa sha'ani ne na cikin
unguwan inko taje an dinga ya'da mata
habaici kenan saikace itace keyin cha-cha
ko shaye shayen路♀ gidansu AK ne
kawai basu chanza mata ba.
Bayan an kwana biyu, zaune suke a'dan
tsukukun dakin su cikeda jimamin rashin
dawowar ya'u gida kusan kwana biyu
kenan babu shi babu labari, shiba wayaba
bare a kira duk inda akesa ran ganinshi
bayanan hakan yasa suka dangana tareda
zubama sarautan Allah ido, garbati ne ke
zaune gefen mamar tasu da Aisha yana cin
tuwon masara miyar kuka Auta kuwa tana
gefe daya tazuba uban tagumi sai tausar su
yakeyi akan baban nasu zai bayyana gobe
da sassafe zai Kara dubashi ko za'a Dace,
dakyar ya lallaba sukaci tuwon suma
tareda musu sallama zuwa makwancin shi
a lokacin yabar dakin su ganin rashin
dacewar hakan shiyasa yakoma dakin
abokinshi dake unguwan yana kwana,
sallama yayi musu yayinda yawuce a
lokacin sunada matsalar wuta gashi
lokacin zafi ne babu halin kulle kofa
dukda sunsan akwai hatsari barin kofar a
bude tohya zasuyi? Gashi kofar gidan nasu
dan kwano ne akeja ake kullewa.
Wurin sha'dayan Dare dukansu sukayi bcci
ga azabar sauro da zafi hakan yasa Ramata
ke daure da zani a kirji Auta ma haka,
Aisha kuwa vest ce sai underwear a
cewarsu zafi bazai kashe suba.
Kafarta yake shafawa a hankali, nan
yafara kokarin tube mata Riga,cikin bcci
taji ana shirin cire mata kaya gashi ana
shafa mata jikin ta, aikuwa kwanciya yayi
sosai a jikinta jin nauyin shi yasata sakin
ihun da Ramata ta farka, nanta dinga zuba
ihu daduk karfin ta aikuwa kafun kace
kwabo muryarta ta karade ko'ina, magana
yafara cikin maye, meeeeyeee......ha.ka,
Raaaa.. a'a
Mikewa tayi ganin ana shirin keta ma
diyarta haddi akan idonta Kwanan
samiran dake gefenta ta kwada masa akai,
sannan ta tuna da tuchlight dinda ke gefen
katifar su, ihu Ramata keyi akan akawo
musu dauki kwarto ya shigo aikuwa tana
kunna tuchlight din idonta ya sauka akan
Ya'u dake shirin cirema Aisha underware
harya fara yaga mata vest din jikinta, bin
bango tayi tana salati tareda dafe kirji
tuchlight din hannun ta yafadi kasa hakan
yayi daidai da karasowar virus da ihunsu
ya tashi kowa na gida, ihu yasaka jama'a
uba kecin diyarsa shiyasa aka hanamu
dandane ashe cikin zafin nama ta tattaro
duka karfin jikin ta tahau buga mai duk
wani Abu dake kusa da ita, virus kuwa ihu
kawai yakeyi yana shela a unguwa ya
gansu turmi da tabarya, diyata? Duk
karuwan gari sai diyata? Wlh kashe ka
zanyi Ya'u Allah ya la'ance ka Allah ya
hanaka farinciki Aisha sumewa tayi ganin
ubanta neya yaga mata suturar jikinta
yayinda Auta bilki tayi mutuwar tsaye
numfashi na sama da kasa........
12
Kafun kace kwabo mutane sun yanyame
zauran gidan, nan aka damki ya'u
dukanshi sukeyi Kota ina matasan
unguwan, suna cewa duk iskancin su
bazasu taba naiman jinin suba karshan
iskanci yakare uba ya nema yarsa ya'u tuni
yadan dawo hankalin Sa saboda bugun
daya kesha jini ta hanci ta baki babu kyan
gani kanshi a fashe duk jikin shi ciwo, 'wlh
na dauka Ramata ce, Allah na tuba shegiya,
shegiyyaaa giya giya Allah ya tsine miki yar
iska ta kassarani Allah ka dauki raina Dan
girman Allah ku kashe ni banda Amfani
nadauka Mamarta ce taya zan naima
abunda na Haifa? Bantaba zina ba ya za'ai
infara akan diyar cikina? Allah ka shiga
tsakanina da giya kaimana hisabi Kin gama
dani kinji dadi giyaaaaaaaa, Babu Wanda
ya saurare shi, Ramata kuwa kirjinta ta
dafe nanta sulale kasa sharaf, matan
makota ne suka suturta ma Aisha jiki
dukda ba'a tsirara take ba nan aka Kara
rikicewa a tunanin su mutuwa Aishar tayi
danko motsi batayi, ruwa aka shiga watsa
musu yayinda Ramata taja Ajiyar zuciya
mai karfi Aisha kuwa ko Alamar motsi
batayi ba, Auta bilki kuwa tana manne da
bango kamar mutum mutumi itama ruwan
sanyin aka shiga yayyafa mata domin
batada banbanci da wacce ta suma, ana
haka ne Garbati ya karaso a rikice dagashi
sai gajeran wando saboda rudewa, dakyar
aka iya bambare ya'u daga hannun
matasa, nan Abokanan garbati suka shiga
lallaba su, kememe sukace sai sun kashe
shi mutumin da akace an ganshi turmi da
tabarya shida diyar cikin Sa ina maganar
sassauci? Karku raina mana hankali mana
malam, cikin dabara Abokanan garbati
sukaja hankalin su da sunan bada hakuri
yayinda Garbati yaja ya'u batareda sun
Ankara ba saboda garin yayi duf kowa da
tuchlight yake rike, ya'u kuwa babu
abunda yakeyi sai tsine ma giya da cha-cha
tareda yima kanshi Allah wadaran sai a
lokacin yasan illar shaye shaye wato duk
abunda musulunci zai Hana toh bakaramin
Rahama bane a garemu muddun zaka
kusance shi kuwa sai Allah ya nunama
kyakyawan jarabawa akan haka, Allah ya
tsine miki giya, kabarsu su kashe ni, 'suna
barin wurin Virus ya karaso da abokansa
yan Sara suka harda fetur da taya wai zasu
kona ya'u bakaramin takaicin rashin
samun Sa sukayi ba, yayinda wasu sukace
a fito musu da Aisha, nan virus yace su
kyale ta batada laifi, Laifin baban ne
dayake mata mugunta hartaki yin Aure
Ashe shike kwasar romon tunda budurwa
ce su barta kawai, a zuciyar shi kuwa wani
kudiri ne na daban akan hakan dayayi
tunda yaga Aisha da underwear yasa ma
Ranshi koda gawarta cefa saiya dandana.
Watsewa akayi babu Wanda yabi takan
Ramata da yaranta kowa ya koma gida ana
ruruta abunda ya faru dama Wanda bai
faru ba kowada kalar labarin Sa akan
lamarin, dakyar bilki ta tattaro jarumtar ta
yayinda ta dibo ruwa a Roba da tsumma
taita shafama Ramata da Aisha a jiki
saboda rashin mafitan abun yi shiyasa tace
bari ta gwada kila a Dace, Saida gari yafara
wayewa Ramata ta farfado nan akai jugum
jugum Aisha kuwa babu ko Alama, saida
tayi yini daya Sannan aka samu kanta,
babu mai iya magana cikin su kamar
kurame yayinda zaman gida yagama
Auran dukansu babu mai iya leka waje,
unguwa kuwa anyi gulma harta
takashi🤭 a'haka Rayuwa ta kasance
musu babu labarin ya'u babu kuma
Wanda yadamu yasani cikinsu bare ya
tambaya ko maganar basu Kara tadowa ba,
hidimar gidan garbati ne ya dauka gaba
daya harta gidansu AK Ramata ta daina
zuwa inda Mamie ta tako takanas tazo
musu jaje rareda Alkairi mai yawa inda
Alhaji muktar ma yabada kudi masu yawa
akan abasu.
Aisha kuwa saida aka dade sannan tafara
fita hijab dogo har kasa take sawa kamar
da nan za'ai ta mata habaici da gori a
unguwan, nan aka Sa mata suna *Ustaziya
ko Yar'duniya* yayinda ta dauki kaddarar
tada hannu biyu bata taba tankawa ba
makaranta daina zuwa tayi Boko da
islamiyya akan dole inda ko Kare baya
naiman ta samari kuwa ko'yan iskan ma
sun daina zuwa a cewarsu ita kakarsu ce a
bariki dakyar da sidin goshi mai unguwa
yabarsu sukara Zama tareda kashedi mai
girma idan makamancin hakan yakara
faruwa za'a hukunta su tareda koransu
gaba daya, sanarwa yabada duk Wanda
yaga ya'u a unguwar azo a gaya mai baice
kowa ya dauki hukunci a hannu ba.
.
13
.

Bayan shekara Uku da faruwan hakan ne
cikin Ikon Allah da Al'ajabi tayi wani
Saurayi daga sama wai yazo kuma ba wasa
ya kawo shiba Aure yazoyi bayasan bata
lokaci, sunan shi Musa yanada mata daya
da yara Uku baida Wata Sana'a I'lla iyaka
shago dayake dashi yana saida kayan
masarufi harga Allah baimata ba amma
hausawa sunce da babu gara ba dadi
hakan yasa batareda dogon nazari ba ta
amince a lokacin tanada shekara ashirin a
duniya nan Ramata taita farinciki baki yaki
rufuwa kashi sittin na damuwarta ya yaye
domin tagama sama Ranta Aisha bazata
taba samun mijin Aure ba kila Aure kuma
sai a lahira idan anayi saboda bakin fentin
da Ya'u ya goga musu ita kanta Aisha bata
taba tunanin samun mijin Aure ba koma
zata samu batasa ran anan kusa zata samu
ba harga Allah tacire Auran AK a Ranta
tasan kozata mutu tadawo ita dashi har
abada saidai babu na biyun shi zatai Aure
bana soyya ba.
Mamie ce ke kaiwa da kawowa bakinta
yaki rufuwa yayinda da kanta take shigo
da farantan abincin da suka gaji da
haduwa domin tarban dan'lelen ta, farin
saurayi sosai kakkarfa mai kwantaccan
bakin gashi dake daukar ido yayinda gefen
bakin shi bakin gashin ke zagaye da
karamin bakin nashi Wanda Ake kirada
*Quarter mullion* hancin shi siriri masha
Allah idon shi basu cika girma ba yan
daidai sannan basuyi fari kar ba duk inda
ake naiman Handsome indai kaga
Saurayin nan tohfa an Dace, fara'a ne
kwance a fuskar shi Rabon shida Nigeria
harya manta he feel Alive gashi cikin
gidansu yayinda ya matsu yaci abinci
akwai tarin tambayoyin da yake shirin
yima mamin nasa, zaune suke gaba daya
harda Dadyn su anata cin abinci tareda
basu labarin nasarorin daya samu a tafiyar
dayayi yasha Addu'a babu adadi wurin
iyayan nashi cike daso da kauna nan
Dadyn su yai mishi Albishir din fara Aiki a
ma'aikatar su NGO tareda mukami mai
girma saboda darajar kwalinshi saidai
muce masha Allah, gakuma kasuwancin
shida yakeyi Abubuwa sunmai yawa yana
naiman mataimaki tunda tsufa yafara
kamashi ba kamar daba, duk AK ne zai
amshe su a'haka firar nasu na ranar ya
Kare batareda yasamu damar yima Mamie
tambayar da yakeso ba.
Washe gari Allah Allah yakeyi a hadu cin
abinci cike yakeda da zumudin dahar
mamakin kanshi yake, wanka yayi cikin
kananan kaya misalin karfe Tara ya sauko
breakfast lokacin Daddy ya Dade da tafiya
office, tsakurar abincin yayi sama sama
yayinda yake Jan Mamie da fira har akazo
inda yakeso, 'wai Mamie ina mai muku
wanke wanke ne Ramata Kota daina zuwa
dawuri ne Yanzu? Aisha fa nasan tazama
budurwa yanzu, 'hmmmm bari kawai son
abun ne saidai muce Allah shi kyauta
rabona da Ramata kusan shekara Uku
kenan baiwar Allah oooh Duniya, tafadi
cikin jimami, nanta bashi labarin Abunda
yafaru bakaramin tashin hankali ya shiga
ba sai zufa yakeyi of all people why Aisha?
Eye Mamie Anya ba sharri akayi musu ba
kinsan fa mutane? AK kabar mutum kawai
Allah kadai yasan abunda yafaru nidai
bazance yar'iska bace kamar yanda ake
fadi a unguwa saboda ban gani da idona
ba, inadai musu aike jefi jefi saboda samun
lada, Allah yasa ta Auru shine kawai wlh
na tabbata babu mai Auran yarinyar nan,
why mum? Meye Laifin ta? How sure are u
bazata auru ba? Yafadi tareda mikewa a
fusace yabar wurin, ikon Allah konice Ya'u
kokuma nice yan'unguwa dasuke kiranta
yar iska? Ihu fa kakemun AK, ita kadai
take maganar ta AK kuwa ya Dade da
barin gidan cikin tashin hankalin da
baisan dalili ba.
Saida yayi kwana biyu babu inda yaje sai
tarin wasiwasi da yakeyi taya ma za'a
cemai Aisha yar'iska ce? Dukda ya Dade
bai ganta ba amma ya tabbata ko cikin
duhu zai iya gane ta, why? Toh kodai gskia
ne kamar yanda aka Kara bashi labarin
abun a unguwa dukda masu bada labarin
suma sun Kara gishiri da Maggi a ciki.
Ramata keba Aisha labarin dawowar AK yi
tayi kamar bataji taba saboda rashin abun
cewa zuciyarta kuwa idan banda bugu
babu abunda takeyi inda har Ramata ta
farga da hakan taja bakinta ta tsuke,
Hijab ne kamar koda Yaushe katoto a jikin
ta bayan sallar Isha'e Ramata ceta aiketa
bayan Layin su kai kayan wankin da taima
wasu gida kusan kwana biyu kenan basu
aiko sun Amsa ba gashi ya cika mata daki
gashi suna bukatar kudi basuda ko abunda
zasuyi Karin safen gobe, bilkisu ta aika
Aisha tace zata bataso ana aikan bilki
sannan tafisan fitan Dare yanzu babu
maisa mata ido kamar rana dukda Yanzu
anfara sakar mata Mara ba kamar daba
dadan dama dama, ta bayan layinsu tabi
inda tunda Vairus yaga fitowarta da inda
ta dosa Yaji kamar anmai bushara da
Aljannah yayinda takai sakon tareda amso
kudin wankin Naira dari Uku da hamsin,
siririyar hanya yar karama ce ba'a cika
wucewa ba kasancewar ba'a gama ginin
gidajan dake wurin ba koda rana hanyar
shiru zaka jita bare da Dare dukda haka
mutane nabin ta sosai saboda shortcuts ne
mai sauki indai zaka zagaya bayan Layin
kana bulla ka huta dogon tafiya, touch light
ne hannun ta tana tafiya sauri sauri
Addu'a dauke a bakinta bata San maiyasa
ba gabanta ke matukar faduwa sosai, ji
tayi an buga mata wani Abu akai yayinda
aka toshe mata hanci da farin kyalle nan
tafara ganin jiri, daukar ta sukayi har cikin
wani gini da ba'a karasa ba dukda tana
ganin duk abunda yake faruwa amma
takasa komai jikinta ya mutu ko hannu
bata iya dagawa, 'mai naaaay..yi muku?
K..uyi hakuri Dan darajar Allah kada ku
tona mun Asiri tana fadi idonta na
lumshewa, "matsiyaciya asirin ki ya Dade
da bankarewa ai kinada wani asirin da
za'a iya rufewa ne inji virus daya kwashe
tada kyawawàn Mari har guda Biyu ya
jefata kasa a cewarshi ya Rama Marin datai
masa shekaru Uku da suka wuce, kuji
tsoran Allah da ranar hisabi ku kashe ni
kawai kiyi hakuri kada ku zalumci
rayuwata da Addinina, kafarsa yasa yaita
hambarin ta a ciki, ko kiyimun shiru
kokuma ina gama farkaki in farke cikin ki,
yafadi da karkausan murya
Sha'awar zagaye unguwar nasu yakeyi
dukda bawani chanji da aka samu amma
ya tsinci kanshi yana Sha'awar zagayawa
koba komai ya motsa kafa tunda yadawo
yana zaune a gida gashi baida Abokai a
layin iyakar Sa kofar gida nanzai samu
mutane biyu suyita firar duniya, yagaji da
zama wuri daya tafiya yakeyi jefi jefi yana
danne danne a waya iska mai dadi yana
hura shi cike yakeda nishadi ya kwasa a
kalla minti shabiyar yana shiga lungu
lungu batareda wani tsoro ba, a hankali
yake jin nishi tun baya jiyo abunda ake
cewa harya fara jin hayaniyar samari suna
ihu da shewa nan kuma Yaji siririyar
muryar mace, ana wyyoo Allah wash kaina
zai fashe, dukda zuciyarshi nabashi
shawarar komawa amma idon shi nasan
ganin Abunda Akema nishi da shewa, cikin
dakiya ya tunkari wurin yayinda yake
haskawa da wayarsa, samari ne su Uku
kowa na rige rigen tube kaya yayinda Ga
mace kwance a kasa idonta na lumshewa,
barin abunda sukeyi sukayi kowanne da
gajeran wando Aisha kuwa tuni sun cire
mata katon hijab dinta sanye takeda Riga
da Skart kanta da dankwali, wani irin
sarawa kanta keyi kamar zai fashe, 'mai
kuka bani? Kaina bana gani sosai ta furta
tana shirin mikewa dakyar a karo da
dama, Malam lafiya? Suka furta babu
Alamar wasa cikeda takaicin tsaidasu daga
garar da suka kosa su kwasa, baibi takansu
ba harya juya zai tafi saikuma yadawo
Kara kunna hasken wayarsa yayi tareda
rissinawa daidai fuskar macen bakaramin
tashin hankali ya shiga ba jikin shi har
rawa yakeyi nan danan yafara hada zufa
gashin jikin shi a Mike cikin tashin hankali,
kulle fuskarta takeyi Dan yagama kashe
mata ido da hasken wayarsa bata gani, Dan
girman Allah ku Taimake ni zasu kashe ni
a taimaka, aaaa.....isha ya furta tareda
mikewa da sauri har yana dafa bango,
muryarsa dataji ne tadan Mike zaune cikin
maye dakyar dukda bata gane komai
Amma taga gefen fuskar shi, Yaya, kaine?
Yaya ka tafi dani daganan yaya bana gani
sosai kaina zai cire.. Virus kuwa ikon Allah
suke gani sai a lokacin suka gane AK cikin
takaici ya kalleta, yaya? Ina yayan yayan
ubanwa? Kin sanni ne? In taimake ki?
Uban waya kawo kinan? Kwartayan da
suka fito dake lokacin nan su maidaki Dan
ubanki ni kikaba Goran gayyatar Dana
gayyato miki su nan? Zare mata ido yakeyi
kwalla na zuba a idon shida yagama
rinewa, harya juya zai tafi ya waigo tareda
kallon su virus, kuyi hakuri da katse ku
danayi ku cigaba da abunda kukeyi,
juyawa yayi baiko waigo ba, Innalillahi wa
inna ilaihir raji'un, AK kada ka tafi ka
rufamin Asiri AK! AK!! Zasu keta mun
haddi AK!!! Aaaaaaaaaaa
14
Kai meye haku kukeyi? Inji virus yayinda
yaga sauran yaranshi na zura wando, baibi
takan suba ya dumfare ta babu komai a
jikin shi, hankade shi daya daga cikin su
yayi, oga Ashe baka gane ba, wani shegen
ne zai ganmu a haka yace mu cigaba? Eye?
Tarko nefa kagane mana eyeh haba baba,
kasan yanda yarinyar nan suke da gidan
su yaron nan AK harfa hawaye nagani a
idonshi, Na Ukun ma ya amasa, 'Alkur'an
nima na ankare kai, kwalawa zai kwaso
mana yayinda yagama Tara mana jama'a
kawai eh yanee, dakyar suka iya lallaba shi
tareda janye virus da takaici ya kusa kashe
shi badan yaso ba amma tabbas AK tarko
ya hada musu, nifa yasin yasin tsaf dazata
Aure ni zan yarda yarinyar akwai maiko
yasin yafadi yana zura wandon shi, kaga
Karamar kasa da Arzikin man fetur yasin
kirarin irin matan nan kenan, Allah
yabamu kudi muci babbar Giwa, Suna
Allah ya isa suka watse a wurin yayinda
suka dauki dari Uku da hamsin dinda tayar
a kasa a cewarsu ko sigari Sa sha su rage
zafi.
Aisha kuwa wani bcci mai karfi yayi awon
gaba da ita, inda su Ramata ganin shirun
bana karewa bane tace bari tabi sahu taga
ko lafiya, gidan wankin tayi inda suka
shaida mata Aisha tabar gidan tuni harta
Amsa kudin wankin, cikin mugun tashin
hankali taita duba lungu lungu sako sako
babu ko tsoro, "hmmm wani Abun sai
mama" cikin ikon Allah hartazo inda
Aishar take yashe a kasa bcci takeyi harda
munshari dalilin abunda ta shaka, salati
tasaki babu halin ihu yanzun nan Sai akara
fassara su da gagarumar sharri, kan Aisha
ta Dora akan cinyarta tana kuka mai
fitarda karamin sauti, jikin ta tashiga
dubawa saida ta duba komai tsaf sannan
tasaki Ajiyar zuciya, barin wurin tayi gudu
gudu tareda amso pure water awani shago
mai sanyi aiko ta dinga bulbula mata
dakyar Aisha ta iya bude ido cikin maye
a'haka ta tallabo ta suka Mike tana layi
Kamata sosai Ramata tayi a jikinta a haka
sukayi har gida cikin ikon Allah layin babu
kowa babu Wanda ya farga, ba'a samu
kan Aisha ba sai washe gari inda taita
sujadar godema Allah da bata wulakanta
ba, babu abun takaici GA diya mace irin
zubarda budurci a titi koda Ramata tasamu
labarin abunda yafaru saidai bata gaya
musu zuwan AK wurin ba, mikewa tayi
tareda rantsuwar za'ayi ta takare rashin
gata ba hauka bane saidai subar unguwan,
dakyar Aisha da Bilkisu suka lallashe ta ko
garbati bai sani ba ganin ba karamin
tashin hankali za'a kwasa ba, tunda Allah
na Tareda mai gskia bawa bazai taba
gujema jarabawar shiba idan sunbar nan
suje ina? Inda zasu wayasan gobe?
Wayasan abunda zai faru??
Ta hakura tareda sharadin babu inda
Aishar zata Kara zuwa Abu daya zai fitar
da ita daga gidan nan shine Aure insha
Allah gashi kuma yana matsowa.
Musa yazo batareda boye boye yayinda
Ramata ta turashi wurin mai unguwa a
cewarta shine mai bada Auran Aisha,
baiko nuna damuwa da hakan ba yayinda
yace bai damuda sanin komai game dasu
ba sun tsaida magana akan zai mata kayan
fitar biki ne kawai banda lefe a cewarshi
tunda ba kayan daki zata zoda shiba zaisa
abunda baza'a rasa ba a dakin amma kada
su cika buri, Basu damuda hakan ba sudai
burin su ace Aisha na dakin mijinta dukda
yace tareda iyalin Sa zai hadata, ita kanta
Aishar bata damuba ganinta babu abunda
zaikara sata farinciki a duniyar ta tun
dataga AK dukda bawani ganinshi tayi ba
gaba daya takasa sukuni ko kadan bataga
Laifin shiba I'lla haushin kanta dataji daya
risketa a haka shine takaicin ta, wani
maganadisun soyyar shice ke fusgarta
zuwa Gare shi a karo da dama tasha
yunkurin kodai ta bishi gida taimai bayani
ne? Sanin Ramata bazata taba barin ta fita
ba hakan yasa ta rame sosai kullum tana
cikin kwalla da tunanin kada yaimata
fassara Allah yasa baya fushi da ita 'inda a
barayin AK kuwa baida damuwa harkokin
shi kawai yakeyi ya tattara ta gefe guda ya
watsar komai suna Aisha ya tsana a halin
yanzu.
Angama komai na Auran Aisha Ramata da
garbati sun danyi bajinta ba laifi inda
Ramata tasiya zanin gado guda biyu masu
saukin kudi tareda risho da kula biyu masu
kyau da samiru su cups da jugs da plates
harda ledan tsakar daki, da kujeran
tsugune, kaya dai ba laifi na fitar kunyar
uwa a cewarsu basa mika ta haka gaya ba
saikace daga sama ta diru, ya'u kuwa shiru
kakeji kamar an aiki bawa garinsu.
.
15
.
Mai unguwa yayi farinciki sosai tun bare
yanda aka Dora shi akan komai hakan
yasa aka yanke ma Musa sadaki dubu
talatin bayan an kwana biyu suka kawo
kayan Sa rana nan akasa sati biyu masu
zuwa tunda babu wani shirin da za'ai, kati
aka buga mai saukin kudi akaita rabawa
duk Wanda yagani saiya tofa Albarkacin
bakinsa wasu na tayata murna wasu na
mamakin Wanda Ze aureta a cewarsu
munafuntar shi akayi wasu na ko sadaka
basa so kowadai da abunda yake fadi,
Ramata ta kaima mamie kati mai yawa da
alewa nata Dana Alhaji aikuwa ba
karamin murna mamie tayi ba baki yaki
rufuwa nan taita Kara kwantar mada
Ramata hankali tareda Alkawarin suma
zasu bada gudunmawa mai yawa a Auran
ita da Alhajin, ana haka AK ya shigo gidan
daga wurin business dinshi yadawo tunda
yayi sallama yaga Ramata dauke kai yayi
harda juyawa, Kiranshi mamie tayi badan
yaso hakan ba fuska a daure yaje, 'baka
gane Ramata ba mamar Aisha wacce ka
tambaya kwanaki? 'Ina wuni ban gane
taba yafadi yana shirin juyawa, 'katin
Auran Aisha aka kawo Aishar ka zoka gani
nanda sati biyu....... Aishar babanta dai
yafadi yayinda yadawo ba kunya yasa
hannu ya dauki katin, kallon shi sukeyi
daga Mamie har Ramata dataji wani iri a
Ranta, 'Allah sarki bawan Allah, Virus zata
Aura koh? Koda yake banga Alama ba su
kansu maza yan iska suna neman ma
yaransu uwa tagari lallai wannan ya
dauko kaikayi ina fatan dai sunje Asibiti
anyi gwajin kanjamau dukda maganin shi
kyauta ne, 'AK wani irin iskanci ne
wannan? Inji Mamie ko kadan bataji dadin
Abunda yayi ba, mai nayi Mamie daga
fadin gaskiya? Konayi karya ne? Yafadi
yana ware hannuwa, Aisha fa nace wacce
ka raina kafun tafiyar ka.....au Karuwa zaki
cemun zanfi ganewa wannan Yar'iskan?
Tsawa Yaji an daka mai ta bayanshi Alhaji
muktar neya dawo, subhanallah
Abdulkareem musulmi kake kira da
munanan suna haka? Mai akai maka daga
dawowa kasar? Ashe bakada hankali ban
Sani ba? Mikewa Ramata tayi ido cikeda
kwalla dakyar ta iya Jan kafarta batako bi
takan Mamie dake bata hakuri ba tabar
wurin cikin kunar zuci tareda tunanin
Laifin da sukai ma duniya Tai musu daurin
talala, AK kuwa daki ya shiga yayinda
wani sabon tsanar Aisha ya shige shi ji
yake kaf duniya baida na biyun ta a makiyi
a dalilinta Mamie da Daddy kemai ihu a
dalilin mai fuska biyu Yar'duniya yafadi
'gaban madubin dake manne a dakin ya
tsaya yana kallon kanshi kamar zai hango
Aishar a ciki.
Ramata kuwa babu Wanda taba labarin
Abunda yafaru tabarma zuciyarta a
ganinta fadin shi baida wani Amfani.
*Rana bata karya*
16
Daddy ne zaune a parlor shida AK misalin
karfe Tara da Rabi na Dare bayan sungama
fira, Dadyn ya gyara Zama Alamar akwai
magana a bakin shi yayinda ya kalla AK
din, 'Abdulkareem , ya kirashi tareda
kallon shi, 'naam dady ya Amsa hankalin
shi gaba daya nakan baban nashi sanin
daddy baya kiran sunan shi saida
kwakwaran dalili, 'shawara ce nakeso
inbaka inda hali, idan yama toh saidai
muce Alhmdlh domin zanfi kowa jin dadin
hakan, 'ina jinka dady yafadi tareda gyara
zaman shi sosai hankalin shi akan daddyn,
'gyaran murya Alhaji muktar yayi sannan
yafara magana, 'akwai yarinyar aminina
business partner Dina duk Wanda ya sanni
toh yasan Alhaji dan'juma mutumin kirki
ne kuma mai Amana hakan yasa tuntuni
na Dade dama Sha'awar baban diyarsa
saboda yarda da tarbiyyan gidan danayi
idan Allah ya kaimu kaje ka dubata idan
tamaka harna masa magana akan zakazo
kuga juna domin Kara dankon zumunci da
kasuwancin namu kuma harma yafini
farinciki da hakan.......'Daddy, AK ya katse
shi daga maganar da yakeyi, 'ina jinka
Inji Alhaji muktar dukda baiji dadin katse
shin dayayi yana magana, 'Kaimun gafara
Daddy wlh tallahi batayi mun ba bana
Santa Dan Allah a hadata dawani, yafadi
kai tsaye bako kunya dajin nauyin
mahaifin nashi 'kasan tane? Alhaji muktar
yafadi cikin mamakin AK, kaje ko ganinta
kayi mana, 'ban Santa ba daddy basai na
ganta ba amma bata yimun ba koda naje
zan Amince ne bada San zuciyata ba,
'Toh!
Toh!!
Toh!!!
Hakan yayi kyau, inji Alhaji muktar cikin
rashin jin dadin Abunda AK yaimai,
kanada wacce kakeso ne? Saika kawota da
gaggawa niba mutumin banza bane ace
shekaru nata jamaka sa'annin ka sai
haihuwa suke tunda kadawo muke maka
maganar Aure mai kake cemana? Lokaci
kake jira koh? Toh mun gaji da Zama cikin
lokacin ka, wacece wacce kakeso??
'Cikin rikicewa ganin yanda Alhaji muktar
yadau maganar da zafi ba kamar yanda
yayi tsammani ba sai zufa yake hadawa a
zaune.....'dakai nakeyi fa inane gidansu
suwaye iyayanta cikin satin nan nakeso aje
gidan nasu, 'damaaaa damaa Wata ce
bamu gama daidaitawa ba tukunna, yafadi
cikin rawar murya, 'mttsssew
Abdulkareem tashi kabani guri, naga
Alama nazama Abokin wasanka ance
kakawo mata kaki anbaka mata a gidan
mutunci kace bakaso shin auren ne bakaso
koko isa dakai ne bamuyi ba? Zakasha
mamaki jeka jeka shikenan, mikewa yayi
jikin shi a sanyaye yabar wurin dukya rasa
maike damun shi wai ina matan suke ne?
Ance akwaisu a gari sosai shi yar yanzu bai
gansu bafa ya akeso yayi??
Alhaji muktar neke shirin zuwa Office
dukda baicika zuwa ranan juma'a ba ko
zaije baya zuwa dawuri amma tun safiyar
ranar ya tashi ya shirya dawuri Mamie
ceta shigo dakin cikeda mamaki, Daddyn
su Abdul badai fita zakayi ba? 'Kaji mai
idonki yagani idan ba fita zanyi ba
mainene amfanin babbar rigar Dana Sa?
Bafa nasan tambayar rainin wayau, 'Allah
yabaka hakuri gani nayi yau juma'a ai sai
bayan an sauko masallaci kake Fita gashi
yaune daurin Auren diyar Ramata na
dauka zakaje, 'auu kinga ko shaf na manta
wlh Wasu baki mukeda su zasu zo daga
Lagos zamuyi meeting dasu tuntuni Nike
jiran kiransu saboda yau zasu toso da
sassafe, karan kiran wayar shine ya tsaida
shi yayinda ya dauki wayar dake kan kago
cikin hanzari ya juya harshan turanci, yayi
minti Uku a wayar ya katse cikin takaici
sai masifa yake, 'ina amfanin rashin cika
Alkawari kun tsaida mutane Dan iskanci
kuce kun daga sai ranan Monday? Kaji fa,
akin banza, 'ya akayi kuma mai gidana
wake tabo munkai yaune inji Mamie
datake shirin samai hula akan shi, 'maida
ai nama Fasa fitan anyi canceling meeting
din sai Monday insha Allah, yafadi tareda
cire babban rigar shi, Anjima naje wurin
daurin Auran ko lada na samu.
Misalin karfe daya babban masallacin
unguwan ya cika makil babu masaka
tsinke yayinda aka idar da sallar juma'a
ana shirin daurin Aura saidai mai? Babu
ango babu Alamar shi babu waliyan Ango
nanfa akaita kananan surutu, a gefe daya
ya'u ke zaune jikinshi manne Dana mai
unguwa kassncewar tunda bikin ya matso
yaita tura garbati wurin mai anguwa
naiman Alfarman halartar daurin Auran
diyarshi tareda Alkawarin ana daurawa
baza'a Kara ganin shiba, dakyar da sudin
goshi mai unguwa ya lallashi matasan
unguwan akan subashi damar shigowa yau
daya rak koba komai Auran diyarsa ake,
yasha fararan kaya harda babban Riga sai
washe baki yakeyi cikeda farinciki saikace
shine angon, tunda akaga babu wani
dangin ango bare angon aiko ya'u yaita
hada zufa harda cire hular kanshi yana
fifita dukya jike babban Riga, 'Musa ne ya
shigo masallacin cikin hadin gambiza
sanye da wandon farin shadda tasha guga
sai Wata bakar kodaddiyar T-shirt baza ido
yakeyi sai zage zage yakeyi aikuwa charaf
idon shiya sauka kan ya'u daya kara
makure jikin mai'anguwa, 'munafukin
Allah ta'ala wato ni zaka Aurama diyarka
daka gama kwakule ta saida ka tande ta
tsaf zaka kawo mun tallar Auran ta?
Macucu mazinaci tir duk iskancin ka ace
sai kayi da diyar cikinka? Billahillazi ko
balarabiya ce sai andawo da kudina
tundaga kan taro zuwa sisi na bazaiyi
ciwon kaiba yafadi yayinda yake nade
kafar wandon shi kafun a Ankara harya
shako wuyan babbar rigar ya'u ya hadashi
da bango yakai masa naushi a baki, 'banda
rainin hankali karuwar zaka aura mun
duk mazan unguwan nan sungama saninta
akace, mutane ke bashi hakuri yaki sakin
ya'u a cewarsa sai an maido mai da komai
saikace Wanda ya kashe kudin Arziki babu
yanda baayi dashi ba kememe yaki sakin
wuyan ya'u daya Kara makurewa, ya'u
kuwa kunyar duniya tagama rufe shi ji
yakeyi kamar kasa ta bude ya shiga
kokuma Allah ya dauki Ranshi a lokacin
wannan abun kunyar damai yayi kama?
Dawani ido zai Kara kallan iyalin Sa a karo
na biyu yakara tarwatse musu Rayuwa a
dalilin gyaran dayake tunanin yayi, 'Alhaji
muktar neya Mike yayinda ya tunkari
wurin rike hannun Musa dake wuyan ya'u
yayi, bawan Allah kaima Allah ka sake shi,
wannan ai tozarci ne, fisabilillah saboda
masifa ya fadar Ma yarinya ko'ince
jarabawa saikuma taki auruwa? Haba
jama'a ku tayani ganin lamarin nan idan
ba'a Aurarda da ita ba karuwa barnar
zatayi kadauki hakan akan zakayi
sadakatul jari'a hakan ya kamata aima
irinsu bawai Asa musu karan tsana ba da
tsinuwar dake Kara dulmiyar da doran
kasa bawai a dinga gudun suba Allah kadai
yasan yawan ladan dazaka Sa.......''dakata
dalla Malam gafara kafun in hadaku duka
in tumurmusa rainin wayau kana nufin in
Aure ta dukda ubanta ke cinta komai kake
nufi? Toh billahillazi babu Dan iskan daya
isa ya cuceni da dadin baki waikai zakai
mun wa'azin bogi uban waya hanaka yin
sadakatul jari'ar kai? Komu matsiyata
akeso mu dinga yinta muna Auran yara
karuwai idan kanaso ka burge ba haka
zakayi ba saika Mike kawai a daura dakai
ko mai gadin gidan ka ka Kara masa
yakarasa ragowar ubanta dawata wa'azin
ka Mara ma'ana sannu limamin madina
kabar ganin ana kaunarka kanaso ka Kara
siyan soyyar mutane da dadin baki, dalla
kauce bani wuri ba maganan matsayi
akeyi anan ba, 'Alhaji muktar Ranshi yayi
mutukar baci ganin yanda Musa ya
kwance mai zani a tsakiyar kasuwa duk
girman shida daraja shida mutane keyi,
abun takaici wasu burgesu Musa yayi
yayinda dayawa ke dariya da ganin
wautan Alhajin, cikin sanyin jiki yaje yaja
hannun liman tareda makwabtan dake
jikin gidan shi mutum biyu gefe suka koma
cikin minti kadan liman yafara magana a
lasifika,toh jama'a Alhmdlh ina cikeda
farinciki tareda Kara ma Allah godiya akan
lamarin daya faru yanzu wani baya taba
Auran matar wani, duk a gyara Zama Dan
Allah a kimtsa za'a daura Aure....'da uban
wa? Inji musa, badai dani ba? Babu
Wanda yabashi Amsa I'lla iyaka sadakin
shida aka mika mishi dubu talatin chif,
nan yaita washe baki yayinda ya zauna
bako kunya harda lankwashe kafa cikin
yan kallo shima yanaso ya kashe
kwarkwatar idonsa, ya'u kuwa da garbati
sakin baki da hanci sukayi, nanda nan
jama'ar wurin suka shaida Auran
*Abdulkareem muktar tareda Aisha Ya'u*
akan sadaki Naira dubu hamsin nan take
Alhaji muktar ya kirgo su tsaf makwabtan
shi sune waliyan Ango sumai unguwa
kuma waliyan Amarya duk Wanda ke
cikin masallacin ba karamin mamaki yayi
ba, ya'u kuwa hawaye kebin idon shi wani
nabin wani yatashi jiki na rawa har inda
Alhaji muktar yake zaune zubewa yayi
hade da rike kafafun shi duka biyun sai
bude baki yakeyi amma yakasa magana sai
hawaye kawai, damke kafan Alhajin yayi
sosai sai nishi da numfashi yakeyi idon
shiya kafe a sama, dif ya zube a wurin
zuciyar shi ta buga lokaci daya baiko motsa
ba nan akayi kanshi ana salati, 'Vairus
kuwa baiso haka ba domin kadan yake jira
yace a daura Auran dashi dama Addu'ar
shi daya Aisha tayi kwantai yaga samu
yaga rashi.
.
17
.

Kan Ya'u akayi ina rai yayi halinsa tuni
nan aka dauki kabbara Allah sarki ya'u
ashe yanada rabon ganin Auran diyarsa
Allah ya dauki Ransa a wurin daurin
Auran yar'sa, jama'a nata jimamin
lamarin tun bare jarumtar da Alhaji
muktar yayi, liman yabada sanarwa da
la'asar za'ai mai salla akai shi makwancin
shi nan danan wani yaro ya ruga gida
batareda bata lokaci ba Amarya taci
kwalliyar ta babu laifi tayi kyau tasha
lallan gargajiya inda babu wasu yan biki
masu yawa sai makwaftar da gulma ce
yakawo su harda masu kawo mata
gudunmawar maganin mata na Ni'emah
maganin matsi kuwa ankawo mata shi
babu iyaka wasu saboda cin fuska kawai
zasuzo suna mata bayanin yanda zatayi
matsi bilki ceke tanka musu yayinda
Ramata ta kwabar musu kada kowa ya
tanka sunaso ayi rigima ne kuma yau
ranar farinciki ne, shinkafa jaluf akayi mai
kyau sai faten tsaki, Amarya kuwa
kawayan ta basu wuce mutum biyu ba
suma Abokanan karatunta ne suka samu
labari dukda bata gayyaci kowa ba suko
sunzo, 'Aisha ta Auri AK Dan gidan Alhaji
muntari Naira, abunda yaron keta shela
kenan harya isa gidan, Kai zonan mai naji
kana cewa bafa masan iskanci, inji Wata
makwafciyar suda ta damki hannun yaron
tana shirin ingiza keyarsa waje, Wlh wlh
yanzu aka daura Auran Aisha da AK
wannan baturan daya dawo kwanaki,
yasin idan nayi karya Allah tsinan,
'mikewa Aisha tayi bako kunyar Amare
tareda jawo hannun yaron cikin daki,
'ummah kinji fa abunda yake cewa, tafadi
tana washe baki nan kallo yakoma kanta,
koda karya yakeyi yagama faranta mata
ayau tunda ya danganta AK a matsayin
mijin Auren ta, nan mata akaita surutu ana
karyata zancen, 'yo duk matan garinga
hauka yayi dazai Auri diyar unguwan nan,
haba Malam banda ma haka GA yara masu
komai a unguwa kai dalla wuce kada in
zabga maka Mari, inji wasu matan da abun
yafara kaisu bango, 'yauwaaa sannan
babanku Ya'u mai shayi yafadi ana
tunanin kamar Maya rasu, 'salati aka
dauka gaba daya nan kowa yagama yarda
ya'u ya rasu, Ramata kuwa tunda aka fara
maganar kallon kowa dai'dai takeyi tarasa
abun cewa koda aka fadi Rasuwar ya'u ko
motsi takasa yi nan aka dinga bata baki,
ana haka Garbati ya shigo tareda rokon
jama'a akan subar musu dakin yanasan
ganawa da Mahaifiyar Sa, 'zaure suka
koma wasu kuma na zaune kofar gida a
cewarsu sai sunga abunda zai ture nadin
buzu, 'kallon Aisha yayi yayinda ya kalla
bilki, 'ki harhada duk wani abunda Musa
yakawo na Aure harda kayan fitan bikin
dayayi ta cire wannan na jikinta a hada da
sauran a kawomun, sannan
mama........babanku ya rasu koh Garba? Ta
katse shi tana kallon cikin idonsa, Allah ya
gafarta masa mukuma Allah yabamu
juriya da tawakkalin rashin nasa, 'jikin shi
yayi sanyi yayinda tunda abun yafaru sai
lokacin Yaji hawaye nabin kumatun Sa na
tausayin mamar tasu da kannan shi, Wata
irin mace ce ita mai dakewar zuci? Bata
taba bayyana sirrin Ranta, hannunta
yakamo zaiyi magana, 'tashe kuje a suturta
shi akai shi gidan shina gaskiya, kukuma
ku share hawayen ku Addu'a zamu cigaba
dayi, 'mikewa yayi zai fita saiya waigo
tareda kallon Aisha wacce ta hade kanta
da guiwa tana kuka kasa kasa, 'An Daura
Auranki da Abdulkareem Dan gidan Alhaji
muktar akan sadaki dubu hamsin, dukda
tana cikin tashin hankali saida ta dago ta
kalli yayan nata idonta taf hawaye,
murmushin ke neman subce mata nanta
maida kanta akan cinyar ta samun kanta
tayi da mika tawassali tareda godiya ga
Allah Ashe AK Santa yakeyi?
Ashe ba ita kadai take dakon soyyar shiba?
ashe zata Kara tsintar farinciki a Rayuwar
ta lokacin data cire ran samun murmushi a
duniyarta sai gashe bayan lokaci mai tsawo
ta manta daduk kuncin ta dukda Rasuwar
mahaifin ta nanan daram a gefen zuciyarta
amma murnar Mallakar AK ya shafe duk
wani kunci a tattare da ita, mikewa tayi
kamar mahaukaciya tareda girgiza bilki
datake gabzan kuka, 'Auta Auta kinji mai
yaya yake cewa? Auta Dan Allah ki mareni
Auta ki jijjiga ni dukda nasan ba mafarki
nakeyi ba inaso in tabbata bani kadai naji
Abunda yake cewa ba, cewa fa yayi
nazama matan Aure kuma AK na Aura,
yaya AK na,
Auta Ashe AK zan Aura? Ashe sona yakeyi?
Ashe shine ya Hana Musa Aurena yayinda
kaddara taso ta shiga tsakanina dashi,
Ummah, tafadi tareda rarrafawa tana rike
kafan Ramata dake binta da kallo itada
bilki gani sukeyi tadan samu matsala
akanta ubanta fa akace ya rasu yanzu
amma tana murnan Mallakar namiji ko
kunyar idonsu bataji, 'ummah kice wani
Abu mana, kinji, kinji umman mu, Kuka
tafara yi mai sauti inda kadan yarage
Ramata tayi kanta da bugu ganin ta zube a
wurin tana kuka mai taba zuciya taji
tausayin diyar nata yagama mamaye ta
datasan matsayin ta a wurin AK din datafi
haka yin kukan babu Wanda ya lallashi
wani cikin su Ramata kuwa babu koda
digon hawaye a idonta.
Ankai ya'u gidanshi na gaskiya saidai muce
Allah ya gafarta mashi idan tamu tazo
Allah yasa mu cika da imani, yayinda
Garbati yace baza'ai zaman makoki ba
sanin babu abunda za'ai a wurin sai
gulman mamacin hakan yasa kowa ya
watse badan rai yaso ba, 'Mamie ceke tsaye
a parlor sai zufa takeyi dankwali rike a
hannun ta tunda abun yafaru yan'gulma
suka gaya mata komai tareda cikama
wandon su iska gudun kada Alhaji muktar
yadawo ya samesu a gidan, bakaramin
tashin hankali ta shiga ba inda har kukan
bakin ciki saida tayi ta kudiri aniyar saidai
tarasa Auranta akan Auran Aisha amma
Sam danta bazai taba Auran Yar'duniya
ba, shigowar Alhaji muktar neya Kara
tunzura ta da hanzari ta tarbe shi bakin
kofan falo inda taita ruwan Masifa tana
zagin Ramata akan asiri sukayi banda
aikin Asiri ina AK ina Auran Aisha? Ance
kwarya tabi kwarya ko cikin kwaryar
bakowace kwarya bace tadace da
dangatan danta ba, Aikin banza aikin hofi
wlh saiya Saki karuwan nan bazan Zama
abun nunawa a gari ba yarinyar da ubanta
ke neman ta, 'kallon ta Daddy yayi tunda
tafara haukan ta baice mata komai ba
kanshi na Sara mishi babu abunda yake
bukata sai bcci a lokacin dukda ana neman
karfe biyar na yamma, wucewa zaiyi ta
tare mishi hanya akan saitaji dalilin
tozarcin daya jamusu, 'cikeda takaici ya
kalle ta sama da kasa, 'wai bilki baki San
mahaifin yarinyar nan ya rasu bane yau?
Karona farko tun Auran su dataga yamata
irin kallon nan, 'toh sai me? Nice na kashe
shi? Ina ruwana dawata Rasuwar shi?
Allah na tuba ai gara daya rasu koba
komai an rage mugun iri a doran kasa, bai
dameni ba wlh yau yau sai an sakar musu
da diyarsu, 'hankade ta yayi saida tafadi
akan kujera bayasan biye mata bare
yadauki mummunan hukunci cikin fushi,
yanufa dakin sa yayinda yarage kayan
jikin Sa, wai maiyasa mata wani zubin
sukeda Karamar kwakwalwa ne? Idan
tanada magana dashi aiba haka ya kamata
ta tunkare shiba yaushe bilkin ta chanza
Halinta ne? Shi za'a kawoma iskanci a
cikin gidanshi aiko zaiyi maganin ta daga
ita har yaron nata Aure kuma zaiga
ubanda ya isa ya raba shi muddin yana
raye.
Gogan kuwa yana chan yana harkokin Sa a
cikin gari gaba daya gidan nasu baya mishi
dadi yanzu ya gwammace yabata lokacin
Sa wurin business dinshi hakanan yau ya
tsince kanshi da Muguwar faduwar gaba
harsaida ya gayama wani Abokin shi inda
yabashi shawarar yaita Addu'a kila Alkairi
ne zai Same shi, hankalin shi gaba daya ya
karkata kan gida hakan yasa shida saura
ya doshi unguwan nasu tunda matasa suka
hango motar shi nan akaita ihu ana daga
masa hannu, Ango Angooo Angoooo kawai
kakeji suna fada suna shewa, mamaki yayi
toh dawa sukeyi? ango? Kodai sunyi
tsammanin wanine bashi ba? Dariya yayi
harda Jan tsaki yakara murza zaman
hularshi a kanshi, 'oooh mutane da rigima
sukeyi kaji wai Ango nida ko budurwa
bantaba yiba naiman rigima kawai
yawancin suma ban sansu ba, 'yafadi shi
kadai, yana isa kofar gida tunda yayi horn
kafun mai'gadi ya bude mai tuni wasu sun
biyo motarshi a baya inda akan dole ya
bude musu glass din motar cikeda mamaki,
'Ango kasha kamshi Dan Alaji yaushe za'a
hada mana walimar maza tunda Auran
yaxo bawai an shirya bane, 'walimar
maza? Ya tambaya cikin mamaki, 'au eh
mana wacce akeyi bayan an daura Aure
mana, koda yake jeka huta muna nan
munanan muna Sa ido Dan Allah kada a
manta damu Dan Alaji, wooooo sai Ustaziya
yasin Allah barku tare, 'dayaga abun
yazama hauka Jan motarshi ciki yayi
cikeda Al'ajabin samarin unguwar tasu,
haka yafito ya rufe motar jikin shi dukyayi
sanyi, mai'gadi kuwa sai kirari yake masa
tareda Addu'ar Allah ya sanya Alkairi,
'wucewa yayi baiko bi takanshi ba inda
yana shiga parlor ya tadda Mamie ta buga
tagumi da hannu biyu biyu cikin yini guda
harta Dan fada saboda tashin hankali,
'subhanallah Mamie lfy? Ya tambaya
yayinda ya zauna kusada ita, kallon shi
takeyi idonta ya rine yayi jajir, 'AK kasan
abunda babanku yaimana? Kaji labarin
tozarcin dayayi mana? Toh an daura maka
Aure yau bayan sallar juma'a kasani idan
baka Sani ba kabude kunne kajida kyau
kazama mai mata mai iyali, tafadi tareda
gyara zamanta harda buga cinyarta,
'dariya yayi har saida fararan hakoran shi
suka bayyana, haba Mamie wlh kema kin
iya tsokana Auran lfy saikace yaro, 'riko
hannun shi tayi tareda kafa mishi ido babu
Alamar wasa take kallon shi nan jikin shi
yayi sanyi ganin yanayin nata,
'Abdulkareem nataba maka irin wasan
nan? Wlh yau aka daura Auran kada Aisha
diyar mai shayi, Mikewa yayi zumbur
hadeda goge kunnansa harda Dan bugawa
a tunanin shi baiji dakyau bane, 'eye?
Yafadi yayinda yayi jifa da hular kanshi
Mai kikace? Mikewa Mamie tayi hadeda
maimaita mai abunda tace, 'chab haba
wasa yakeyi duk matan duniya?jada baya
baya yakeyi, Idan hukuntani yakeyi saboda
naki Auran diyar Aminin Sa toh yanzu na
yarda, Mamie Yammata nawa nema a
gidan? Sun kai hudu? Wlh idan dukansu
yakeso in aura na yarda akan abunda kike
danganta nida shi, wlh ina sansu, ko Auran
kauye ne aimun na Amince, kowacece na
yarda Mamie ina Dadyn? Yafadi yana
waige waige waiko zaiga Dadyn a wurinda
suke, *Ina Dadyn?* yafadi cikin
razanannan ihu har saida jijiyoyi suka
furfuto akansa idonshi kamar zasu fado
kasa sai zaro su yakeyi sunyi jazur, 'shi
maiyasa bai aurota ata biyu ba? Maiyasa
baiyi sadakatul jari'ar da itaba bayan
yataba Aure? Tunda yataba Aure maiyasa
dasai yakara da bazawara why me??
Why?
Why?
Auran fari infara da bazawaran titi?
Haba!
Haba!!.
Bazawara duk mazan gari sun Santa fa,
Ustaziyaar banza? Kirarinta fa kenan, wai
Ustaziya saboda yanda takeda fuska biyu,
Ustaziya koko yar'duniya? yafadi yana
yarfa hannunsa duka biyun saikace zai
Mari mamin, saidai shi Dadyn ya aureta
wlh sakinta zanyi Dan bata auru ba sai
zaro mata ido yakeyi itako baki da hanci
tasaki tana kallon ikon Allah yayinda take
girgiza kanta cikin bacin randa bata taba
tsintar kanta a cikin saba, ji takeyi kamar
ta rufe shida duka, Dan ubanka AK ni
zakaima bakin ciki? da tsufa na kake mun
fatan kishiya? Yaron nan bakada mutunci
kishiya kakemun fata da tsufana diyar
cikina yarinyar Dana raina da hannuna?
Lallai ko kishin mamarka bakayi kakemun
fatan babanku yakara Aure? Tafadi da
Alamar maganar ba karamin zafi taimata
ba.
.
19
.
Ak kwance yake akan gadon dakin hotel dinda yakama a yanzu
gadon baida banbanci Dana asibi saboda tun daga ranar daya
sauka a dakin ciwo yaita yi kamar bazai kai labari ba family
doctor dinsu yakira nan aka Dora mai ruwa babu yanda likitan
baiyi akan zaifi samun kulawa a Asibiti Sam yaki yarda yayinda
yaima doctor din kashedi mai tsauri akan bayasan iyayanshi
Susan inda yake harsai sun neme shi, kimanin kwana Tara
kenan yana kwance a dakin dukya fige ya rame sai uban farin
daya Kara likitan ne atare dashi yayinda yagama zarkada masa
Allurar karshe daya gama Amsa a ranan kashedi yaimasa akan
yarage tunani domin yana gafda kamuwa da ciwon zuciya
banda hawan jinin dayake dashi a halin yanzu, godiya yaima
doctor din nan yafara hada yanasa yanasa a cewarsa ko
mutuwa zaiyi gara ya mutu a gaban iyayan shi ba'a dakin hotel
ba dukda bawai ya yafe musu cutarshi da sukayi bane??aa
zaidai koma ne kila a yanzu sunyi nadama sun kuma San zafin
rashin Sa a kusa dasu, misalin karfe Tara na Dare ya shigo
falon nasu yayinda yake tafiya kamar Wanda kwai ya fashe ma
aciki hannun shi rikeda jakar gudun hijirar Sa, Daddy da Mamie
na zaune a parlor suna kallo cikin nishadi kallo daya zakai
musu ka tabbata basuda damuwa, sallamar sane yadawo
dasu nan Mamie ta Mike da sauri ta tarbe shi tana salatin
ganin yanda ya rame shiko gogan Kara murtuke fuska yayi
adole fa anmai laifi, wani irin ciwo kayi haka ka ganka kuwa?
daddy kuwa kallo daya yaimasa ya kauda idonshi ya cigaba da
kallon shi, 'Ciwo kayi ne AK ka ganka kuwa? Kanaso ka halaka
kanka akan abunda bai taka Kara ya karye bako? Tafadi rikeda
hannun shi har bakin kujerun parlorn kememe yaki Zama a
kujerar, 'yanaga kadawo dawuri? Koko sauran kayan ka kazo
kwasa? Aida bakaxo ba saika yi waya idan yaso maba bireba
yakawo maka sauran kayan inji Alhaji muktar yayinda ko kallon
AK baiyi ba, shiko wani takaici yakara turnuke shi ganin iyayan
shi sun daina sanshi da tausayin shi duk akan wata shegiyar
Aisha, 'dukda haka bata baci ba zan yarda kayi kwanan karshe
a cikin gidana, naba mamarka makullin daya daga cikin
gidajena kaje chan ka zauna insha Allah nakusan kawo maka
iyalin ka, 'nifa banda kudin dazan iya zuba kaya a cikin gidan,
inji AK
Cikeda mamaki Mamie ta kalle shi wai AK ne baida kudi,
'Karka damu ai ninaga zan iya nasa muku duk wani abunda
zaku bukata a matsayina na Uban Amarya uban Ango kuda
akaima Auran gata? Lefenka ma ake hadawa bana bukatar ko
kwandalar ka, ahtoh daddy yafadi yayinda AK ya wuce daki kai
tsaye cikin takaici.
AK ya tare a dankareran gidan su Wanda ya hadu ya hadu ya
hadu harya gaji da haduwa, gidan ba gidan sama bane four
bedroom ne manya manya sai katotan parlor Guda daya a
tsakiyar dakunan yayinda kowane daki yanada bayi harda
parlor kowani daki saida a zuba furniture's hadaddu parlor
kuwa Royal kujeru ne har set biyu sky blue da Orange, sai
barayin dinnin dinda aka kewaye shida transparent glass komai
na wurin white ne gskia dady ba karamin kudi ya zuba a gidan
ba, hmmmm sai Wanda yagani bari inyi shiru kada ace zan
zuba karya??.
Mamie ce ta aika gidansu Aisha aka amso measurements din
kayan ta da size din takalmi da undis nan aka hada mata lefen
ta mai rai da lafiya akwati set daya yayinda aka dinka kayan
ciki sosai bayan an kwana biyu Mamie da kanta tazo da direba
inda ta dauki Aishar basu zame ko'ina ba sai babban boutique
English wears taita jidan ma Aishar a cewarta so takeyi ta
rikita AK tanaso taga yazo ya durkusa yana musu godiya akan
aura mishi Aishar da akayi kunya ta cika Aishar inda take ji
kamar ta nutse a kasa, kaya ne naban mamaki masu daukar
hankali ko kunya Mamie bataji ba nanta dinga gayama Aishar
kissar mallake miji cikin dabara saikace ba sirikarka ba, itako
Aishar jinta takeyi a sama duniyar ta fes, tun daga ranar
Kullum da safe zatazo ta dauke ta takaita wurin gyaran jiki na
amare, hmmmm Allah sarki Naira, cikin kwanaki Uku kachal
Aisha tayi masifar kyau naban mamaki tayi fresh color dinta
yakara fitowa gashin nan ba'a magana yayinda akaita dura
mata maganin mata a zuciyar Mamie kuwa sotake AK yayi har
kukan Agwagwa Ranan 1st 9yt??oooh su Mamie iyayan
Zamani, ranar karshe Kunshi akakai Aisha akai mata baki daja,
hmmmmmm Kara gyara mata kanta akayi inda Mamie ta
hadata da turaruka masu matukar kyau da motsa Sha'awa, sai
wurin la'asar suka dawo nan take shaida ma Ramata akan
daddy zaizo karfe Tara na Dare shi da kanshi zaikai Amarya
dakin ta ba'a bukatar yan rakiya idan yaso bayan an kwana biyu
sai aje aga daki, Hmmmm zo kuga bakin Aisha har saida
yakusa yagewa saboda murnar zata kwana da masoyin ta ayau,
tunda yamma Ramata ta hada mata ruwan wanka na turare
kala kala, nanfa Aisha abun naima yasamu taita durzan fatan
jikin ta a cewarta ayau zata fara hada jiki da Rabin Ranta
muradin ta AK, shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu yayinda
Ramata take shirin binta bayin sugani ko wani wabu yafaru ne
ko nakuda takeyi ai ya isa ace ta haihu Yanzu inji Ramata, haba
har ana shirin shin sallar Isha'e, Aisha kuwa badan taso ba ta
fito kassncewar ruwan yakare kuma fatar jikinta yafara zafi
durza yasha bana kadan ba, 'harara Ramata tabita dashi, aina
zaci bcci kikayi a bayin, Kota kansu batabi ba tafara kwalliya
mai daukar hankali tana rera wakar soyya cikin nishadi.
"So bai karewaaaa
"So bai chanzawa aaa
"Wanda nake kauna "da'eman fa bazai "chanza baa gani gaka,
harda rufe fuska a dole tanaba kanta kunya, bilki kuwa daga
uhmm sai uhm uhm, suna ganin ikon Allah, turare taita sawa
kala kala saida bilki ta kwace kwalbar a hannun ta, nan tasaka
wani dankareran red lase dinda yagaji da haduwa cikin kayan
lefenta Mamie ta bata dazu tace shi zatasa idan za'a kaita,
lefenta tuni ankai mata gidanta ko ganin shi basuyi ba a cewar
Mamie Sa gani achan gidan, wow bilki ke cewa ita kanta yayar
Tata tamata ba kadan ba ko makiyin ki wlh Anty Aisha idan
yaganki saiyace shegiya amma fa tayi kyau, mayafin kayan
tasa Wanda keda digo digon baki tareda flat shoes tasha
dankunne ta sarka da zobe harda agogo da warwaro sak
Amaryar masu kudi sunan da bilki tasa mata kenan a lokacin,
'Ramata da garbati sai santin ta sukeyi saikace ba ita ba lallai
kudi sunyi, nan sukaita mata nasiha da fada mai shiga zuciyar
mai sauraro inda Ramata keta kukan rabuwa da murnar
Aurarda Aisha, itako Aishar batama San sunayi ba dukta kosa
daddy yazo inda Rabin fadan dasuke mata ke shiga kunnan ta
ya fita ta dayan kunnan jefi jefi tana Satan kallon agogo wurin
karfe Tara saura, maiya tsaida Daddy? Itafa takosa akaita taga
mijinta, 'toh Kidai rike maraicin ki kinsan wacece ke basai na
tuna miki ba mu talakawa ne lis bamuda gata saina Allah, ke
ai ko ba,ai miki fada ba ya isa kima kanki ganin irin Rayuwar
da mukeyi har a unguwan nan, hakuri Aisha, Hakuri bazan
daina maimaita miki ba, kiyi hakuri, girgiza kai kawai takeyi
cikin mayafi sai a lokacin ne ta matso jaririn kwallar rabuwa da
yan'uwanta bilki kuwa kuka takeyi kamar zata suma saika
rantse itace Amaryar dukta kankame Aisha, aikowa akayi
daddy yazo daukar ta, inda dakyar garbati ya sashi shigowa
suka gaisa sama sama da Ramata daketa zuba godiya da
kuka, rike hannun ta bilki tayi inda ta bude mata bayan motan
ta zauna yayinda daddy ke zaune gaban mota shida driver
dinshi, Inda akace bilki zata kawo mata kayan da akai mata
anan zuwa jibi insha Allah,motar na tashi ta tsinci kanta da
muguwar faduwar gaba tareda fargaban yanda daren nasu
nayau zai kasance itafa tsoro takeji Allah yasa AK ya bita a
hankali saboda tataba ji Wata yar'islamiyyar su tana bada
labarin 1st 9yt dinta idan tace har saida ta suma, hmmmm
nan takara rikicewa tana Addu'ar Allah yasa mijinta yabita a
hankali.
Bakaramin rikitata gidan nata yayi ba ko'a duniyar mafarki bata
taba gani da zuwa irin gidan nan Wanda harya gaji da haduwa
ba bare kuma ace nata ne, ooh Allah kenan Dare daya yakanyi
Bature, da Addu'a ta shiga gidan kamar yanda Ramata ta
umarce ta, wani sanyi AC neya ratsa su yayinda gogan ke
kwance nashe nashe yana shan madarar shanu mai kyau cikin
kwanciyar hankali yake kallon American movie dinshi sanye da
kananan kayan shan iska su matukar yimai kyau, mikewa yayi
tareda gaishe da daddy cikin fa'raa da murna kamar bashi ba,
shi kanshi daddy yayi mutukar mamakin sauyin AK, kodai ya
dangana ne? Inji daddy, idan ma bai dangana ba dole zaiyi
kuwa, a zuciyar shi yake fadi yayinda AK da Aisha ke zaune a
kasa daddy nakan kujera, nasiha yayi musu mai shiga jiki tun
bare AK yaita tausasa shi har saidaga karshe yatashi ya Mike
tareda kallon Aisha, 'zan aiko miki da waya na tambayi
mamarku tace bakida waya zansa miki number na a ciki, zan
dinga jin yanayin zaman naku ko kallon banza yaimiki Wanda
zuciyar ki bata amince dashi ba kiyi gaggawan sanar dani,
Allah yaimiki Albarka yabaku zu'ri'a dayyiba, kaikuma ina
jiranka ka aiko min da gawarta domin yanzu mun Riga Munsa
kafar wando daya ni dakai, 'subhanallah daddy Dan Allah kayi
hakuri nayi nadamar abunda naimuku kaida Mamie insha Allah
babu Wanda zaiji kanmu katayani ba Mamie hakuri idan an
kwana biyu zamuzo sai in Kara bata hakurin, cikin jin dadi
Dady yace, 'a'a kuyi zaman ku kada kaje ko'ina ku huta Sannan
kuzo, fita daddy yayi yayinda AK yatafi mai rakiya, tunda suka
fita takara gyara mayafin kanta a cewarta angon ta ne zai yaye
mata kamar yanda akeyi a Al'adance, shiko AK tun shigowar ta
parlon turaren ta yagama susuta shi wani irin turare ne
wannan? Kai waya bata? Gskia kamshin shi yamasa jiki a
mace ya shiga parlon.

USTAZIYA 🧕 KO YAR DUNIYA 💃
PART 21 - 25
.
Tanajin motsin shigowar Sa takara natsuwa dakin shiya wuce
kai tsaye Kota kanta baibi ba, inda shiru shiru babu ango babu
labarin Ango kafarta harta fara tsamin gajiyar Zama gawata
yinwa datake ji rabonta da abinci tun rana saboda zumudi
batama wani ci sosai ba a cewarta yau zataci kazar amarci,
har karfe sha'daya darabi shiru tana zaune a wuri daya inda sai
a lokacin hankalinta yakara tashi toh kodai ya manta an kawo
mishi Amaryar sane? Gashi taga yakara mata wani masifar
kyau dukda ta cikin mayafi ta kalle shi, shiko gogan yana
kwance nashe nashe akan gado sai chatting yakeyi a
Facebook tareda frnds dinshi hankali kwance inda kamshin
turaran ta daya shaka duk yabi ya hanashi sukuni, tsaki yaja a
karo ba adadi tareda mikewa, gskia dole in nema matar
mutunci in Aura mutum shi kadai kullum Ga Sha'awa hakurina
yafara karewa shekara talatin da biyu ba wasa ba, ya furta
parlon ya wuce ta inda ya dinga bin wutan gidan yana kashe
wa haryazo kanna parlon, kashe kayan kallo yayi harya kashe
wutan parlon ta Mike ganin baisan da halittar taba, 'Yaya AK,
tafadi cikin hanzari ta Mike,Yaya..tasamu kanta dajin nauyin
shi inda lokaci daya ya tsaya yana Kare mata kallo hadeda
kunna wutan parlon, 'ya akayi? Menene? Jarabarki ta motsa
ne?? Ooooh ba haka kikai tsammani bako? Kin saba jin namiji
kwance akan cinyarki wace irin Amarya ce wannan? Banda
iskanci harkin fara nema na uwar mai zan miki Wanda ba'a
taba miki ba? Look bari in kankara miki warning na farko
yafadi yana nunata da yatsa, nidai ba mazinaci bane asalima
ko yatsar Wata macen ban taba rikewa ba ma'ana ni
tsarkakekke ne tas Alhmdlh, sannan ni bantaba cin diyar Wata
ba, duk Randa kika Kara mun magana kiyi kuka da kanki kada
kisake kiyima kanki wani kallo na daban a cikin gidan nan,
kisama ranki kinzo a lokacin bayi, rayuwar bauta zakiyi idan
nace miki yar'aiki toh kinsamu promotion, noooo noooo ke
baiwace black monkey kawai wawiya mazinaciya mai fuska
biyu simi simi kamar mutuniyar Arziki idonshi harya fara rinewa
yayinda Aisha kafarta Sam takasa daukarta hawaye daya nabin
dayan jikinta na wani irin rawa yayinda zufa yagama wanke ta
dukda sanyin AC, takowa yayi har gabanta murmushi kwance
akan fuskar shi wuyanta ya shako hadeda dago kanta yana
mata kallon kiyayyah, congratulations na tayaki murnar samun
namiji Irina Wanda babu kamarsa amma kamar yanda zaki fara
ganin babu kamana a mugunta, congratulations daga rana
tayau kunyi bankwana da farinciki a duniyar ki, ina tayaki
murnar sabuwar rayuwar bauta, kakari tafara cikeda azaba nan
yayi wurgi da ita kan glass cup dinda yagama shan fresh milk
bakaramin bugewa tayi a kanta ba, juyawa yayi sannan yakara
dawowa, 'Akwai mai gadi na dattijon Aziki ina neman Alfarman
kada ki bata tsohon mutane domin mijin marigayiya ne ance
kefa jarabar taki har tsofaffi baki bari ba, kiyimun Alfarma
iskancin ki ya tsaya a waje banda yan aikina wlh wlh zan iya
kashe ki har lahira Randa na kamaki dawani a gidan nan,
sannan inada masu bama flowers ruwa damai wanke mun
mota, congratulations a dalilin ki kinsa sun rasa aikin su bazan
barki da gattin samari masu jini a Jika a cikin gida ba kamar
naba kura Ajiyar nama ne, 'kanshi yadaga Alamar yana tunani
chan yadawo ya tsuguna yadago fuskarta da hawaye yagama
wankewa, 'bazan taba baki damar kizama karuwar gida ba
kada kazantar zunibin kiya halakamu baki daya, idan jarabar
kita motsa kinsan inda zaki GA kwartayan ki, Wuceta yayi
hadeda rufe bedroom dinshi harda Sa mukulli a cewarshi kada
taimasa fyade tunda ankawo ta cikin maza babu abunda
bazata iya ba.
Anan ta kwanta kanta dukya kulle tarasa abun yi inda sai wurin
biyun Dare ta Mike taci kuka harta gode Allah taita shiga
sauran dakunan harta gane dakin ta saboda ganin hadaddun
akwatunan lefen ta, komai na dakin dark purple ne yayi
matukar kyau amma Sam bai burge taba Yanzu dama ba Auran
soyya tayi ba? Mai AK ke nufi?? Dukda taji matukar takaicin
abunda yaimata amma soyyar shi nanan daram dam a zuciyar
ta.
Tun daga ranar tafara aikin bauta a gidan, AK ya kori matasa
masu gyara gidan a cewarsa ankawo kura cikin garkin nama
kudin sallama yabasu sosai nan aikin gidan yadawo kanta
mace da wankin mota harda gyaran flowers idan tatashi tun
asuba bata Kara komawa bcci, idanko tayi lattin wanke mai
mota ranar hmmm bakaramin duka zata Shaba, idan yadawo
ya taddata tana bcci kuwa ruwan sanyi mai kankara zai dinga
watsa mata tijara iri iri babu Wanda bata gani ba nan tasa mai
suna *farin mugu na* ta tsani AK amma a iya bakin ta, kullum
muguwar kaunarshi ke samun masauki a Ranta duk yanda tayi
kokarin fito na fito da zuciyarta abun yaci tura, Babu Wanda
yasan halinda take ciki sai bilki itama ranan tazo gidan ta
taradda Aisha da AK a kitchen inda yayi fatali da indomie
Wanda shine yasata dafa mai a cewarsa kanme zata dafa mai
haka babu kifin gwangwani shiba matsiyaci bane shida kudin
shi aita masa mugunta akan abincin dayake siyowa, batada
aikin yi saidai taci ta cika Masai da kashi mai wari sai uban
kiba datake narkawa a kugu,ana haka bilki ta shigo indai Ranta
yai mugun baci har saida ta tanka mai, 'karya kakeyi ka kiramu
da matsiyata tunda munada wadatar zuci sannan kashin ma
ni'ema ce mutum yace shi baya kashi mana sai uban takama
da iyayin Gayu kamar kaidin baka kashi...... Rufe mata baki
Aisha tayi inda bilki ta dinga ruwan masifa, AK kuwa baibi ta
kanta ba a cewarsa ita ba sa'ar yinsa bace wacce tasata ita
zata girbe mata abunda tasata ta shuka mai, Aikuwa bilki taita
masifa ta wanke Aisha Tass inda Aisha taita bata hakuri akan
kada a gayama Ramata da garbati dakyar bilki ta yanda saboda
rashin lafiyar da Ramatan keyi akai akai tun bayan Rasuwar
babansu kullum yau ciwo gobe lafiya.
Haka AK da Aisha ke Rayuwa har ayau shekara Uku da
Auransa, dawowa gida yayi da yamma misalin karfe biyar
kamshin girkin Aisha dukya cika gidan tun a tsakar gida yabude
kofofin hancin shi tareda shakar kamshin abincin daya gama
Kara masa yinwar Sa dukda bayacin girkin nata sai idan
taimasa shida Abokanan Sa Wanda saita jera abinci kala biyar
duk ita kadai a cewarsa kada ta kuskura taba wani yaimasa
girki tunda ya taba taradda bilki tana tayata ranan tasha azaba
wai ana jagwalgwala masa abincin daya kashe kudi akai,
dukda baci yakeyi ba saida ya gasa ta, 'Shigowa parlon yayi
daidai da daukewar farin cikin daya dawo gidan dashi dalilin
wakan da take rerawa mai matukar dadin gaske cikin muryarta
mai sanyi da zaki yaji tana cewa.
'AK ne Raayina
"AK sona yakeyi yana bala'en jidani,.
" na rubuta sunan AK akasa ruwa aka goge wlh kosun goge
basu goge sanshi a zuciya ba.......ido biyun da sukayi baki sake
batasan sanda ta tsuguna tana bashi hakuri harga Allah
batasan yadawo ba cikin mamakin Sa ya juya yatafi a ranar
baimata komai ba, a cewar Sa hukuncin Laifin ta zai iya kashe
ta saboda hakoran bakinta ya kamata ya banbare a cewarsa
kada yafara kisa akanta shiyasa ya kyale ta saboda bata taba
bata masa rai irin na ranar ba wai AK Santa yakeyi yana
ba'laen jida ita kalmar Nance tafi komai kona masa rai inda
Yaji Aishar tagama cutar dashi.
*Cigaban labari*
Leemah ce zaune gaban Malam liman yana shaida mata wani
matashi anan bayan unguwar su yazo ya same shi akan yana
Santa da Aure inda Malam liman yace bazai ma diyarsa dole
ba amma yaje ya nemi soyyar ta yabashi izini, sanar mata yayi
akan zatayi bako daga yau zai dinga zuwa da yamma saboda
bayasan tadin Dare su daidaita idan yamata toh idan baimata
ba kada ta cuci kanta babu mai mata dole, Amincewa tayi
lokaci daya tun bataga bakon nata ba ta amince zata iya Auran
shi saboda wani kudiri Wanda ita kadai tasan abunda ke ran
nata.
.
Da yamma misalin karfe biyar na yammacin ranar talata wani
karamin yaro neya shigo gidan Malam liman inda yake
shaidawa ana sallama da halima inji Ahmed, kassncewar
tasan da Zuwan bakon nata bata wani bata lokaci ba ta
zurkuma zumbulelan hijab dinta sky blue Wanda ke Jan har
kasa, fuskarta da kwalliya ba laifi, sanarda mama tayi zuwan
bakon nata inda ta fita ta same shi jikin Wata katuwar bishiyar
dake kofar gidan nasu, ba laifi yana da kyau daidai misali
saidai zata fishi tsawo da haske domin baki ne maidan jiki,
hakan bai dami halima ba koda kuwa mummuna ne futuk ba
matsala bane a wurinta, zaune yake akan Mashin dinshi Roba
Roba yayi wankan manyan kaya sai zuba kamshi yakeyi, nan
taimishi sallama hadeda gaishe shi, batareda bata lokaci ba ya
shaida mata kudirin Sa a akanta domin a shirye yake yagama
komai, Ahmad ya kasance cikin soyyar ta tunda dadewa sanin
dokar gidansu yarinya saita gama secondary ake mata Aure
shiyasa yaita shirin shi a hankali kassncewar yanzu tana gafda
gamawa yabashi karfin gwaiwar tunkararta da Maganar inda
bawani kwana kwana ta Amince nan take, ba karamin dadi
hakan yaimasa ba, cikin lokaci kadan suka fara soyya mai
tsafta daban Sha'awa a kwana a tashi har iyaye suka shiga
Maganar, kawayanta su meenah kuwa babu irin surutun da
basuyi mata ba ko kadan bata Dace da Ahmad ba ai gara ta
Auri daya daga cikin Alhazawan da suke holewa tare idan ma
Auran takeso, mutum ya tashi a talauci ya koma talauci kai
kenan Kullum babu wani cigaba, nanta warware musu kudirin
ta gameda Auran nashi aiko abun yamusu dadi nan suka hau
mata kirari, 'hoooo dakin hutu yar'gidan malamai muna yinki
ilimin nan naki ba'a dakin hutu kawai ya tsaya ba eyehh kanki
fa Naja kina wutaaaa diyar Malam, muma munbi ki munbi sahu
irin naki zamuyi Alkur'an.
Ansa bikin halima nanda Wata Uku masu zuwa, inda Ahmad
mutum ne mai matukar ibada kullum cikin rokar Albarkan dake
cikin Auran da zaiyi yakeyi baida aiki sai sadaka da istahara
kullum akan Allah ya kauda fitina tareda basu kyakyawan zu'ria
bakaramin San halima yakeyi ba itama ba laifi tana Dan jinshi
sama sama koba komai yana bata kulawa na musamman Ga
kyauta akai akai, hankalin mahuta ba karamin tashi yayi ba
sanda yasamu labarin Auran halimar inda dakyar ta lallashe shi
akan cewa Aure ne na lokaci kadan bawai Zama zataje tayi ba
babu yanda batayi ba akan ya fahimce ta ina Sam ya kasa
kishi ya rufe masa ido, nan yadan Saki Ranshi kadan ganin
kulawar da take bashi yamafi Nada tana matukar sakin mishi
jiki tareda Alkawarin ko bayan Auran babu abunda zai Chanza.
Mahuta ne kwance a dakin shi inda kishi ya turnuke shi
bayajin zai iya barin wani ya lasar mishi zumar dashi kadai
yafara lasa kuma yake kan lasa, inaaa bazai taba barin wani ya
huta da kayan hutun shiba, wayar shiya dauko a gefen shi
batareda bata lokaci ba ya shiga messages dinshi number
Ahmed dayasa a nemo masa yaketa kallo nan ya yanke
shawarar abunda zaiyi.
Ahmad ne zaune a cikin Abokanan shi suna fira shigowar
messages yaji awayarsa nan ya dauko wayar tareda dubawa
salati ya Saki kanshi har sarawa yakeyi.
*Ina tayaka murnar Auranda zakayi, Abun takaici a matsayin
kana kimtsatse baka dace da mace irin halima ba, halima
tamu ce ta irinmu ce masu gidan hutu, wlh wlh wlh Nina fara
cin halima tun tana shekara sha Hudu tazama katifa ta kullum
saina hau ruwan cikin ta inda sau biyu tana zubar da cikina.*
Tambayar da Abokanan shi ke masa neya sakashi tattaro
natsuwar Sa, Lafiya maiya faru haka?
'Ba komai ba komai ina zuwa bari intafi gida sai munyi waya,
Kassncewar a Mike yake tun sanda yaga sakon hakan yasashi
tafiya gida kai tsaye ranar ko wurin halima bai jeba sai sake
sake yakeyi daga karshe ya tattara komai ya watsar a cewarsa
mace mai natsuwa irin halima dole tasamu masoya dayawa
masu Sha'awar Mallakar ta, ya ajiye hakan akan wani kesan
rabasu domin ya mallake ta.
Halima kuwa sai rawan kai akeyi tanata yad'awa zatayi Aure
sai banke banke take bankawa babu Wanda Ahmad ya gayama
abunda ke faruwa.
Wasa wasa fa Karamar magana tazama Babba mahuta baida
aikinda ya wuce turama Ahmad texts din yanda yake holewa
da halima tareda shaida masa akan ya bincika gaskiyar
maganar, tun abun bai damun Ahmad har ya shaida ma
Abokanan Sa inda nan suka kwantar masa da hankali akan
kishi ke damun mahuta mace kamar halima mai ilimi da
natsuwa diyar malamai jikan malamai sharrin mutane ne
kawai, nan ya yanke shawara akan zai gwada halimar inda
idan suna waya jefi jefi zai dinga sako maganar batsa Wanda
ada baya mata hakan kwata kwata, abun mamaki sai yaga bata
damu da hakan ba ko kadan bata taba nuna masa rashin
dacewar hakan ba, saima nunawa datayi tafisan irin firar akan
kowace fira dayake mata, nan zaita gaya mata yanda zai mata
idan sunyi Aure, haka zatai ta biye mishi babu kunya hankalin
Ahmad yayi mutukar tashi ko a mafarki bai taba tunanin zata
biye mai ba, nan yakara bullo mata dawani salo idan yazo tadi
kafun yatafi saiya San yanda zaiyi ko hannun ta ya rike nan ma
bata Hana shiba?, ana haka Wata rana mahuta ya turo masa
dawani text dinda yakara birkita shi inda yake cemasa.
*Gskia ango Amaryar ka tabude dayawa nayi mamakin
budewar ta dukda kasancewar nikadai ke shiga ramin nata,
waiii zurkumi, wlh wlh jiya na durje ta tun safe muke Abu daya
har yamma, hahahaa koda yake kafi kowa sanin bata gida jiya
da yamma har zuwa Dare muna tare ka kirata da la'asar ina jin
sanda take gaya ma kada kazo bata gida inda a wurina take yin
haddar da aka turata a gidansu, na goge mata tsaf tareda dasa
mata karatuna a kanta. Idan namata karya kada Allah yasa
inga Annabi, Nina fara cin halima*
Bakaramin tashin hankali ya shiga ba ganin furucin da akai na
karshe, wanene zai iyama kanshi wannan fatan? Wani riba
mahuta zai samu idan yaimata karya GA manya manyan
rantsuwar dayakeyi Anya babu Alamar gskia a lamarin nan
kuwa?? Harda cewa kada Allah yasa yaga Annabi hmmm Da
zazzabi ya kwana ranar nan ya yanke shawarar hakura da
halima dukda ya dage dakaima Allah kukan Sa Ga sadaka
dayake yi akai akai cikin lokaci kadan tafara sire masa, dukda
haka ya kudiri aniyar kureta.
Ahmad da halima ne a waya inda yake kashe tada
maganganun batsa hankalinta ba karamin tashi yayi ba
Sha'awar shi takeyi sosai takosa taji yanda zumar shi yake,
ganin yasamu yanda yakeso a wurinta hankalinta yayi sama,
'matata wlh ina tsananin bukatar ki har nakejin bazan iya jura
sai an kawoki gidan muba lokacin yamun yawa bby ki taimake
ni kidan fara Ragemun zafi kafun a kawoki mana, 'bakaramin
murna tayi ba nanta amince mishi inda sukayi da ita akan zasu
hadu zata bishi har gidansu cikin shigar tana hijab da nukab,
nan yace mata gobe zaizo su Kara tsara yanda haduwar nasu
zai kasance aikuwa washe gari batareda bata lokaci ba yakara
tado mata da maganar, 'yanzu taya zaki shiga gidan mu kinsan
fa layin akwai mutane dukda dakina yana ta waje ya za'ai?
'Ai kawai barin dakinka zakayi a bude bayan sallar la'asar
saika fita nikuma zansha hijab da nukab harda safa kafa da
hannu sai in shiga bayan yan mintuna sai in kiraka a waya,
mace ke fara shiga dakin namiji saboda gudun zargi, 'cikin
matukar razana jikin shi har rawa yakeyi da amsar data bashi
inda yakara tambayar ta, 'toh wurin fita fa?? 'Namiji ke fara fita
daga baya sai macen ta fito.
Hmmmmmm, ba komai hakan zaai sai mun hadu goben.
Washe gari leemah ta shirya batasha wahalar barin gida ba
kamar kullum ta kira Ahmad Wanda yagama tsorata akan
lamarin nata, 'gani a kofar gidanku ya kenan? Gaskiya kiyi
hakuri mu hakura tsoro nakeji mubari ma chanza wurin haduwa
gida babu tsaro, yana fadi ya kashe wayarshi aiko bakaramin
bata mata rai yayi ba tariga tagama banke banken maganin
mata haka takira wani Saurayin ta ya rage mata zafi a gidansu
na Isa kaita.
Mahuta Ahmed ya kira sau babu adadi inda cikin Sa'a ya dauki
wayar Wanda ada baya dauka, nan yaima Ahmed bayanin
komai bai boye masa ba, godema Allah Ahmad yaitayi ya
tsallake rijiya dabaya inda yace shida halima har abada.
Ranar da daddare suna waya da halima bai nuna mana komai
ba, cikin dabara tasako zancen, 'Kasan menene?
A'a saikin fadi yabata Amsa, wlh Wata kawata ce wani
Saurayin ta yaimata ciki abun mamaki ankusa bikin ta, 'tohfa
yafadi shikuma Wanda zata Aura yasani? Yabata Amsa cikin
jimami, 'hmmmm mu muka bata shawara akan ta gaya mishi
idan zai iya Auranta a haka aikuwa yace ba matsala shi ita
yakeso ba jikinta ba amma a zubar da cikin, aikuwa ana
zubarwa ya Aure ta kuma xo kaga yanda yake Santa baitaba
goranta mata ba.
'Gskia ya matukar burgeni lallai ya cika namijin gaske haka
akeso ba karamin lada zai samu ba, 'Allah masoyi na? Ta
Tambaye shi cikin zumudi, 'wlh kuwa, 'kai zaka iya mun haka??
'Kwarai mai zai Hana? Tsakanina da Allah nake sanki a ba jikin
kiba zan iya mana babu abunda zai hanani Auranki, ",ka
tabbata tafadi har tana yar'dariyar murna, 'kwarai kuwa kina
shakka ne??
" hmmmmm a'a nasan kana matukar sona, "eh wlh babu
abunda bazan iya miki ba insha Allah.
"Aikuwa nimafa an taba, 'aka taba mai?? Ya bata Amsa.
'Wlh wani yataba mun fyade munje bikin kawar mu wurin
dinner ya yaudare ni har yaimun ciki??
'Ciki? Amma wasa kikeyi koh? Cikin tashin hankali ya furta
hakan, 'wlh wlh da gaske nakema.
'Karki damu nariga nasan komai ai tun kafun ince zan Aure ki
nasan koke wacece amma ke nakeso, nan yafara gaya mata
wasu daga cikin sirrin ta Wanda mahuta ya gaya masa, nan
taita mamaki bata iya karyata shiba aiko nanta bude baki taita
bashi labarin Abubuwan dabai Sani ba cikin ikon Allah kamar
wacce aka matsa ma baki, inda taimasa karya akan sau goma
kawai muhuta yasanta a mace, 'kanshi kasa daukar zancen
yayi nan yace mata zai kwanta yanajin bcci duk yanda yaso ya
nuna mata babu komai kasawa yayi kashe wayar shi yayi
tareda tausayin Rayuwar mu ayau, shin wacece macen Auran?
Haka Zamani ya Zama? Da Addini suke fakewa suna ta'asa a
doran kasa? Halima tagama rikita shi nan danan tausayin
Malam liman ya rufe shi dattijon Arziki.
*A' gurguje.*
Shiru kwana biyu babu Ahamad ba dalilin shi Kota kirashi baya
dagawa inda dakyar tasamu ya Amsa wayarta nanta fashe
mishi da kuka akan yadaina naimanta, 'maganar gskia bazan
taba Auran mazinaciya bari muyi gwari gwari niba Dan iska
bane babu wani boye boye kin bani mamaki bazan Auri mai
fuska biyu ba kije ki aura mazinaci daidai ke Allah ya shirya ki
yasa kigane ni kaina ba wayo na ko karfi na bane ya kubutar
dani daga auranki illah Addu'ar da nakeyi da wacce iyaye
kemun sai Ince Alhmdlh, 'babu irin magiya da Rokon dabata
masa ba Sam yaki yarda ya shafama idonsa toka, 'Dan girman
Allah ko Auran Dare daya muyi ko baka taba niba ka rufamin
Asiri ka aureni koda baka sona, ko bakai mun komai ba,
'saboda me? Ya tambaye cikeda mamaki, "saboda in goge
bakin fentin Dana kwasa zan biyaka konawa ne insha Allah ko
Auran kwana daya ko biyu ne na yarda, 'kai tsaye ya gaya mata
bazai iyaba.
" halima taci kuka badan tana San Ahmad ba saidan Auran shi
rufin asirin tane mutane zasu shaida tataba Aure daga baya
saita aura mijin da takeso mai kudin gaske inda zata huta ta
kece Raini koya jita a bude ba matsala tunda yasan bazawara
ya Aura, ko banda wannan ma kasuwar zaurawa tafi budewa
manyan mutane sunfi San harka da bazawara sannan Abu na
Uku dayasa takeso tayi Aure saboda ta tabbata Malam liman
sai yamata Aure kwanan nan amma idan tazama bazawara zai
sakar mata mara ta tsula tsiya a cewarsu tayi Aure tafito
batayi dacen gidan miji ba jama'ar gari babu Wanda zai zarge
tada wani Abu.
*Note:- labarin rayuwar halima Wanda nake badawa a yanzu
wlh wlh yafaru da gaske babu abunda na rage bare in Kara*
.
Babu yanda halima batayi ba Sam Ahmad bayako sauraran ta
daga karshe ya tura iyayan shi amso kayan Auran da akakai
gidan su, ba karamin tashin hankali iyayan su suka shiga ba
babu irin tambayar da baayi masa akan dalilin yin hakan ba
Sam yaki fadi a cewarsa zai rufa mata Asiri, nanfa iyayan shi
suka hau fushi dashi harta kai saida kanin Malam liman ya
tarke shi duk yanda yaso ya gujema abun ya gagara kowa shi
ake bama laifi itako banda kukan munafunci babu abunda
takeyi inda ta dage akan bata masa komai ba, dayaga ba sarki
sai Allah hakanan ya warware ma kanin babanta duk abunda ke
faruwa inda abun ya daure masa kai sosai koda aka gayama
iyayan ta Sam kin yarda sukayi a cewarsu za'a bata Ma diyarsu
suna dama ba Santa yakeyi ba yaxo ne ya tozarta su Mamarta
rantsuwa tayi saitayi shari'a da Ahmad babu yanda Malam
liman baiyi ba akan abar maganar ina ta shafa ma idonta toka
saida takai Kara police station inda aka tasa keyar Ahmad nan
aka fara sabon case Wanda koda halima taji yana maida
jawabin abunda yafaru kallon shi taita yi batace komai ba
dakyar kanan Malam liman ya roka aka rufe case din a
cewarsa koda anje kotu tozarci zai Zama a wurin diyarsu ko
itace da gskia za'a bata Mata suna ne inda Ahmad kuma yace
sai anyi sha'riar da gaskiyar Sa, dakyar aka rufe maganar
kowani sashi na zagin dayan sashin inda iyayan halima keta
lallashin ta Malam liman harda mata rubutun dangana ganin
yanda tasa abun a Ranta basusan kawai basaja take masu ba,
mahuta kuwa yafi kowa farinciki da hakan inda yakara riketa
gamgam.
Wasan bera da mage aka shiga yi Aisha da AK tunda ya ganta
tana rawa take gujema duk hanyar dazai hadata dashi
Tun rananda AK yaga Aisha cikin karamin 3quater da farar vest
fa hankalin maza ya tashi, hmmm jiya ba yauba koba komai
shekaru sunja duk yanda yaso yakice abun a Ranshi hakan ya
faskara inda ko rufe idonshi yayi toh surar jikin Aisha kawai
yake gani tana juya kugu tana rawa kamar zata karye Anya
akwai mace mai irin zubin halittar Aisha kuwa? Idan ya tuno da
shafaffan cikin ta da kirjin ta haka zaita juye juye akan gado
tun yana daurewa har saida yayi jinya ciwon ciki mai matukar
azaba ya turnike shi dakyar yasha saida yayi sati biyu tareda
taimakon maganin da aka Dora shi akai inda likitan shi yabashi
shawara akan yakusa halaka kanshi bakomai ke damun Shiva
sai muguwar Sha'awa bakaramin takaicin likitan Yaji ba inda ya
karyata hakan mai zaisa Yaji sha'awa? Toh Sha'awar wama
zaiji? Cikeda mamaki likitan ke kallon shi, 'yallabai amma
kanada iyali koh? Ya Tambaye shi, shiru ma Amsa ne yatashi
ya cikama rigarsa iska.
Wasa wasa fa AK ya shiga tsaka mai wuya yarasa natsuwa
inda kullum haushin Aisha yakeji a ganin shi mugunta ceta sata
yin irin shigan nan a parlon banda mugunta menene amfanin
bedroom dinta? Kai anya ma Aisha bata ciko? Kaiiii gskia tana
ciko irin wannan hips haka kamar an zana, 'nazari ya shiga yi,
idan kuwa tana ciko saina ci ubanta akan mai zata dinga mun
ciko a gida? Hankalin wa takeso taja? Mikewa yayi tareda
nufan dakinta kafarshi yasa ya hankade kofar tana kwance tayi
rufda ciki akan gadon ta cikin Riga da Skart na Atamfa ta
dame ta tsam Rabin kirjinta a waje, baisan sanda ya lashe
bakinsa ba, keee, ya daka mata tsawa inda ta Mike jikinta na
rawa, oya zonan, yafadi tareda juyawa ya koma parlor Zama
yayi kan kujera kafa daya nakan daya sai girgima kafa yakeyi
fuska a hade, 'tsugunnawa tayi Dan nesa dashi kanta na kallon
kasa, 'wayace ki tsuguna?
Kayi hakuri ta furta tareda mikewa, 'saina daga murya? Yafadi
yana banka mata muguwar harara, 'matsowa tayi kadan kusa
dashi inda ya shagala wurin kallon hips dinta burinshi daya
yataba Yaji yanda zai mishi a hannu yanaso ya cire zargin
dayake yi yanaso yasan tana ciko ko batayi, idonshi tabi da
kallo ko kyaftawa bayayi Wata irin kunya takama ta ganin inda
yake kallo, charaf suka hada ido nan taji kamar ta nutse a kasa
inda yakara hade ransa kamar hadari kamshin ta yana Kara
rikita shi, 'uhmm yayi gyaran murya, 'menene a kasan kujeran
nan? Kallon kujeran ta shiga yi, 'bakida baki?
Tsugunnawa tayi Sosai nan kirjinta ya bayyana sosai AK har
tura kanshi yakeyi yana Kara leke ya gwale ido a kidime take
dubawa batama San yana kallon taba, 'yaya wlh banga komai
ba kayi hakuri, eyeah? Yafadi yana Kara kallon kirjin ta, duba
duba dakyau, duk yanda taso ta hango wani Abu takasa tana
dago da kanta karaff sukai karo dakan AK daya Kara tsawo
dalilin kallon ta, Dan Allah kayi hakuri, ta furta hartana murza
hannun ta tasan bakaramin azaba zata shaba, 'inda dakyar ya
iya saita kanshi tareda gyara murya har yana share zufa, 'waige
waige yafara shi bama takan karon da sukayi yake ba cikin Sa'a
yayi ido biyu dawani karamin tsinke, uban menene wannan??
'Saida ta kalla sosai tagane tsinke ne, 'Au wlh wurin shara ya
makale.....mtsew kazamar banza common malama bace
Munda gani, yafadi yana mamakin abunda ya hanashi mangare
ta kamar yanda ya saba, mtsewee yaja tsaki, 'zonan tadawo
yayinda yakasa dauke idonshi a jikin ta, uban wa yaimiki dinkin
nan?baki a bude take kallon shi tana mamaki karo daya na
rauwarsu daya taba tanka ma lamarin ta, 'Dan Allah kayi hakuri
bari in chanza tafadi tareda saurin juyawa, 'mtseww mutum
yawani guma manyan kaya a gida ko zafi baiji, mtsew please
wuce kibani wuri ni mummuna dawani kugun ki a wurin, 'da
hanzari tabar wurin inda ya shiga dakin shi hannu rike da Mara
yana dingishi cikin shiya rike, 'misalin karfe takwas na Dare ya
nufi kan dinning table kamar kullum abinci a jere gwanin ban
Sha'awa sai hadiye miyau yakeyi yanaso yaci bayasan ta raina
shi, 'Ina kike?? Yafadi chan kasan makoshi, shi kanshi yasan
bazata jiba, Karo na biyu yadan Kara daga murya kadan, 'Black
slave where d fuck r u before I lose my temper, a yanzu
haushin kanshi yakeji yanda yakejin wani Abu a zuciyar shi
tana hanashi dukan ta kamar Yanda yasaba, 'jiki na rawa tafito
sanye da bakar doguwar Riga ta yane kanta da karamin
mayafin rigar mamakin ganin zaici abinci yau takeyi, tsaki yaja
tareda dauke kanshi bakaramin haushi tabashi ba ko ubanwa
yace ta chanza kaya oho ko zafi bataji aiko AC gidan nan zan
cire mutum sai Albazaranci, 'mtsew Dan mugunta omo ma sai
ansa mutum yayi asara, yafadi dukda taji abunda yace amma
takasa gane inda ya dosa, 'Ina kunun aya na? Ya tambaya
dukda baisata yin kunun ayan ba cikin ikon Allah tayi nata
nasha haka kurum taji tana marmarin sha, jiki na rawa ta shiga
kitchen inda ta dauko katon glass jug cikeda kunun aya mai
kauri yasha madara da kwakwa da madarar pick tareda dorawa
akan faranti da glass cup mai kyau, ajiyewa tayi a gabanshi,
'gashi ta furta jiki na rawa ta juya tareda barin wurin, Toh
maiyasa yanzu yake yawan San kallon ta? Girman hips dinta ke
baka mamaki Yaji wani sashi na zuciyarsa na bashi Amsa,
yesssss yesss shiyasa dakuma boobs dinta danake tunanin
ciko take musu, oooh mata kenan komai sai anyi cuwa cuwa,
mtsew mai zaisa in damu dawani kazamin jikinta? Bari kawai
in cire zargin danake yi yafadi kai tsaye ya Mike bedroom
dinshi ya shiga tareda jawo bedside drowa dinshi magungunan
da aka bashi na ciwon cikin shi ya nemo inda ya dauko wani
magani Kanana Kanana na bcci sanda yaima doctor din
complain baya iya koda bcci saboda zafin ciwo shine doctor
din ya bashi maganin da sharadin kwaya daya zai dinga sha
kassncewar maganin Nada karfi sosai, komawa parlor yayi
inda ya tsiyaya kunun ayan a Kofi fari tar gwanin Sha'awa
nanya balle maganin har guda Uku ya watsa a ciki ya jujjuya
murmushin mugunta yayi saida ya tabbata maganin ya narke
kassncewar maganin baida daci salam yake baza'a taba gane
ansa Abu a ciki ba, Aisha na zaune tana tunanin kallon da AK
ke mata, toh kodai baida lafiya ne? Ta tambayi kanta a karo
babu adadi dukda kwana biyu bata cika ganin shiba tama
dauka yayi tafiya ne kassncewar ya rage tsangwaman
ta........kiranta yayi da sunanda yasa mata inda a tsorace ta
Mike tana gafda fita dakin tayi Addu'a, Yah Allah ka kareni
daga wulakanci da tozarcin farin mugu na, shawafa tayi ta
nufe shi kai tsaye Addu'a dauke a bakinta, 'jijjiga kofun dake
hannun shi yayi, 'menene wannan? Ya tambaya baiko kalle
taba, 'kunun aya ne, 'ya akai naga yayi fari sosai? Uban mai
kika saka mishi naji yana Dan daci daci, 'cikin mamaki ta kalle
shi, daci kuma? Wlh bansa komai ba daga kwakwa sai
madarar pick..... Oooh toh nazama makaryaci kenan koh? Mika
mata kofun dake hannun shi yayi inda ya kafeta da ido, Amsa
tayi tana kallon shi saboda batasan mai hakan ke nufin ba,
saida sukayi minti biyu a haka dayaga batada niyyar sha ya
waigo tareda watsa mata mugun kallo, dalla malama ki
kwankwade kila barbade kika fara min saboda insoki waya Sani
ban yarda dake ba maza shanye kibani kofin, Wlh wlh yaya AK
ko gishiri ban taba sama ba a abinci da sunan ka soni, mtsew
munafuka banasan surutun da ba'a tambaye kiba, 'kafa kai tayi
ta shanye tsaf tareda ajiye kofin a gaban shi tana goge guntun
kwalla, "saida safe ya furta baiko kalle taba, sanin abunda yake
nufi wato ta bace masa daga gani shiyasa taja kafarta takoma
dakinta cikeda sake sake, cikin yan mintuna taji wani
azababben bcci ya tunkare ta yayinda taita zuba hamma babu
adadi, kasancewar bata Dade dayin wanka ba rigar bcci ta
dauko yar Karama ko guiwa bata kaiba mai santsi shara shara
red color gaban rigar net ne maiban Sha'awa a yanke ta feshe
jikinta da turaren data saba shafawa nanta fada gadon ta
dakyar ta iya jawo bargon ta ko wutan dakin bata kashe ba baki
bude idonta ya rufe ko Addu'a takasa nan magani yafara aiki
bcci takeyi batako San inda kanta yake ba, AK kuwa misalin
karfe shadaya sanye da Riga da wando na bcci sky blue mai
taushi sai kaiwa da kawowa yakeyi tsakanin dakinshi da kofar
dakin Aisha inda yaita yunkurin shiga yakasa bayaso ya shiga
bccin ta baiyi nauyi ba shahada yayi ya tura kofar dakin a
hankali inda ya hangeta ta bararraje baki bude sai bcci take
zubawa, kofar ya kulle a hankali ya shiga dakin cikin san'dah
saikace tsohon kwarto.
.

.
Tafiya yakeyi sada'f sada'f inda ya tsaya chak cikeda wasi
wasin abunda yake shirin yi a karo ba adadi yayi yunkurin
komawa inaa zuciyarsa takasa barin shi, 'toh ai daddy na
yabada kudin sadakin bazakici banza ba koba komai dukiyar
daddy tawa ce kuma matata ce bawai laifi nayi ba kawai inaso
in cire shakku ne, zuciyarsa ke Kara basa shawarar tunkarar ta
tareda mishi surutai akan hakan kai tsaye ya doshe ta batareda
bata lokaci ba ya yaye bargon data rufa dashi bakin shi yayi
saurin toshewa kadan yarage bai Saki ihu ba ganin zubin
Halittar da Allah yaima Aisha ba karamin rikita shi hakan yayi
ba kwance take fuskarta na kallan sama kafa a ware santala
santalan cinyoyinta na waje, haba dole dole ma yarinyar nan
shaidanun maza su dinga wawar ta kotaki kotaso ya dauki
akalla minti biyar yana Kure mata kallo hannun shiya saka kan
rigar bccin data gama bayyana surar jikinta inda yasamu kanshi
yana shafata sama sama runtse idonshi yayi inda taiwani juyi
ta mirgina jikinshi sosai kanta na wurin kugun shi yanajin
numfashin ta a jikin nashi baisan sanda yasaki Ajiyar zuciya
mai karfi ba numfashin shi nafita sauri sauri, hannu yakai yana
shafa kugun ta dayake janshi zuwa gareta kamar Mayan karfe,
yauwa koba komai ya cire zargin dayake yi maiya rage?
Yanaso yatashi yatafi wani Abu na jawoshi zuwa gareta dukya
gigice ya Dimauce zame rigarta yayi tasama nan halittar kirjin
ta suka bayyana Tubarkallah hmmm AK yagama firgita hannun
Sa yadora duka biyun akai, subhanallah ya furta a razane wani
shocking Yaji yana bin dukkan jikin shi da sauri ya Mike har
yana faduwa, Innalillahi wa inna ilaihir raji'un yaita furtawa da
gudu gudu yabar dakin ta kamar Wanda yayi gamon Aljani jiki
na rawa dama haka kirjin mace keda ban Sha'awa tabbas idan
yakara mata kallo na biyu babu abunda zai hanashi damkar ta
Kota bala'e kitchen ya shiga ruwan sanyi ya dauko Roba daya
yakafa kai yadinga sha saida yarage Dan kadan sannan ya
watsa a saman kanshi dukda haka jikin shi zafi rau gawata
jarabar Sha'awar da baitaba tunanin yanada ita ba, toh kodai
likitan shi gskia yafadi dayace masa Sha'awa ke neman masa
illah? Toh badai Sha'awar Aisha bace koh? Noooooo girkiza
kanshi ya shiga yi hango yakin da hakan ke nufi a gare shi nan
yakarasa bayin shi ko kaya bai cire ba tsakiyar shower dinda
ke bayin ya tsaya tareda sakarma kanshi ruwan sanyi cikeda
takaicin tozarcin dayake shirin jama kanshi, ranar ko barawon
bcci baiyi nasarar sace AK ba yanda yaga Dare haka yaga rana
inda ya yanke shawarar Samo ma kanshi mafita tun kafun
yafara hauka, Aisha kuwa bcci tayi bana wasa ba inda ko sallar
asuba bata samu daman tashi ba ko motsi batayi saikace
gawa dakyar ta iya bude idonta da sukai mata nauyi jikinta ya
mutu sosai salati tasaki ganin karfe Tara na safe tana hamma
da mika jinta takeyi zata Kara maimaita bccin datayi domin bai
isheta ba, bayi ta shiga tana tangadin bcci Alwala ta daura nan
danan tayi sallar asuba tana mai neman yafiyar Ubangi tareda
mamakin bccin nata, kodata idar bayi ta shiga domin yin
wanka a cewarta kila takara watsakewa tana shiga AK ya tura
kofar dakin nata Wanda tunda gari ya waye yake lekota jefi jefi
tana bcci, da cikin kwanakin baya ne ruwan sanyi zai watsa
mata ya daka mata tsawa saiya samu kanshi dajin tausayin
maganin daya bata har guda Uku masu karfi yananan tsaye
inda sauri sauri ta watsa ruwan so takeyi taje tayi aikin data
saba kafun farin mugun ya lallasa ta daure takeda farin towel a
kirji tafito yayinda karamin towel ke hannun ta tana goge
gashin kanta data wanke a bayin dogayan santala santalan
cinyoyinta sai daukan ido sukeyi gwanin ban Sha'awa hamma
ta fito tanayi tareda mikan kasala, bakaramin tsoro taji ba
ganin mutum tsaye a gefe yana Kare mata kallo bako kyafta
ido, ihu tasaki tana shirin komawa bayi....Aaisha ya kira
sunanta chan kasan makoshin Sa muryar shiko fita batayi
sosai, chak ta tsaya karona farko tunda tayi wayau bata
tabajin ya kira sunanta ba, kasa Juyowa tayi cikeda kunyar
ganinta dayayi a haka, zo zauna muyi magana mai
muhimmanci, jiki sanyaye ya zauna a gefen gadon ta inda
itama takoma gefe a takure tana Addu'ar sauyin datake gani
harga Allah tsoran shi yakara saka mata batasan sauyin nan
bata saba dashi ba tafi sabawa da muguntar shi fiyeda komai,
'banasan karya tsakanin kida Allah yaushe rabon kida namiji?
Ya Tambaye ta babu wasa a tareda shi yakasa dauke idonshi a
kirjinta dakeda danshin ruwa, 'kamar ya yaushe rabonta da
namiji? Maiya hadata da namiji? Mai maganarsa take nufi?
Katse mata tunaninta yayi, look ba wasa nazo yiba kada ki
bata mun lokaci ba tunani na Saki ba, kina Sha'awar namiji ne?
'Subhanallah yaya AK wallahi bana Sha'awar kowama tafadi
murya na rawa, 'wlh wlh karya kike munafuka, daga muryar shi
yayi a wannan Karon, In banda ke munafuka ce uban mai zaisa
ki dinga mika kina bankarewa kusan Wata Daya kenan nake
kamaki kina bankare bankare da mika kinaso kiyi seducing
dinane? Dafa kirjin ta tayi yayinda ta zaro manyan idanun ta,
'nooo wlh a'a bana Sha'awa jikina ke tsami shiyasa nake mika
ni wlh yaya kayi hakuri, girgiza kai ta shiga yi tana Kwalla a
ganinta sharri kawai yakeso yai mata yasamu dalilin jibgarta,
'masana halittar mace sun tabbatar da duk macen da take
yawan mika da bankara tana bukatar da namiji idan ni nayi
miki Karya suma karya sukayi kenan? Mikewa tsaye yayi, Look
banasan dogon surutu ki shirya nanda minti goma ki sameni a
mota ban yarda dake ba, fita yayi daga dakin inda tafara
tausayin kanta sauri sauri ta shirya cikin doguwar rigar atamfar
tareda simple kwalliya madaidaicin hijab ta saka ta fesa turare
sama sama flat shoe tasaka tana tunanin inda zasu kodai gida
zai maida ta yace tana Sha'awar mazan waje? Ooooh ni shatu
naga ta kaina??♀ tawa ta sameni ya Allah ka fitar dani daga
sharrin farin mugu Allah ka taimaki baiwarka wlh nagaji nagaji
da Auran nan Anya zan iya kuwa? Hakurina yafara karewa
gskia nagaji da sharri, tafadi tana girgiza kanta da Asalin gskiar
ta Auran AK yafara cutar da ita, a bakar motar shi ta same shi
cikin shigan manyan kaya farin yadi mai shara shara yayi
masifar kyau kanshi da bakin hula dukda bakaramin kyau
yaimata ba amma samun kanta tayi takasa kallon shi kamar
yanda ta saba, idonta ta kauda gefe, gaban motar ta bude
korona farko dazasu fita tare karo na farko data shiga motar
shida niyyan fita wani waje dukda tana shiga idan tana wanke
mai amma wannan shigar ta babanta da sauran, dukda taji
dadi amma tsoron abunda zai faru ya shafe jin dadin nata,
baba mai gadi Baki yaki rufuwa ganin Abunda bai taba gani ba
nanda nan yaita zuba musu Addu'a yana kirari yana wasa su
sun burge shi ba kadan ba, get din ya wangale yana musu
fatan dawowa lfy inda ko kallon Arziki bai samu ba yau a wurin
maigidan nasa, tafiya sukayi maidan nisa tsit kakeji babu
Wanda yakara kallon wani saida yayi tafiyar minti shabiyar
sannan ya tsaya a wani dankareran asibiti inda kai tsaye ya
daga wayarsa da Alama dawani likitan yake magana, Aisha
kuwa cikeda damuwa take maiya kawosu Asibiti? Gaban tane
ya fadi rass kodai Ramata ce ba lafiya? Innalillahi yah rabbi
kasa ba haka bane tafadi a fili tunawa datayi Ramata kwana
biyun nan cikin ciwo take Wanda take zuwa dubota a gida jefi
jefi tareda kai musu kudin hidimar magani, kallon ta yayi ganin
batada Niyyar fitowa, 'malama zan rufe motata ba gadi kikazo
yiba inada abunyi, 'fitowa tayi jiki a sanyaye inda tabi bayanshi
kai tsaye wani office suka dosa inda ya kwankwasa kofar wani
katon likita baki ya fito yana washe hakora, 'mika ma AK hannu
yayi suka gaisa inda yaimasa nunu da kujerar dake fuskantar
Sa Aisha kuma ta zauna cikin kujerun dake katon office din
duk a takure take, 'yauwaa yalla'bai itace mai aikin gidan mu
wacce na baka labarin muna zargin tana biye biye, kokuma
ince ni nasan tana biye biye shine nazo a gwada komai na
jikinta a tabbata tsaftar jinin ta, kallon AK likitan yayi dukda
baiji dadin cin fuskar da AK yaima mai aikin nasu ba akan
idonta, 'ba matsala bare inkira a diba jininta yama wadatar nan
za'a tantance komai, Mikewa Aisha tayi jikinta har rawa yakeyi
tana girgiza kanta hawaye daya nabin daya mai take shirin ji?
Badai itace yar'aikin ba?, 'nooo Doctor har kashin ta inaso a
gwada, kashi da futsari idan da halima ku turata a Engine gaba
daya nasan bazaku rasa ba aita aunata akan idona gskia
inasan lafiyar jikina, 'dariya likitan yayi ganin AK daduk gskiar
shi yake maganar, waya yadaga yakira Wata nurse nanda nan
ta shigo inda likitan yadanyi kananan rubuce rubuce a takarda,
Aisha kuwa tana tsaye tanaso taga ikon Allah, 'kutafi da ita lab
a diba jininta gani nan zan biyoku, likitan yace......'nooo nurse
hada kashin ta a gwada, dariya nurse din tayi yayinda ta rike
hannun Aisha, zo muje madam, wani irin tsawa ta dakama
nurse din, 'kada ki kuskura hannun kiya tabani, a tsorace AK ya
kalle ta tunda suka shigo baibi takanta ba ganin tana mike a
tsaye cikin mamakin Wanda taima ihu yake kallonta lallai Ashe
itama batada kunya jinjina kai yakeyi tareda mikewa, 'meye
haka? 'Look I have no time to West malama ki bita kafun raina
ya baci, wani kallon banzan da batasan ta iyashi ba taimishi
sama da kasa taja dogon tsaki tareda shirin fita office din,
look Aisha, yafadi cikin hanzari ya damko hannun ta kamar
yanda ya saba, karfin ta tasa gaba daya ta hankade shida
hannu biyu saida yadafe table din kusa dashi kadan yarage
yafadi dukda haka ya buge gefen hannun shi, 'wlh wlh muddun
ka tabani ayau zakayi danasani Wanda harka mutu bazaka
Kara kamarsa ba, mtsewee tafadi tareda fita BAMMM ta banko
kofar office din yayinda ta bangaje nurse dinda ke kusa da ita,
Kamar Wanda aka dasa haka ya sankare saida doctor dinya
girgiza shi kusan sau biyu sannan ya maida kallon shi wurin
doctor din, mukullin motan shida ke kan table din yaja baibi
takan kowa ba yafita kamar zai tashi sama.
*"Zaiyi wuya kujini gobe da jibi
but
idan nasamu sarari zaku iya jina."*

Akwai dalin haka amah kuma balallai bane inkai haka nagode ina ganin comment dinku kan wannan book din.
.
Tafiya yakeyi sauri sauri sai faman waige waige yakeyi waiko
zai ganta amma ina babu Aisha babu Alamar ta Ranshi ya baci
sosai yanda ta yarfa shi lallai Ashe itama haka take Ashe?
Fuska ne bata samu ba tabbas Aisha batada kunya nan gaba
kadan ya rage sufara dambatawa ganin yanda ta naimi kaishi
kasa dazu, tsaki yaja yana jijjiga hannun shida ke faman mai
zugi tareda dosar motar shi yana jinjina lamarin kai tsaye gida
ya wuce yasan zai taradda ita so yakeyi suyi wacce zasuyi
a'yau toh karya yaimata? Shifa baiga abun fushi ba a maganar
Sa tsakani da Allah yayi laifi daya kaita Asibiti domin Duba
lafiyar ta? A'a ikon Allah shifa yanasan kanshi yasan maizai
faru gaba yanda kullum take bankare bankare kila ta kawo mai
hari shiyasa yaima kanshi gata tun yanzu kada ta shafa mai
masifa, shi kadai yaita surutun shi harya isa gida baba mai gadi
na bude masa gate ya sauke Window motarshi, Aisha ta
dawo? 'Yalla'bai bata dawo ba tunda kuka fita tare, cikeda
mamaki yakarasa parking din motarshi toh ina taje mishi da
igiyar Auransa har guda Uku? Shifa bazai dauki iskanci ba da
izinin ubanwa ta fita? Kasa sukuni yayi sai kaiwa da kawowa
yakeyi, wayarsa ya dauka tareda shiga contact dinshi, 'mtsew
Ashe ma banda number ta, oooh God tohko Mara kunyar
kanwar ta zan kira inji ko tana gida? Yah rabbi banida number
kowa nata why? Saboda irin haka yakamata insamu number
wani nata, wayarsa ya dauka tareda kiran mamien Sa, suna
gaisawa ta tambayi Aisha, Au Ashe bata karaso ba tun dazu
tacemun zatazo muku wuni zata fara biyawa gidansu daganan
zatazo nan wurinki, Au Allah sarki aiko bata karaso ba inajin
saidan anjima zatazo, 'yauwa Mamie please a tura wani gidan
nasu a gaya mata tagama duk abunda zatayi dawuri zanzo in
dauketa karfe biyar na yamma insha Allah, 'a'a harsai an tura
wani kabari idan tazo din basai a gaya mata ba, a'a Mamie
adai tura, ikon Allah toh kai ka kirata a waya mana, 'nakira
Mamie wayar bata shiga inaga matsalar network ne,
Toh ba matsala zan aika yanzu, idan kazo inaso muyi
magana ka sosamun inda kemun kaikayi Allah yasa ba abunda
nake zargi kukeyi ba haba shiru shiru muma munaso muga yan
dagwas gwas a gaban mu kodai planning kukeyi? Hmmmm
bari kawai Mamie idan nazo mayi maganan nima abun na
damuna, toh Allah Shi kyauta saikazo, a'haka sukai sallama,
kaji tsofaffin nan su Sam basuda damuwa sun hadani da bala'e
suta jikoki sukeyi ma duk nasan abunda zan muku bazaku
kashe niba, yace a fili yana tunanin hukuncin da zaima Aisha.
Kodata fito bata zame ko'ina ba inda kai tsaye bakin titi ta
nufa cikin Sa'a tasamu keke napep empty Allah yasa tanada
chanji a jikinta gidansu ta wuce kai tsaye inda tana shiga dakin
nasu ta fashe da kuka nan hankalin Ramata da bilki yayi mugun
tashi inda sukaita lallashin ta babu yanda basuyi akan ta gaya
musu dalilin kukan nata Sam taki, nan Ramata a karona farko
tace mata idan taga da cuta a zamanta da AK ta tattara ta
dawo gida tabata goyan baya ganin Aishar bata taba yin hakan
ba tunda tayi Aure kullum nuna musu take tanajin dadin
zamada mijinta shiyasa ganinta yau ya tada hankalin Ramata
bataso ta shiga hakkin yar'ta mai hakurin gske, cemusu tayi
zata shiga makwabta nan Ramata ta fita tabarsu da bilki tayi
hakan ne waiko kila zata gayama bilki matsalar ta tasan bilki
zata bata shawara mai kyau tunda ita takasa gaya mata ba
mamaki ta gayama yar'uwarta, aiko bilki tasata a gaba saida ta
gaya mata wasu Abubuwa nan bilki taita masifa tana zagin AK,
kuka take taya yar'uwarta sosai inda tabata shawara akan bata
yarda ta rabuda AK ba harsai ta gasa masa aya a tafin hannun
Sa a cewarta idan ta barshi yanzu yaci bulus duk wahalar daya
gana mata yatafi a banza, haba Anty wlh kina bani haushi
bubeki Dan Allah mace har mace ni kaina zubin halittar ki
burge ni takeyi wlh kowace mace saita kyasa ki bare namij,
haba inada irin surar nan taki Malam mai akai da maza? Nan
bilki ta cire kunya taita kintsa ma Aisha hanyar daukan fansa
wuni sukayi cur tana tsara mata yanda zatayi Aishar kuma ta
dauki darasin sosai kuma taji dadin hakan a cewarta itama
mutum ce kuma tanada zuciya ta kudiri sai AK yazo ya
tsuguna ya bata hakuri sannan yabata takardar ta tagaji, ana
haka ne mai aikin Mamie Wata yar'budurwa taxo tareda basu
sakon AK tana fita Aisha ta kalli bilki, sis kinji koh? Wlh baisan
nan zanzo ba kinga daya daga cikin sharrin nasa koh, dariya
bilki tasaki tana salati harda tafa hannu, oooh Allah ni Bilkisu
namiji da makirci Lallai mijin nan naki saike wlh wuri yasamu
nuna mishi zakiyi kin fishi iyawa keda kike mace har za'a
gayama makirci? Nan bilki takara zugata tareda Dora mata
sababbin karatun da suka zauna sosai a kanta inda Aishar taita
dariyar mugunta harta kosa ta koma gida tareda Alkawarin ta
daina bari hannun shi yana sauka a jikinta ita ba jaka bace
takuma daina aikin bauta.
Misalin karfe hudu bayan la'asar Bilki ta Rakata har gidan
Mamie inda suka tadda ta a kitchen nan suka hau tayata aiki
cikin sakewar fuska ta tarbe su harda rungumar Aisha sam
Mamie ta watsar da komai inda ta rike Aisha da hannu biyu
biyu ganin hidimar da Aisha take musu muddun zataso saita
kawo musu girke girke masu mutukar dadi ta dauke su tamkar
sune suka haife ta hakan yasa suke matukar kaunar ta, wurin
shida saura suka gama taya Mamie aiki inda nan bilki taja
Aisha bedroom din Mamie a cewarsu bayi zasu shiga, kwalliya
taima Aishar mai kyau sai zuba kamshi takeyi nan suka fito
bilki tanama Mamie dake zaune a parlor sallama ya shigo cikin
shigar kananan kaya hannun shi rikeda katuwar Leda da Alama
siyya yaima iyayan nashi, mintsinin Aisha bilki tayi tana mata
nunu da ido Wanda Aishar ta fahimce abunda take nufi darasin
da sukayi yau takeso yafara aiki tun yanzu, 'mai sona, Aisha ta
furta hadeda kashe masa ido daya Wanda chak ya tsaya
kamar Wanda akaima umarni kodai kunnan shi ke jiyo mishi
gaibu? inda takarasa wurinshi cikin natsuwa tareda amsar ledar
hannun shi, 'sannu da zuwa Ur Excellency, ta furta cikin
yalwatatciyar murmushi harda dan riko hannun shi inda ya bita
zagwai zagwai kamar rakumi tagama kashe shida mamaki,
Anya Aisha Nada hankali kuwa? Meye haka kuma? Mamie
kuwa sun gama burgeta kana ganinsu kaga masoyan da suka
jike a soyya hakan yasa taita zuba murmushi tareda Kara
godema Allah daya Kara hade kansu, oooh namiji munafuki ji
yanda ya bita saikace bashi bane yayi gudun hijira ranar da aka
daura musu Aure,oooh yaran yanzu saisu, Mamie take zancen
zuci inda takosa daddy yadawo taimasa Albishir, Bilki kuwa
Dan dukawa tayi ta gaishe da AK, ina wuni yaya, kallon ta yayi
ganin ko kallon Arziki bata masa tun daga Randa ta same shi
yana dukan Aisha ko sallama batayi idan tazo gidan, bata jira
amsar shiba nanta waiga ta kalli Aisha, oooh sister saboda
yaya AK yazo shiyasa aka Fasa rakani bakomai Mamie kinga
tun yanzu anfara min hannunka mai sanda koh idan naji haushi
nima inyi Aure, 'da gskiar su takwara ta kema kiyi Aure ki kyale
mun yara na banasan Sa ido, yauwa Mamie gaya mata, inji
Aisha tafadi tana tunkarar dinning dinda suka gama jera abinci
akai, 'bari ma kigani mijina zan sama abinci nasan baici komai
ba tunda yau ban wuni a gida ba shikuma ba abincin waje yake
ciba, 'aiko dai ya gado daddyn kune daughter shima haka
yakeyi baicin abincin kowa inba nawa ba, Wucewa bilki tayi
renta yayi fari fes ganin tunda AK ya shigo da sallama yana
zaune kamar Wanda aka dasa shiko gogan sai bin kowa
dai'dai yakeyi da ido yana ganin Dan karamin dramar da ake
tsarawa a parlon nasu, shirya abincin tayi a gabansa inda
shima ya kalleta, wato dashi zata buga game kenan ohk let's c
who will succeed, yafadi murmushi a fuskarsa, 'Amma kinsan
bani kadai nake cin abinci bako? Mamie kinga saboda gulmar
ganinki yau takicin abinci dani ya fadi da iyakar gaskiyar Sa
yayinda ya Mike harda rikoma Aisha Hannu zaunarda ita yayi a
kasan carpet din shima ya sauka, bari in dauko extra spoon
tafadi tana shirin mikewa, 'nooo honey bunch ban yarda ba
yanda mukeyi a gida zamuyi da spoon daya zamuci, yafadi
yana mata kallon let's keep playing the game, 'ooooh ni Bilkisu
naga abunda yafara fin karfina haka soyyar ta maidaku? Babu
ko kunya AK kuyi abunku lokacin kune nima bari in lalubo
tsohon mijina inji inda yake tafadi tareda dosar dakinta dauko
waya ta kira daddy a cewarta itama tanada mijin kuma ta iya
soyyar, tana wucewa ya dauko full spoon dinda ya cika tafda
shinkafa da miya bakin Aisha ya dosa murmushin mugunta
kwance a fuskarsa saida yazo saitin bakinta ya Saki spoon din
nan abincin ya zube a jikinta harda chokalin, Oooops am sooo
sorry darling wiffy yafadi yanasa hannu da niyyar kakkabe mata
da gayyah yake dukanta inda cikin ikon Allah gaba daya ta
naimi tsoran AK a Ranta ta rasa, Worry not hubby karka damu
Anything for you my luv, tafadi tareda shafa gefen bakinsa,
'Anya Aisha ba gamo tayi ba?wasa wasa fa yaga kamar ba
Aishar saba har cikin idonshi take kallo yanzu batako kyaftawa
a'a kodai a Asibiti tayi gamo da Aljanar rashin kunya ne? Idan
zai tuna da safe har kuka saida taimasa tana durkushe a
gabansa, Mamie ceta katse su inda take shaida musu daddy
nakan hanya, 'yauwa dama magana nakeso inyi daxu dukanku,
tattara kwanukan dake wurin Aisha tayi Wanda itace ta cinye
kusan abincin dake ciki, saida ta gyara gun sannan tadawo ta
zauna tareda fuskantar Mamie, banaso ku fassara maganata
nasan komai nufi ne daga Allah babu mai badawa kuma mai
hanawa sai shi, tafadi ko kadan Aisha banaso ki fassara
magana ta dawata fuka sanin kanki ne bakida banbanci da
diyarda na Haifa a cikina harga Allah ina jinki sosai a Raina,
abun na damuna Aisha nakosa inga jikokina nida daddyn ku a
karo da dama munso muyi muku Maganar amma bamusan ta
inda zamu fara ba idan wani Abu ne na daban sai a nema
taimako idan likita zaku gani gara asan abunyi amma Abu
shekara Uku shiru kodai kun tsaya sisi ne? Tafadi tareda kafe
Aishar da ido, yauwa Mamie AK ya furta Ranshi fal farincikin
yanda zai gumama Aisha, Wlh Mamie maganarki haka take, ya
furta tareda mikewa ya koma kujeran Mamie, kwalla ne suka
fara ambaliya a fuskar Aisha dake Duke a kasa ganin yanda AK
ya Mike tasan wani bomb din zai Dana mata, "have confidence
wani sashi na zuciyarta kece mata, dnt let him see ur
weaknesses again u r far more beyond that Aisha.
, subhanallah Daughter maiya faru kuka kuma? Idan maganata
yamiki zafi kiyi hakuri daughter......ko kadan Mamie kin Sosa
mun abunda ke damuna wlh babu yanda zanyi ne Allah ne
shaida ta shike bani maganin Hana daukar ciki a cewarsa
bayaso jikina ya baci ina haihuwa zan Zama mama kuma bai
shirya Zama baba ba Wanda shine da naki amincewa
munsamu sabani akan hakan yafita harkata haka nan na
Amince amma wlh raina baiso ba amincewata shine
sanadiyyan shiryawan da mukayi yanzu tareda Soyyah da
farinciki a gidanmu.....Ashe kai mutumin banza ne
Abdulkareem? Innalillahi mai nake shirin ji ni bilki? Whatttttttt
sukaji an furta da karfi yayinda kallon su yakoma kan Daddy
da shigowar shi yayi daidai da bayanin da Aishar keyi, mikewa
AK yayi jikinshi na digarda zufa kallon Aishar yayi charaf suka
hada ido nanta kashe mishi ido daya harda gwalo fuskarta taf
da ruwan hawaye.

USTAZIYA 🧕 KO YAR DUNIYA 💃
PART 26 - 32.
.

Daddy wlh ba haka bane, Daddy.....'Bani kaima ba
Abdulkareem kanka ka cuta bakowa ba Kekuma Allah ya saka
miki cutar dake dayake yi, wlh kaji na rantse nakusa sallama
ka cikin yarana AK, daddy yafadi da iyakar gskiar Sa, akan
yarinyar nan zan dauki mummunan hukunci fiyeda tunanin ka
mutum banza kawai Wanda baisan ciwon kansa ba, wucewa
dakinsa daddy yayi cikeda takaici, "Ai Alhaji kai naka kadan ne
Abdulkareem muddin ka Kara musgunama yarinyar nan ban
yafe maka ba, kekuma daga yau sai yau idan yakara baki
magani kikasha kema ban yafe miki ba menene Amfanin iyaye?
Kema Aisha Ashe wawiya ce ina miki kallon mai hankali
maiyasa tuntuni baki sanar damu ba? Idan ya lalata miki
mahaifa wa keda asara? Ke kikeda asara shi namiji ne zai iya
nemo Wata ta Haifa masa kefa? Yagama da rayuwar ki idan
maganin yakeso shi maiyasa bai Shaba? Yi shiru share
hawayen ki kikuma kwantar da hankalinki insha Allah zan dinga
zuwa gidan naku akai akai inga yanda zaman naku yake
muddun naga sabani daga gareka zakasha mamaki na kuwa,
'rungume Aisha Mamie tayi tana Kara lallashin ta tareda goge
mata hawaye, 'maza ku wuce kubar mana gida, Mamie tafadi
tana banka mishi harara, diyata zamu karasa magana a waya
saida safe, shigewa daki Mamie tayi bata Kara waiwayowa ba,
hijab dinta ta dauko tareda sakawa inda yake binta dawani
mugun kallo yama rasa mai zai Mata ko kadan taki bari su
hada ido dukda tasan kallon ta yakeyi, saida ta shirya tsaf ta
wuce ta gefen shi kamar batasan da mutum a gurin ba kai
tsaye tabar gidan domin neman Abun hawa a cewarta tunda
ba tare sukazo ba bataga dalilin da zaisa su koma tare ba ta
tabbata bazai taba daukar ta a motarsa ba, tana tsaye baki titi
tana neman Abun hawa ya wuce ta gabanta da gudu kamar zai
tashi sama harda badeta da kura, nan jama'a akaita magana
akan irinsu masu banke yaran mutane saikace sunfi kowa uziri,
mtsew aikin banza koka tsaya ba shiga motarka zanyi ba,
kodata koma gida kai tsaye dakinta ta shiga tareda yin sallar
magrib bata nema komai ba kasancewar cikinta a cike yake
hakan yasa ta dauki wanka tareda tsara kwalliya mai burgewa
yar Karamar matsatsiyar rigarda bai gama rufe mata cinya
tasaka maroon color mai santi yanada siririyar hannu Rabin
kirjinta a waje ita kanta saida taji kunyar kanta amma tariga ta
kudiri daga rana irinta yau zaman Yar'duniya zata dinga yi a
cikin gidannan gara tazama yar'duniyar da yake mata fatan
Zama kullum gashin kanta ta Kara gyarawa tareda tufke shida
ribom din kayan tayi matukar kyau ita kanta tasan tayi kyau ba
karya, turaruka masu sanyin kamshi ta fesa a kowace ga'ba na
jikinta inda daga karshe ta shafe jikinta dawata fitinanniyar
humran matan Aure Wanda wani zuwa datayi Mamie tabata
harda mata bayanin amfanin shi wato ba'a sashi sai an
shirya??, parlor ta koma tana tafiya tana yauki kamar karkashi
inda ta jona bornar na turaran wuta nan kamshi ya mamaye
kowani lungu na gidan ta kunna TV tareda kure volum tashar
waka ta kama bakinta na taunar cingum strawberry na Orbit ji
kake karararassss rasss Ras cikin kwarewa kallo daya zakai
mata kasan Aisha ta rikide tadawo Yar'duniya a hankali ta
Mike tsaye tana taka rawa cikin kwarewa da nishadi bata
damuda volum dinda ta kure ba dama haka takeso tanaso a
yau basai gobe ba ta kararma farin mugu da ruwan kanshi
itama ta cike katin zaman cikakkiyar bakar muguwa daga rana
tayau, 'kwance yake rufda ciki abun duniya dukya dameshi
akan Bakar yarinyar nan iyayan shi ke neman yimai baki, idan
baiyi wasa fa tabbas Dan hakkin daya raina zai kwakule masa
ido bawai tsolewa ba, sauti yafara ji sama sama tun yanaji
kadan kadan harya fara jin abun yawuce hankali saikace club
an kure volume ga tashin speaker's ta ko'ina tsaki yaja tabbatar
da cewa a cikin gidan shi karan ke fitowa, belt din wandon shi
ya zaro sanye da farar singlate da blue dogon wando a jikinsa,
bude kofar dakin yayi mai zai gani? Wata ce sanye da Killer
dressing kallo daya zakai mata kasan babbar mace ce babu
Raini duk inda ake neman classy beb takai, baki bude yake
gwale ido ganin yanda take rawar cikin kwarewa tana kasa da
sama sai bankarewa takeyi kamar kifin tarwa'dah, tunda ya
shigo Taga shigowar shi hakan yasa takara bada himma cikin
ikon Allah ko kadan neman kunyarta tayi ta rasa cike takeda
nishadi, yayinda AK ya karaso sosai dafda
ita......AAAAA'EEEEEESHAAAA Ya fadi cikin rawar murya inda
dakyar ya motsa hannun Wanda ke rikeda belt da niyyar zuba
mata amma belt din yakasa sauka jikinta ganin yanda Tai
masifar tafiya da tunanin shi ga jarababben kamshin ta Wanda
ke kashe mishi jiki, wai dama haka matarshi keda kyau? Amma
yau tadawo mishi yar duniya zalla, kafun ya Ankara ta fada
jikinsa inda cikin salon rawarta mai motsa Sha'awar duk wani
namiji mai jini a jiki kuma mai cikakkiyar lfy tafara shafa
jikinshi da mazaunan ta tana sama da kasa, mai zan gani ni
Mamie??? AK nagani ya Saki belt dinshi a kasa jiki na rawa
gashin jikinsa dukya gama mikewa.........dinshi ta Mike kem
kamar zata Fasa wandon shi? saitin kunnan shi takoma inda
tafara taunar cingum dinta Kararassssass rass harshe ta fito
dashi kumatun shi take lasa a hankali harta kai gefen kunnan
shi murya chan kasa kasa cikin kasala tace, "how did u lyk the
new me? Congratulations daga yau zaka fara Rayuwa da
tantiriyar yar'duniya Original mai kwalin karatun duniyanci ta
kowani fanni na Dade da zuwa bautar kasa ai hakan yasa har
Award gwamnatin tarayyah tabani a fanin duniyanci yanzu
nafara daukar hanyar Zama international Yar'duniya tareda
taimako da hadin kanka, kanshi ta juyo saitin fuskarta
numfashin su na haduwa idonshi sun kankance sunyi jajir, 'my
love tace mishi tareda sakin makirin murmushi, sakinsa tayi
batayi taku biyu ba taji ya finciko ta ba tareda bata lokaci ba ya
hada bakinsu wuri daya kamar mayunwacin zaki ture shi takeyi
hade hannuwan ta yayi duka biyun da hannun shi daya inda
yasa dayan hannun da karfi ya janye rigar jikinta wacce yafara
barkawa, azaba ya ishe Aisha jin lips dinta takeyi kamar ana
cire su ta tabbata Yaji mata ciwo, kasan carpet ya kwantar da
ita tareda danneta da kafafun shi farar singlate dinshi yahau
zamewa, 'bake yar'duniya ba abunda kika Dade kinaso zan baki
harda kaima iyayena karata karki damu bazan baki maganin
Hana daukan ciki yauba, ranarki ce kin sameni a bonanza
game koh? Let's c Wanda zaiyi nasara tsakanin mu, ihu takeyi
iya karfin ta inda take dukanshi da hannuwa duka biyun ko
kadan ta tsani AK bazata taba bashi budurcin taba ALKAWARI
ne ta gwammace ta rabama Gayu a titi, budurcin datasha
gwagwarmaya ta dalilin karewa budurcin da jama'ar gari dashi
kansa ke zaginta akan tagama zubarwa akan mai zata bashi
Dare daya? Daga sama nooo bai chanchanci samun Wannan
budurcin ba insha Allah inda akasan darajar shi anan zata
bada.......... wani gigitaccen Kara tasaka jin yakara keta rigarta
daga sama har kasa inda komai na jikinta ya bayyana gashi
dama ko bra batasa ba falon nan nasu tar da hasken lantarki
kafun ta Ankara taji bakin shi akan kirjinta nan ya shiga
sarrafata yana sude ta tas kamar yasamu swt inda tuni ya
Dade da hadiye cingum din bakinta ta yagama lulawa duniyar
sama.
*Ooopppss kuyi hakuri salon labarin ne yazo da hakan babu
yanda na iya???♀.*
*Masu neman littafi daga farko ta private kuyi hakuri bazan iya
turama kowa ba, amfanin groups Dina kenan wasu suna group
din but saisun biyoni private bayan kullum cikin turowa akeyi a
group din babu fashi koka tambaya ko baka tambaya ba sai an
turo Ustaziya fans??1and 2 ina godiya??i luv ur comments and
encouragements especially ur Du'a a gareni Anty Mamie's
Novel Groups kuma ina yunku???❤wlh inajin dadin comments
dinku ko banyi niyyar typing ba sai nayi.*
27
Ba karamin yamutsa ta yakeyi ba inda taci kuka harta gode
Allah babu yanda batayi kokari tureshi ba inaa hakan ya faskara
lokaci mai tsawo ya dauka yana Abu daya, kokarin shigarta
yakeyi karfi da Yaji inda ruwan kanshi yagama kwancewa yama
rasa yanda zaiyi yarasa ta inda zai fara, ganin ta'asar da yake
shirin mata daduk gskiar Sa yasa tafara neman ma kanta
mafita ko kashe ta zaiyi bazata bashi kanta ba dabara ceta zo
mata nanda nan tafara biye masa tana maida martanin duk
abunda yake mata saida yagama sakin jiki sosai harya Mike
daga kanta tareda jin dadin duk abunda take masa asan
Ranshi sukoma bedroom dinshi inda Aisha takara lulawa dashi
sabuwar Rayuwa, ganin yanda jikinshi yasaki numfashi sama
sama yakeyi da karfin gaske ta Mike tareda hankade shi daga
jikinta remote din TV Wanda ke kusa da ita ta dauka da iya
karfin ta ta kwala masa akai, jiki a mace yake shirin rarumo ta
inda taja baya da gudu tana Ajiyar zuciya Kare kirjinta tashiga
yi ba halin daukan yagaggiyar rigarta, 'inaaa Dan samari yanzu
Aisha tawuce ma tunanin ka kaga wannan jikin da kake gani
wlh wlh haramiyar ka sai gani sai kallo sai hadiye miyau ka
dauki Abunda yafaru ayau a matsayin Alakoro ne nabaka bawai
danka chanchanta ba, Ashe kaima ba daga baya ba kaima
dan'iskan kanka ne mugu har kakeda bakin kiran wani Dan
iska? Daidai nake dakai wlh duk abunda zai faru a gidannan
yadade bai faru ba duk Randa kakara gigin yimun fyade saina
maka mugun I'lla, garani kwartaye na kaimusu kaina nakeyi
kaifa? Kirikiri kake shirin mun fyade da tun farko kayi biyyah
Dana Dan lasa maka koda kadan ne Malam ka sauke girman
kai bawai ka nema da karfi ba, da gudu ta shiga dakinta tareda
Danna key ganin yanda ya zaburo da karfin gske ya tinkaro ta
inda yaita buga kofar kamar zai ballata Aisha kuwa kirjinta
kamar zai fadi kasa bakaramin kokari tayi ba wurin mishi tsiwa
nan tsoronsa ya darzu a zuciyarta jin kalaman da yakeyi, 'ki
tsaya mana Dana nuna miki banbanci na da sauran kwartayan
ki Karamar Mara kunya karyan cika baki kikeyi, buga kofar
yakeyi sosai, bazaki bude ba? Malama dalla ki bude kofar
tunda ba taki bace nayi miki Alkawarin muddin na shigo dakin
nan saina yagalgala ki yanda ko likitoci bazasu samu nasaran
hadaki ba, tanajin furucin dayayi tayi maza ta daura towel
tareda zumbula katon hijab har kasa bayinta ta shiga takara
Danna key jiki na rawa tana kuka, 'na shiga Uku na Wlh idan
wani Abu ya sameni bilki sainaci ubanki kin ballo mun ruwan
dayafi karfi na ni Aisha Naga ta kaina, Daki yakoma yafara
lalubo mukulan gidan aiko cikin nasara yaci karo dasu nan
yadawo yafara gwadawa daya bayan daya amma inaa ba
nasara kasancewar tabar mukuli a ciki bata zare ba, ihu yakeyi
kamar mayunwacin zaki inda Aisha tagama kule shi gawata
jarabar data dame shi shiba manemin mata ba dayau babu
abunda zai hanashi kwana da Yammata biyu amma yana
mutukar kyamar zina insha Allah da matar sunnah zai fara
sanin mace, 'Allah ya isa muguwa wlh ki rubuta ki ajiye zamu
hadu kuma duk Randa muka hadu zakisan wanene AK,
wucewa yayi tareda maida kayan jikinsa inda ya tsuguna a
wurinda abun yafaru kwalla Yaji yana diga a kumatun shi, Yah
Allah kada ka jarabceni da sha'awar yarinyar nan wlh zai
nakasa ni zaimun illah wyyooo marana, dama akwai ranarda
zanyi Sha'awar Aisha haka? Sha'awar kuma mahaukaciya?
kwanciya yayi a wurin hannun shi kan cikinshi inda abunda
yafaru yaita dawo mishi one by one, Bakar muguwa muguwa
muguwa kin gama dani, dama haka ma'aurata keji? Hmmmm
a haka ma dukya rikice inaga ya biya bukatarsa? Kila saiya
suma, wani sashi na zuciyarsa ke bashi Amsa, kaga yarinya sai
laushin jikin tsiya wlh wlh Aure zanyi Danni ba dotse bane
bazan shiga halaka ba duk inda zan nemo mata insha Allah
cikin satin nan zan Auri natsatsiyar mace kamila budurwa dal a
Leda swt 18 insha Allah saina kunsa miki bakin ciki fiyeda
Wanda kika Sani a ciki karyar iskanci kikeyi saina Rama
abunda kikai mun yau saikin kawo mun kanki da kanki I
promise you saikin nemeni akan in taba jikinki saboda bakar
Sha'awar dazamu dinga cusa miki nida Swt 18 kuma bazaki
Kara fita gidannan ba daga yau sai yau, da karfi yake fada da
Alama dai AK ya zare a daran yau, mikewa yayi hannu akan
Mara dakyar ya karasa kitchen inda yahada ruwan Lipton baki
wuluk da lemun tsami mai yawa, daki yakoma yana ma Aisha
Allah ya'isa yana sha wato saida tasamu nasarar seducing
dinshi hankalinta ya kwanta baisan waya koya mata mugunta
ba yarinya yau kawai dukta birkice ta chanza daga safe zuwan
Dare tazama muguwa, jinshi yakeyi kamar zai mutu saboda
ciwon Mara, 'batace idan ka roketa zata baka ba? Why not
tadan baka koda nayau ne karage zafi kodan kadan basai da
yawaba, 'what ni? In roketa? Allah shi kyauta in roki
Yar'duniyar nan jikinta Allah ya kiyaye nida nake shirin Auran
Yar'shila in bude abuna inkuma mata irin rainon da nakeso, Shi
kadai yaketa zancen shi kamar Mara hankali yanda yaga rana
haka yaga Dare Aisha ma hakane a wurinta inda bakinta saida
ya kumbura gasa jikinta tayi a bayin tareda godema Allah daya
kubutar da ita a hannun farin mugu tabbas babu abunda zai
Hana bai mata illah ba, ko'a haka ya barta tasha azaba jikinta
Radadin azaba kawai yake musamman kirjinta dayasha matsa.
Washe gari baba mai gadi yasamu tareda mashi warning kada
ya kuskura yabar Aisha takara fita gidan nan daga rana tayau,
idan ba haka ba kuwa a bakin aikinsa, kai koni nace kabarta ta
fita kada kabari, yafadi tareda wucewa Asibiti yakeso yaje
akara hadamai magani Susan yanda zasuyi dashi, wlh Aure
nidake yanzu muka fara mutu ka raba, 'ya furta yayinda ya
shiga motarsa yanata ruwan masifa, 'anya maigida lafiya lau
yake kuwa? Inji baba mai gadi ganin yanda AK ke magana da
masifa shi kadai dukda jiya yanadan jiyo ihu ihu a cikin gidan
nasu, Ooooh Allah ka daidaita tsakanin ma'auratan nan gida
saikace barikin sojoji kulum cikin tashin hankali.
Aisha najin fitarshi misalin takwas din safe tafito sauri sauri
gudu gudu ta shiga kitchen kayan shayi ta kwasa sosai da
cornflakes tareda Golden moon duk wani abun da zata bukata
na kwana biyu ta diba, inda ta maida komai dakinta, batada
matsalar ruwan zafi kassncewar tanada shi a toilet, sauri sauri
ta dafa indomie tareda soya kwai guda biyu inda tashiga
dakinta tana dariyar diramar abunda ya faru jiya, Ooooh ran
maza ya baci dole inyi Yaji a dakina sai an kwana biyu, tafadi
tareda dariyar mugunta.
*A gurguje.*
AK yana daya daga cikin malaman da Malam liman kema
karatu bayan sallar Isha'e na kowace ranar daran juma'a inda
yawanci manya manyan masu kudi ne da Yan'kasuwa masu
bukatar karo ilimi hakan yasa jefi jefi yanama Malam liman
Alheri yakai mishi har gida inda wani zubin kayan Abinci yake
cikawa tafda motarshi yasa yara suyita shigarwa ciki, ba AK
kawai ba yawancin daliban Malam liman haka suke masa
Alheri tunda karatun da yake musu bana kudi bane hakan
kesasu jin dadi suma suke kyautata mishi matuka, 'Ranar
juma'a bayan an sauko masallaci kamar yanda Ak yasaba jefi
jefi, makullin motarshi yaba yaron office dinshi tareda bashi
kudi masu yawa akan yasiyo mishi duk wani abunda ake
bukata na abinci yakawo mishi, cikin minti talatin yadawo da
uban kaya shake a cikin booth din mota inda AK dake sanye da
coffie brown shaddar gezner tasha aiki sai kyalli yakeyi yayinda
ya murza hula masha Allah daka ganshi kaga kyakyawan
matashin da kudi suka zauna daram da duwawun su burin
kowace mace, kai tsaye ya tunkari unguwar sabon garin
Kaduna yana tafiya tareda jin tafsir a motarshi harya isa kofar
gidan sanannan malamin, inda batareda bata lokaci ba
yasamu yara suka fara shigada kayan ciki inda ya raba musu
dari biyu biyu nan danan yara suka cika wurin har rige rigen
dauka akeyi, Sanye takeda bakin hijab dogo har kasa kamar
koda yaushe fuskarta da kwalliya Mara hayaniya inda Tafito
domin zuwa shagon dake kusada su mama ta aiketa, charaf
suka hada idanu, Alhamdullah mashe Allah da wannan
kyakyawar halittar leemah ta furta a zuciyarta inda tagaza
dauke idonta a kanshi ba karamin rikita ta kyaunshi yayi ba, Ga
uwa uba kallo daya zakai masa kasan farare sun zauna daram
da duwawun su, kallon ta yakeyi ganin yanda takOooooooe
tafiya natsuwar ta tamishi inda sallamar Malam liman ne ya
katse musu kallon kallon da sukeyi..
.
Tayi kuka tayi tayi harta gode Allah, harga Allah taji ciwo
kishiya da ciwo koba komai ita macece sannan cikin soyyar AK
ta rayu dukda batajin shi kamar da amma wani zazzafan kishin
shine ya kamata ganin zai fara sanin Wata mace kafun ita
dukda ta cire rai akanshi amma samun kanta tayi cikin
matukar kishin hakan cikin Daren ta kira bilki tareda gaya mata
abunda ke faruwa inda taita kwantar mata da hankali yayinda
ta shaida mata zatazo idan gari ya waye, da ciwon kai mai zafi
tareda zazzabi ta kwana inda duk yanda taso ta raya daran da
Rokon Allah hakan ya faskara jikinta ba abunda yakeyi sai rawa
inda kirjinta kamar zai fashe a'haka daran nata ya kasance
gogan kuwa dakinshi ya shiga jikin shi yayi sanyi leemah ceta
kirashi a waya yayinda ya kasa dauka kashe wayar yayi gaba
daya ya cillar da ita gefe kwata kwata bayajin dadin jikinsa,
shirye shirye nata wakana AK yakara dagewa wurin gyaran
gidanshi dukda babu abunda gidan ke bukata amma saida ya
chanza furniture's din gidan kaf banda na dakin Aisha harta
kitchen bai bari ba kasancewar kitchen din kwaya daya tak
shiyasa Aisha taci darajar gyaran dazaiyi yanzu ne zaiyi Aure
kudi yake kashewa bana wasa ba, babu yanda Malam liman
baiyi ba Sam AK yace baya bukatar ko Allura kobai Auri leemah
ba shimai iya mata kayan daki ne darajar Malam din a wurinsa,
hmmm gida fa ba'a magana komai ya dauka har barayin
mai'gadi saida aka gyara lefe yake hadawa bana wasa ba
akwati dai'dai har dozin tareda manya manyan jakar fata guda
biyu yakama goma sha'hudu kenan wani abun da gayya yakeyi
saboda ya kular da Aisha amma Kota kanshi batabi aikuwa ya
kulu ganin Mamie da Daddy ko Allura basu bashi ba shiyasa
yace zaima kanshi abunda ba'a tunani, fadin haduwar da lefen
daya hada yayi hmmmm bata baki ne babu ne kawai babu a
ciki ango nata rawar kai Aisha kuwa da taimakon bilki ta
kwantar da hankalinta yayinda Mamie ke Kara tausasa ta, a
wannan karan ma Mamie tadau aniyar gyara Aisha a cewarta
bataso abar diyarta a baya inda Aisha har tausayin Mamie
takeji ganin Wanda akeyi domin shi baima San anayi ba sai
Asarar kudi ake amma hakanan takeshe koba komai zatai
fresh maganin mata ne natural na itatuwa ba masu illah ba.
Amarya leemah ce zaune a gaban likita sai kuka takeyi kamar
Ranta zai fita jin bayanin dayai mata, lallai ba karamin sakaci
da ganganci ta tafka ba tafi kowa sanin maganin planing bai
cika karban taba hakan yasa take taka'tsantsan every month
tana zuwa ana duba ta, gafda zata haduda AK ya kamata taje
medical check up amma taki haduwa da AK ya Kara mantar
mata da tunanin ta, su meenah ke Kara lallashin ta, 'please beb
this is not the end of ur life remember, za'a samu mafita insha
Allah ki kwantar da hankalinki please......what mafita? taya?
Kinji mai doctor yace kuwa? Am two months pregnant fa yake
gayamun can u imagine why ooooh why sai yanzu bikina
sauran kwana Uku ya zanyi ni diyar Malam, doctor please do
something duk maganin zubar da cikin daka bani yakiyi sai
bakar wahala da galabaita nakeyi iyayena duk tunanin jimamin
barin gida ke Sani jinya kwana biyu ni kadai nasan azabar da
nake sha how can I be so stupid, tafadi tareda rushewa da
kuka harda majina, Wyyooo future husband Dina wyyooo mijina
wyyyooo burina wyyyooo Naira mafarki na, GOD ka rufamun
Asiri taya zanfara tunkarar Gidan miji da cikin wani mahuta ka
cuceni maiyasa na baka kaina,ooooh bariki Alalen gero gashi
yauta kwabe dani 'look hajiya please ku natsu munsha gaya
miki jininki Nada mutukar karfi yadace ki dinga zuwa ana duba
ki jefi jefi and kinga yanzu Babu abunda bamuyi ba akan cikin
nan ya zube yaki uwa uba kinje anmiki dinki Wanda babu yanda
zamu Sa karfen dazai markade cikin a cikinki sai mun kwance
dinkin da akai miki idan kin yarda fine.....noooo bikina saura
kwana Uku idan aka budeni maizan kaima mijina kenan? Taya
za'a Kara budeni bayan har yanzu ban gama hadewa ba har
yanzu ina kan jinya ne Taya zan fara mishi bayani? Look hajiya
shawara ya rage naki idan kun tsaida magana daya zaku iya
dawowa namu aiki ne.
Ficewa doctor yayi yabasu wuri ganin suna bata mishi lokaci
wurin awa daya ana magana daya, dakyar meenah suka tasa
keyarta suka koma gidansu domin samun mafita leemah kuwa
sai yanzu tafara ganin illar bariki Ga miji har miji amma tama
kanta makeken bakin fenti a Rayuwa inda meenah kuwa sunfi
kowa matukar murnar faruwar hakan, mahuta suka nema a
waya tareda yimishi bayanin komai da komai har Auran da
zatayi harda cikin shi datake so ta zubar takasa, Ranshi yayi
mugun baci inda babu macen datai mishi yaudara irin nata, he
can't believe Aure zatayi nanda kwana Uku and take kawo
masa kanta ko kunya take cewa tana sanshi for all the hidimar
da yake mata menene baya mata? Mai Wanda zata Aura ya
fishi dashi? Mai zai bata Wanda shi bai taba bata ba? zai nuna
mata ita Karamar yar'bariki ce kuma zaiga shegen likitan dazai
cire mata cikin shi za'ayi karamin yaki akan cikin nan ko duniya
zata tashi bazai yarda ta cire ba, bawai Dan yanaso ba nooo
fansa zai dauka da cikin nata wazaiji kunya idan duniya tasani
a tsakanin shida ita?
'Leemah kuwa tuni ta sallami Anty zakwai a cewarta yanzu
bata zaki takeyi ba mafita take nema inda mama taita ko'dah
kyau dinda leemah takara tayi haske sosai skin dinta sai kyalli
yakeyi duk a tunanin ta gyaran Amaran datace tana zuwa
kawarta na mata shiya maida ta haka, wani Asibitin suka
chanza idan suka samu wani doctor ya amince zai burge cikin
amma koda za'a bude ta Dan kadan ne nanma hankalinta bai
kwanta ba idan an bude ta tayi yaya da 1st 9yt? Hakura tayi
yayinda tace idan sun gama shan Amarcin su zatazo a cire
cikin Kota halin yaya gudun tonuwar asirin ta kada ta haifi
katon bakwaini.
Ankai lefe saidai muce masha Allah Allah yaba Amarya da
Ango zaman lfy da kwanciya hankali har saida Malam liman
yayi fada akan uban lefen da aka kawo inda dakyar ya Amsa a
cewarsa ba siyarda diyarsa zaiyi ba yayinda akai ma masu kai
lefen tarba ta musamman tareda sha'tara na arziki, Mamie
kuwa ba yabo
Ba fallasa itama ta yaba inda da kanta taima Aisha kayan fitan
biki masu zafi kala goma duka an dinka su AK kuwa dubu
hamsin ya ajiye ma Aisha cikin Wata farar takarda wacce yayi
rubutu a ciki ya ajiye kan kujera a cewarsa yabata ne sadaka
tasa ma auransu Albarka tunda satin farinciki zasu shiga
bayasan hayaniya da kowa itama tasamu nasa kati, da taki
daukar kudin yayinda ta kira bilki a Waya ta shaida mata, bilki
ce tasata dauka karfi da Yaji a cewarta raba mugu da makami
ibada, inda Aishar tace bazata ci ko sisin saba aikuwa bilki
taxo ta Amsa kudin yayinda tayi kasuwa fitunannun kayan bcci
da shegun kananan kaya ta siyo mata fadin haduwar su bata
baki ne a cewarta sune bomb na farko da yayar Tata zata Dana
ma ango Da Amarya a cikin gidansu saita saka Aisha ta ruguje
musu tunani da natsuwar su kaf saita sasu sun rasa kwanciyar
hankalin su insha Allah muddin tana raye karyan iskanci AK
yakeyi waya gaya mishi ana Jada mace? Macen ma cikakkiya
Amarya ansha lalle tareda gyaran kai babu laifi
Shirye shiryen biki ba kama kafan yaro ta kowani barayi shiri
akeyi inda Ranar juma'a dinbun jama'a suka shaida daurin
Auran Abdulkareem muktar tareda Amaryar Sa Halima daurin
Auran daya samu halartar manya manyan malamai da
kusoshin gwamnati har'yan kasuwa ba'a barsu a baya ba, tun a
wurin daurin Auran akaita rabon manya manyan ledoji masu
dauke da hadaddun Abincin da Ango yabada kwangilar ayi, Duk
inda AK ya gilma wasa shi akeyi sanye yakeda manyan kaya
farare tas Riga da wando da malum malum yasha aiki da
golden zare hmm iya haduwa ya hadu sai murmushin yake
yakeyi shi kanshi baisan maiyasa tunda aka daura Auran
gabanshi ke faduwa ba, gidan Amarya kuwa hausawa sukace
Abu namu maganin a kwabe mu??♀ Walima gangariya Akayi
wa'azi kuwa ba'a magana inda manya manyan malamai mata
sukaita fadakarwa gameda zaman Aure Amarya kuwa tana
zaune a gefe cikin kawayan ta jefi jefi tasha katon hijab
yayinda su meenah keta kaiwa da kawowa sune kirjin biki,
shigowar text message taji wayarta duk a zatonta Angon tane
Wanda taita kira a karo ba adadi amma yaki dauka dukta shiga
damuwa.
Number mahuta ne nanda nan ta bude
*Congratulations Amaryar shagali, gskia kin iya zabe wato ko'a
cikin mazan Auren saida kika zaba kika darje naga ango ba
karya yayi ya cika namiji harna mishi Addu'ar zaman lfy yayinda
muka gaisa a wurin daurin Auran naku, da Alama anjima zan
kai mishi ziyara na musamman tareda labari mai dadi harda
gudunmawar Auran naku zan hada in bashi, hmmmm kina
nufin da cikina zakije gidan wani ya turmushe ki? A wannan
Karon kinyi karya wlh wlh San cikina nakeyi idan har wani Abu
yasamu cikina zaki tabbatar dani tantiri ne kallon ki kawai
nakeyi inga karyan duniyancin ki nabaki nanda Minti Goma sha
biyar idan baki sameni a dakina ba, hmmm ki saurari jin labari
mai kayatarwa tareda girgiza jama'a A gidan TV anjima da
daddare sannan kada ki manta ki ajiye Redio a kusa domin
sauraran program din Inda ranka zakiji labarin Diyar malamai
budurwa mai Aure da cikin shege, hahahaa.*
Hijab din jikinta ta shiga girgizawa rufa dukya rufeta, innalillahi
na shiga Uku ni halima yayinda ta Mike tsaye, Kallo ne ya
koma kan Amaryar da Akema wa'azi a cikin mutane, 'lfy?
Maiya faru? Nan kallo ya koma kanta Ashe a fili tayi maganar,
Antyn tace tajata gefe inda take tambayar ta dalili, cewa tayi
babu komai Wata kawarta ce aka turo mata text akan ta rasu,
toh'ai Addu'a ya kamata kiyi duk kin tada mana da hankali,
wucewa Antyn tayi inda ta shaida ma masu tambayan dalilin
salatin Amarya, Meena ne suka jata lungu inda tana kuka take
shaida musu Abunda yafaru wani munafukin ya gayama
mahuta tanada cikin shi kuma yaki fita, wani munafukin ne ya
gaya mishi Auran ta?,Dan girman Allah ku nema mun haryar
fita Kota Katanga ne wlh mahuta zai iyayin fiyeda haka
wyyooo ni kaina taya zan fara? Ya zanyi? Kuka takeyi inda taita
kiran mahuta yaki daukan wayar text taita mishi babu reply inda
daga karshe ta Amsa wayar meena ta kirashi aiko ya dauka,
"yanzu ni zaka tozarta cikin sha'shakar kuka take magana
hannu daya akan kirjin ta, duk soyyar Dana gwada maka? Kada
ka manta fa kaika fara Sani na,....eh kuma kika yaudareni kika
Auri wanina ba munafuka Karamar yar'bariki, 'kasan har duniya
ta tashi bazan taba ba wani namiji irin zumar Dana baka ba ya
kamata inci koda darajar wannan ne a gunka, 'lashe bakin shi
yashiga yi tuno irin Roman daya kwasa dukda Yanzu bayajin
irinshi a tareda ita, murmushi yayi tuno gskia ta fadi, 'dakyar da
sudin goshi suka bashi hakuri itada su meenah tareda
Alkawarin nanda kwana biyu zatazo gareshi, 'idan ma bakizo
ba wlh wlh zaki ganni a gidan naki, kina nufin zaki bashi kanki
cikina fa? 'Nooo Babu abunda zai shiga tsakanin mu nama
Alkawari saboda inada ciwon da bai gama warkewa ba,
'Shegiya leemah, shikenan saimun hadu sai nazo yafadi tareda
kashe waya yana dariyar mugunta.
Misalin karfe Tara na Dare yan'daukan Amarya sukazo inda
Abokan AK sukaita kwasar su Amarya tasha fada ba laifi sai
kuka takeyi za'a rabu dasu Malam dakyar aka banbare ta daga
jikin su malam inda aka kaita gidanta daya gaji da haduwa,
nan su meenah suka Kara kulewa harda kwallar takaicin daular
da leemah ta shigo babu Wanda baiyi santin gidan ba Addu'a
kuwa sunsha shi, an damkar Amanar Amarya a hannun
uwargida Aisha wacce bata gayyaci kowa ba sai kanwarta bilki
datai ta kwantar mata da hankali inda da hannu biyu biyu ta
Amsa bilki na tayata sai washe baki sukeyi nan akaita yabon
Aisha ba karamin rudewa Leemah dasu meenah harda dangin
amarya sukayi ba ganin surar Aisha Cikakkiyar buzuwa komai
Yaji mai diri kyakyawa black beauty, sanye take dawani danyan
leshi kalar ruwan kwai da mint green bilki tamata kwalliya na
Musamman irinnan amare kannan yasha daurin gwggwaro
anbude gashinta ta tsakiya ga kananan kitso an yarfa mata
gashin nan masha Allah kunshi hannu da kafa Jan lalle a tafin
kafa sai zuba kamshi takeyi nesa ba kusa ba tafi Amarya kyau
nan aka fara kananan gulma wasu na cewa idan banda jarabar
namiji Yanada mace irin wannan Auran mai zai Kara kuma?
Leemah hankalin ta yagama tashi inda su meenah keta dariyar
mugunta a zuciya a fili kuwa lallashin ta sukeyi a cewarsu da
baya Santa da bazai aurota ba ai yasan da matar tashi, kowa
ya watse Leemah ta tasa keyar su meenah akan babu mai
kwana mata a gida dole taji dumin jikin mijinta yau, badan
sunso ba suka tafi suna mata Allah ya isa ta hanasu Dana
gadon da za'ai bidiri akai.
Sai karfe goma da Rabi Ango ya shigo indai kai tsaye dakin
Amarya ya nufa hannun shi dauke da manyan ledoji
kasancewar ya Hana kowa rako shi inda akaita mishi tsiya,
kwance ya tadda ta tsakiyar gado kaiba dankwali baiji dadin
ganinta haka ba shida yake tunanin zai ganta da lullube ya yaye
da kanshi, sallah ya umarceta suyi kai tsaye ta shaida masa
batada tsarki yadanji takaici yaso yasan zakin mace ayau nan
sukayi Addu'a sosai ya ciyarda ita taci ba laifi, gassar kaza ce
sai yogot inda kai tsaye ta shiga wanka jiki na rawa ganin irin
kyau dinda AK yakara mata nan wani mugun kwadayi ya motsa
mata amma ya zatayi? Nan gani nan hange, shigar kayan bcci
tayi kallo daya yaimata ya kauda kai ganin ko kadan bata
kaima rabin tunanin shiba yanda kasan Agwagwa haka surar
jikinta yadawo ba shape ba komai ga cikinta yadan tura kadan
kamar karamin tunbi, samun kanshi yayi dajin haushin ganinta
a hakan ko kadan bata burge shiba tunowa da surar jikin Aisha
hakan yasa shi mikewa tareda Jan karamin tsaki yabar dakin,
Jiki a sanyaye takoma gefen gado hadeda buga uban
tagumi,mai hakan ke nufi? Daga kallo daya a first 9yt saikuma
tsaki? Tayi tunanin zai tashi ya rungume tane ya rikice kamar
yanda sauran samarin ta keyi, dakin shi ya shiga inda yayi
wankan tareda chanza kaya zuciyarsa na azalzala masa
yanaso yayi tozali da Aisha yanaso yaga halinda take ciki
kodai tana kukan kishi ne? Murmushi yasamu kanshi dayi
sanye da kayan bcci ya doshi dakin ta inda a karo da dama
yake tunanin shiga, bude kofa tayi da niyyar zuwa kitchen zata
ajiye Kofunan da akai Amfani dasu sanye take cikin hadaddiyar
rigar bcci tayi matukar kyau, Jada baya tayi wyyoo Allah, harga
Allah taji tsoran ganin mutum tsaye a bakin kofa, gefensa ta
ratsa zata wuce inda zuciyarta ke suya ganin shida kayan bcci,
'tare hanya yayi, nanma takara yunkurin wucewa yakara tarewa,
'Malam wai lfy? Tafadi cikin harara, 'nazo kisama Aurena
Albarka ne yafadi murmushi a fuskarsa samun kanshi yayi da
farincikin ganinta tun bare yau tamishi kyau fiyeda koyaushe,
jikinta kawai yake kallo ji yakeyi kamar ya ganta kwance a
kirjin shi ....'Allah sanya Alkairi, tafadi yayinda ta wuceshi,
tsayawa yayi anan harta fito daga kitchen din takara wuceshi
inda ta buga kofarta tareda Danna key, Dakin leemah ya shiga
da gudu inda har'saida taji tsoro ganin yanda ya shigo kamar
maibin wani Abu, ledar kajin daya shigo ya dauka dama kaji
Uku ya siyoma leemah sauran biyun ya dauka hadeda juice
dinda suka rage, 'lfy kuwa ango Na ina kuma zaka? Baibi ta
kanta ba dakin Aisha yakoma inda yahau buga kofar da karfi,
tsaki taja yayinda takara Jan bargon ta hawaye daya nabin
daya azababben kishi ke damunta, ganin baida niyyar dainawa
harya fara kiran sunanta hakan yasata mikewa a hatsile,
Malam wai lfy? Tafadi yayinda ta bude kofar Konaci ban biya
bane? Hannu daya rike a kugunta tana girgiza jiki cikin masifa
ji take kamar ta kifa masa Mari, 'Aisha kuka kikeyi? Kukan kishi
na? Ji idonki laaaa wlh na kamaki hawaye ne, goge idonta tayi
bataso yaga kukanta ba harga Allah ta manta kuka takeyi da
bata bude kofar ba, 'mtsww lfy nace bccin ma baza'a barni inyi
ba? Ina kabar matar so tazo taja mijinta, AK harda buga dariya
abun yamai suger yau Aisha na kukan kishi,yarinya da tuntuni
Abunda kikayi kenan kila Dana Dan huce, Anyway kazarki na
kawo miki, mika mata ledar hannun shi yakeyi, wace kazar?
Wacce na Aikeka ka kawo mun? Toh na yafe ka hada duka
kaba matarso, BAMMM ta buga kofar tareda maida key,
Juyowa yayi harda shewa yana dariya ya wuce leemah da
tunda yafara buga ma Aisha kofa tafito ganin ikon Allah,
cikeda takaicin daukar kazar Amarcinta take inda ta daure bata
mishi magana ba a Ranta ta kudiri niyyar saita nunama Aisha
ita Karamar yar'bariki ce saita gasa mata aya a hannu, Daki ta
koma inda ta taradda AK ya kwanta wannan karan dariya
yakeyi, ikon Allah, tace cikin Al'ajabi mai kuma ya sameka?
Ashe haka Akeji idan ana kishin mutum? Kamar ya? Ta
tambayeshi, ban gane ba?
Mu kwanta kawai Amarya bazaki gane ba, rufe ido yayi yafara
sarrafata inda Yaji kirjin ta bawani labari Ashe ciko ne gashi
sun zube sunsha matsan hannun gardawa kala kala Ranshi
sai mamaki yakeyi har wani Dan kyama Yaji itako ta dage bako
kunya wai a dole itama tanaso tarage zafi, haka nan yafara
kiyasta surar jikin Aisha harga Allah bayajin komai gameda
Amaryar tasa, da taimakon tunanin uwargida yake neman
amsar budurcin Amarya inda cikin murya kasa kasa take Kara
tuna mai batada Tsarki tana fashin sallah, ba haka yaso ba
yaso ya rage azabar dayakeji kila idan ya dandana ta zai daina
haukar Sha'awar Aisha, kila leemah zata mantar dashi surar
Aisha.
*Dan Allah masu mun mgn ta private kuyi hakuri kada kuga
bana Amsa ku, kunmin yawan dazan Amsa lokaci daya zan
Amsa kowa a hankali aimun uziri please.??*
irin Aisha mai kayan aiki komai Yaji masha Allah.
.
Aisha kuwa kuka tasha harga Allah idan tace soyyar AK bata
cutar da ita tayi karya wannan wace irin jaraba ce? Shin ita
haka rayuwarta zata Kare? Har yaushe zataji dadi? yah Allah ka
rangwanta mun yah Rabbi ka taimake ni idan wani laifi
naimaka kake jarabbtata da soyyar Wanda baisan inayi ba
Allah ka yafemun, durkushe take a kasa hannunta na sama
tana rokon Allah tana kuka, dukda haushin AK da takeji amma
soyyar shi tananan daram a gefen zuciyarta daurewa kawai
takeyi domin kwatar yan'cin ta, 'Ango kuwa hankalin maza fa
yagama tashi bai taba tunanin zai samu 1st 9yt dinshi a haka
ba a tunanin shi ganin macenda yakeso kuma ya Aura zai
samu sassauci a zuciyarsa, haka yaita juye juye akan gado
dukya kosa gari ya waye Amarya kuwa barci take kwasa harda
karamin minshari na gajiya inda yakeji kamar yabar dakin ya
tsani minshari yanda yaga Dare haka yaga safe Amarya ce
kawai tasha bcci a daran.
Washe gari da sassafe ta tashi dukda bccin dake idonta amma
takasa komawa saboda tariga tasaba da tashin wuri, wanka
tayi inda tahau gyaran gida ko kadan batasan kazanta macece
mai matukar tsafta kanta kedan mata ciwo gashi idonta yadan
kumbura kadan na kukanda tasha, parlor ta gyara ta shiga
kitchen Abinci maikyau ta hada musu Karin safe itada baba
mai'gadi dankali da kwai ne sai ruwan shayi parlor tadawo
cikin shigar kananan kaya Wanda a yanzu tagama sabawa
dasasu dogon wandon jins ne sai yar Karamar Riga yamata
kyau sosai kanta babu dankwali ta baza gashinta dayasha
kitso, zaune take kafa daya kan daya tana kallon tashar
Arewa24 inda AK ya fito daga dakinshi da Alama wanka yayi
sanye da kananan kayan shan iska hamma ya fito yanayi
yinwa yakeji sosai ba kadan ba, kallon Aisha yayi Kota kanshi
batabi ba Kara daure fuska tayi, madam babu gaisuwa? Wlh
yarinyar nan kin karo wulakanci fa koda yake banida lokacin ki
yanzu kinci Albarkacin Amaryata, ko kallan tsiya bai samu ba
a'daidai lokacin Amarya ta fito sanye da Atamfa Riga da Skart
anci dauri tasha kwalliya ba laifi sai kamshi takeyi, hannu ya
mika mata yayinda yajata zuwa jikinshi inda ya sakin mata
karamin kiss a baki harda rungumar ta idonshi kan Aisha, wow
Matar so kinyi kyau kin ganki kuwa waiiii kece wacce ake
cema ko a cikin Wata Zahra ta dabance toh koh a cikin mata
keta daban ce matar so, Kara lafewa tayi a jikinshi saboda
yagama burge ta harga Allah tana shakkar surar da kwarjinin
Aisha amma hakan dayayi mata yakara nuna mata ita din
yakeso bawai jiki ba, 'Ustaziya ina breakfast dinmu a kawo
mana nan, kamar yana magana da dutse kallonta kawai takeyi,
Anty ina kwana? Leemah ta furta cikin kirsa Ranta fari fes
ganin yanda ake jiji da ita, Kota kansu Aisha batabi ba, Lallai
kin fara wuce tunanina Aisha Amma bashi kikaci, zauna anan
Amarya bari inje in dauko mana, 'no Angon bari in dauko,
wucewa leemah tayi sai karairaya takeyi a lokacin Aisha ta
Mike domin kai plates dinda tayi Amfani dasu kitchen inda AK
ke binta da kallo har saida yaci tuntube da kujera ba karamin
bugewa yayi a kafarshi ba akan idon leemah akai komai nan
taji mugun bakin kishi hadeda tsine ma Aisha ko ita Aishar
tana mata kyau bare kuma mijin su lallai saita dage kada garin
kallon ruwa kwado yaimata kafa, wannan ita ake cema karuwar
gida, Cikin takaici leemah ta shiga kitchen ta dafa musu
indomie tareda kazarsu ta jiya nanta kawo musu sukaci suka
koshi Aisha kuwa tunda ta koma daki bata karabin ta kansu ba.
Bayan an kwana biyu.
Aishar ce misalin karfe biyar na yamma sanye da mini skirt
baki guntu sosai ya kamata dakyar take iya tafiya tareda
rigarshi wacce ake kulle ta da igiya batada hannu shafeffen
cikinta a bude milk color, dakyar bilki ta shawo kanta sannan
ta Amince zatasa kayan ita kanta sun bata kunya, tayi kyau ba
kadan ba ribom ta daure kitson ta dashi saboda so takeyi tayi
karkabe karkabe a parlor kassncewar yanzu lokacin kura ne
sau biyu take shara da goge gogen parlon ko kadan batasan
datti GA gidan nasu kura yamusu yawa, Leemah zaune akan
kujera tanata ciye ciyen snacks Wanda tunda tazo gidan sune
cimarta fita sukeyi da AK su siyo yayinda AK yace ta huta ba
yanzu zata fara girki ba sai anyi sati biyu ko Wata Daya sai
sunci Amarcin suda tsinke, Aisha ce dauke da kayan goge
goge nanta fara goge duk wani abunda ke parlon kassncewar
basa magana da leemah kota mata bata Amsa ta a cewarta
bada ita zatayi ba Wanda ya ajiyeta shine daidai da ita, 'tsaki
leemah taja cikin takaici ta wuce tana zage zage, haba ace
anyi mace sai shegen karuwanci banza karuwar gida kawai,
mtseww daki ta shiga inda tahau chanza kaya itama dukda
Aisha tajita amma tayi banza da ita a cewarta bazatayi fada da
wacce ko kanwarta bilki ta girma ba, fitowa tayi sanye da
pencil wando dawata Riga shara shara ana ganin komai na
jikinta rigar daidai kugu itama ta tufke gashin kanta Wanda ya
kamu dakyar saikace bindin kaza ta lafta turare har yana hawa
kai, AK ne ya shigo daidai lokacin da Aisha tadan duka kadan
tana goge center table dinda ke tsakiyar parlon bayanta na
kallon kofar shigowa, 'Assalamu Alai.....kum, yafadi tareda Jan
numfashi idonshi nakan abunda baya taba gajiya da kallo
yayinda lokaci daya yafara tafiya a hankali sai kallon bayan
Aisha data rusuna yakeyi hips dinnan kamar an dasa su, 'sannu
da zuwa leemah tafadi tana kwarkwasa dukda Yaji muryarta
amma yakasa dauke idonshi akan Aisha, 'Hannun shi taja jin
takaicin Abunda yake kallo Wanda ko kallo daya baimata ba,
janshi takeyi amma sai waige waige yakeyi, 'wannan duwawun
fa? Whatt?? Mai kace? Tafadi tana hucin haushi, sai a lokacin
ya kalli Amaryar tashi, cewa nayi wannan duwawun fa?
Mtseww ai dole ka tambayi duwawu tunda ka ajiye karuwar
cikin gida, tafadi tareda hararar Aisha dasai a lokacin Aishar ta
lurada Abunda yafaru inda dariya takusa kufce mata amma ta
kanne, 'sorry matar so ina nufin wannan kwalliyar fa gskia
kinmun kyau dole inbada tukuicin yauda daddare nasan yanzu
kingama ai, gyara maganarsa yayi ganin tabargazar dayayi
cikin borin kunya ya rungume leemah inda sai a lokacin tadan
Saki Ranta, karka damu Angona yau zan shayar dakai mamaki
insha Allah, 'Zama yayi matarso taje kawo mishi abunda zaici
Aisha kuwa da gayya taita girgiza girgizan jiki inda harwani
mika takeyi, wasssshhhhh tareda bankarewa tana lashe lips
dinta salati leemah tasaki ganin yanda AK ke zillo dukda yana
zaune akan kujera sai gyare gyaren Zama yakeyi kafun kace
kwabo, hankalin maza yatashi??........??Aisha na lura da hakan
tasaki shewa harda guntun dariya dama abunda takeso kenan
bukata ya biya a cikin ruwan sanyi zata gasasu shida matarso
din tashi.
Masu San shiga group Dina kuyi hakuri nabude groups yafi a
kirga akan novel dinnan wlh kozan bude group 20 ne saiya cika
kamar yanda kuke cewa and bazan iya kulada su gaba daya
ba, zaku samu novel Dina a'kowani group insha Allah nasan
duk inda fans Dina suke novel Dina nanan. Afuwan??ana tare??
32
Dakinta ta nufa kai tsaye inda leemah taita tsine mata da zage
zage shikuwa gogan lallabawa yayi tareda shigewa daki cikin
kunya da takaicin muguntar Aisha, dama haka take yaushe
Aisha tazama Mara kunya haka?
Text neya shigo wayarsa bayan sallar magrib bakuwar number
ce.
*Hausawa sukace abun rabo ne Auran mace da ciki,
Congratulations ina tayaka murnar rainon cikin wani tareda
Auran wacce aka Riga aka gama sudewa, a fuska dai gaka
mai ilimi Allah yasa yanda fuskarka ta nuna haka brain dinka
ke Aiki, duk kwaskwarimar tsohuwar mota dole a'gane
tsohuwa ce, Angon Leemah dakin hutu, hahahaa Ustaziya diyar
Malam.*
*Karka damu da sanin ko wanene ni zan kawo maka kaina
da kaina domin amsar abunda yake nawane Wanda ke Rayuwa
a gidanka.*
Tunda aka turo masa da text dinnan yake cikin tashin hankali
tareda nazarin duk wani harafin da aka rubuta a text din kanshi
gaba daya ya kulle, hakanan yabar Abun a Ranshi tareda
Alkawarin dole ya warware ma zuciyarsa zargin data fara zuwa
anjima insha Allah.
*A'gurguje.*
Misalin karfe goman Dare Amarya anci wanka da kwalliya
har'an gaji like nan manne chan hayaki da turare kuwa ba'a
magana banda maganin dataita Kara bankama kanta overdose
saiwani rawankai akeyi ta barayin AK kuwa shima ba'a barshi a
baya ba a matse yake inda yayi shirin shi cikin kayan bcci
wannan karan shiya gayyaceta dakin shi inda misalin karfe
sha'daya na Dare yakashe komai na gidan baibi ko takan Aisha
ba tun haduwar da sukayi da rana daki ya shiga tareda kashe
musu wutan dakin inda ya kunna musu na bcci Mara haske
sosai, jawota yayi jikinshi ya shiga sarrafata duk yanda leemah
taso daurewa kasawa tayi a matse take matuka hakan yasa
takasa boye zalamar ta yayinda ta Amsa gaba daya ragamar
wasan take gudanarwa sarrafashi takeyi cikin kwarewa sai
nishi take Wanda yake nuna Alamar ta shirya inda kirjin AK keta
bugawa nan yafara zargin wani Abu tareda tsoran text dinda
akai masa daxu dukda yanajin dadin yanayin data saka shi
amma ta tsorata shi harga Allah yanada Sani akan ilimin
halittar mace tun daga ranarda yakama Aisha dasu Virus
yashiga binciken ilimin sanin dabi'un mace da yanda rayuwarta
yake kullum cikin research yakeyi biye mata yakeyi inda har
akazo Gangara leemah fa ido ya rufe sha'awa takeji ba kadan
ba, yana shiga yaji wajen a'dan tsuke ciki kuwa zuruf ya wuce
babu gargada babu signal bare wani kwana bawani shamaki
direct ya zarce, waje a'tsuke amma dukda haka jikewar datayi
yakara Sa wurin sakewa ciki zuwa direct ya zarce babu jijiyar
datai gardamar hanashi wucewa, salati yafara yi inda yacedai
bari yakara gwadawa kodai ba daidai yasa ba dukda baisan
mace a zahiri ba amma Wawa aiba mahaukaci bane shakara
talatin da biyar yawuce a raina masa hankali yanada ilimin yine
kawai baiyi ba, Kara turawa yayi Yaji fa tabbas a bude cikin
yake leemah kuwa Kara Rungumeshi takeyi sai ihu takeyi
tanaso ya cigaba da aiki tagama rudewa da zumarsa, kan'uban
chan, kutumelesi menene haka? Maizan gani zuruf na wuce fa
Kodai ba halima bace? Mikewa yake shirin yi inda tasa mishi
kuka, 'wyyyooo zan mutu dadi please I need you Angona
kanada dadi, fadi take gaba daya bata cikin hankalin ta, 'idan
baku manta ba leemah dakyar take iya kwana daya batareda
namiji ba Wanda rabonta da Namiji yanzu tunda akai mata
dinki shiyasa takai makura,
Naushi yakaima bakinta yayinda ya shiga marinta, Shegiya
macuciya Allah ya isa tsakanina dake yar'karama dake shine
kikai irin budewar nan kamar wacce tayi haihuwa biyar kin
matse waje kina tunanin ni jahili ne bakisan ba'a taba ma Allah
chuwa chuwa ba yariga ya bambanta bazawara da budurwa
wlh saina kashe ki a darannan tunda kikai mun Asarar jikina
duk yanda nake ma matata tattalin kaina kin gama ruguje mun
jikina daya hadu danaki shegiya taxi motar kowa, dukanta
yakeyi inda yake maida kayan jikinsa, hakuri take bashi, wlh
babu Wanda nasani saikai wyyyoo Allah na shiga Uku na Wlh
ni budurwa ce kada kamun sharri na shiga Uku jama'a ku
taimaka zai kasheni dukanta yakeyi kamar yasamu katon gardi,
Allah ya isa kin cuceni kin gama dani Ashe shekaru ba shine
dacewar mace ba da bazawara na Aura nasan bazawara ce
amma in siya sabuwar mota dal a kwali ina budewa inganta da
mataccen engine, kuka yakeyi inda leemah tayi shame shame
a bakin kofa tuni ta Dade da sumewa sakamakon naushin daya
dinga mata a ciki fuskar nan jini da majina dukta chabe ta
bugu iya bugawa, shari'a nidake har a lahira sai an mana
kwankwasa kofar dakin su akeyi Wanda kusan minti biyar da
suka wuce ake buga kofar tasu bakowa bane sai Aisha kukan
leemah da magiya ya hanata bcci daga farko tadauka sabon
iskanci ne saidataji muryar AK da kukan leemah da kalaman da
yakeyi ga karan duka Wanda yagama karade gidan da alamar
karamin yaki akeyi a dakin, kuka yakeyi sosai mai fitarda sauti,
yah Allah ban kasance mazinaci ba na kasance bawanka mai
matukar kyamar zina yah rabbi Laifin mai naimaka daka hadani
da mazinaciya? Wacce alamu ya nuna duk mazan gari sun
gama saninta?
'Yaya AK Dan girman Allah kabude kofar, tafadi da muryar
kuka bakaramin tausayi yabata ba, mikewa yayi tareda bude
kofar batareda bata lokaci ba ya rungume ta tsam a kirjin shi
har suna shirin faduwa kasa sakin mata nauyin shi yayi gaba
daya jikinshi ya mutu, Aisha, ta cuceni Aisha ya zanyi na Auri
mazinaciya 'Aisha nasan babu Wanda kika tsana sama dani a
duniya, kiyimun Alfarma yau daya ki lallashe ni ki dauki hakan
da zakiyi kamar taimakon Addini, Aisha zuciyata zata fashe
Aisha kiji tausayina ki gayamun kalamai masu dadi na lallashi
Aishaaaaa, rufemai baki tayi da hannunta inda suka zube kasa
kanshi na kwance akan cinyar ta tana shafa gashin kanshi a
hankali sai zufa yakeyi hawaye daya nabin daya, kyamar zinar
danakeyi sai Allah ya hadani da kototuwar Yar'duniya a
tunanina Ustaziya na Aura, kanshi takeso ta janye jikinta a
hankali, riketa yakarayi dukya chukuikuye ta please dnt live me
Eesha karki barni please Eesha am sorry My Eesha harda
hakkin ki wlh zan rayu dake har karshan rayuwa ta gara ke
nasan Ga yanda na Aureki ina tareda dake please eesha kaina
zai fashe zafi kaina Aisha....Kara rungumar ta yakeyi 'yaya AK
ruwan sanyi zan dibo maka......'nooo noooo karki tashi nafi
bukatarki fiyeda ruwan sanyi, sun kwashi minti shabiyar a haka
kafarta dukta sage kassncewar bata zauna da kyauba, leken
fuskar shi tayi taga idonshi a lumshe kamar mai bcci har
yanzu hawaye nabin idon nashi, ta tsani AK amma duk wani
mai'imani idan ya ganshi a haka saiya tausaya masa, Kara
tashi zatayi a karona biyu, ina zaki?
'Zan rufe mata jikinta ne naga barinta a haka bai Dace ba,
mikewa yayi tunowa dayayi leemah na kwance yashe a kasa'
kada ki kuskura kije kusa da ita jikinda iskar duniya tagama
busarda shi wani sutura ya rage mata a gidannan? Bafa ta
numfashi yaya AK kada wani Abu ya sameta....wlh zanso haka
kinga na kashe banza, wayarsa ya dauko cikin daran ya kira
doctor dinshi tareda shaida masa yanasan ganinsa da asuban
fari Akwai Emergency a gidanshi yanaso idanda Hali yazo da
masu tayashi aiki harma da kayan aikin Kwajin kanjamau
yakeso Aimasa.
Kulle dakin nasa yayi bayaso yakara kallon leemah inda Aisha
takama hannun shi tajashi har dakinta sai layi yakeyi dakyar
tasamu yayi wankan tsarki inda ya zube a kasan dakin jikinshi
na rawar sanyi zazzabi mai zafi ya rufe shi bargo ta jawo mishi
kasa tareda rufeshi ruf, hannunta ya rike Alamar bayaso ta
barshi sunanan a haka har akayi asuba inda sukai sallah a
daddafe saida gari yafara washewa da dabara Aisha tabar
dakin wurin leemah taje inda har yanzu take yashe numfashi
sama sama dakyar take iya bude idonta daya kumbura Halittar
jikinta dukya chanza saboda bugun datasha ba karamin
tausaya mata tayi ba koba komai itama macece yar'uwarta
suturta mata jikinta tayi cikin doguwar bakar Riga inda takejin
ana kwankwasa musu kofar nasu ko bata duba ba tasan
doctor ne.
*Ummu minal marubuciyar nafi karfin shi inamai baki shawarar
toshe kunne ki maida komai ba komai ba tattarasu zakiyi gefe
daya gaba daya kiyi musu sallar gawa ki share surutun banzan
su ki cigaba da typing dama ai bawanine yasaki ba kuma ba
Wanda akaima dole saiya karanta muna jiran next post dinki
please??ana tare.*??

USTAZIYA 🧕 KO YAR DUNIYA 💃
PART 33 -39
.
Daki takoma tareda saka katon hijab tare suka fitoda AK kai
tsaye kan kujera ya nufa inda Aisha tabude ma doctor kofa
cikeda gaisuwa gaba daya suka karasa parlon yayinda suka
zauna, 'doctor sonake ka diba jinina aje a auna sannan ka diba
jinin Yar'iskan chan, yafadi tareda nuna dakin leemah shima a
auna inasan inga results da gaggawa please, batareda bata
lokaci ba likita yayi abunda aka umarceshi inda Aisha ta nuna
mishi dakinda leemah ke ciki kememe taki yarda a diba jininta
babu yanda doctor baiyi ba, cikeda takaici AK yashiga dakin
nan yaita ball da ita kamar yasamu kwallo yanayi yana zaginta
dakyar Doctor ya kwaci leemah a hannun Sa inda Aisha na
gefe daya tareda kallon fadan dayafi karfin ta, daga ummm sai
uhmuhm kawai take cewa hakura leemah tayi ganin AK zai
halakata daga daran jiya zuwa yau tunda take a duniya bata
taba ganin Wanda akaima dukan mutuwa irin wannan ba gashi
yau anmata kuka takeyi tana jamasa Allah ya'isa kasa kasa
inda sai ihu takeyi ya kala mata sharri ya cire mata budurci Ga
azabar budurcin daya cire mata Ga zafin ciwo damai zataji ga
bugu ya akai yasan ba budurwa bace indai shima ba danawa
yakeyi ba, a fusace yakara dosar dakin inda Aisha ta tareshi
Abun yafara bata dariya ma, 'Ubanwa ya cire miki budurcin?
Lallai yarinyar nan ki kalla tsabar idona ki raina mun hankali
zanyi maganinki karyar rashin mutuncin kikeyi, Jan kafarta
takeyi tareda dauko hijab da sauri da sauri ta wuce ta gefen
Aisha sotake tabar gidan tun kafun doctor yadawo ta tabbata
kashe ta kawai zaiyi idan yasan tana dauke da ciki, AK na
ankare da ita wani wawan Mari ya Kara zabga mata Wanda
yayi sanadiyyar toshe kunnanta saida taga taurari na yawo a
sama dif kakeji tayi shame shame a kasan parlon kukanma
yaki fitowa sai nishi takeyi Tareda danasanin Kaddarar dataja
mata Auran AK bata tabajin labarin mugu irinshi ba baida
imani ko kadan, Zaune suke zuru zuru kamar masu zaman
makoki leemah na yashe a kasa, kitchen Aisha ta nufa ganin
Dramar da akeyi da matarso a gidan nasu bamai karewa bane
Hadaddan shayi ta hada tareda katon burodi da soyyan kwai,
parlon takoma harda kunna TV tana karyawa tana kallo dukda
ana neman karfe bakwai na safe ne ko karabin takansu batayi
ba indata hade Ranta sama da kasa AK kuwa sai Satan kallon
ta yakeyi ganin yanda take saka lomar burodi batareda wani
damuwa ba ko alamar tayi babu dukda Kota mishi baci zaiyi
ba, zaune suke a wurin Doctor yadawo tareda mikama AK
sakamakon gwajin, hannu ya mikama AK tareda fadin,
*Congratulations sir your wife is Three month pregnant.*
'Kallan shi AK keyi yakasa fahimtar abunda yake nufi inda
doctor ya maida hannunshi daya gajida mikawa, What? Yimun
magana da Hausa yanda zan fahimce abunda kake cewa likita,
'yalla'bai ina nufin Matarka Nada shigan cikin Wata Uku a
takaice, 'wyyooooo ni halima wlh fyade akaimun.......'wait wait
wai ciki? Ai kowa Nada ciki AK ya furta yana zare ido cikin
tashin hankali, "yes sir kowa Nada ciki but nata na mutum ne
Mai rai, Bby na Rayuwa a ciki harna tsawon Wata uk...... Kam
bala'e what a ina? A gidana? Matata? Amarya? Innalillahi wa
inna ilaihir raji'un, ya dinga maimaitawa babu Adadi Aisha
kuwa kashe TV tayi tausayin shi dukya mamaye ta bakaramin
firgita maganar taimata ba bata taba tunanin leemah zatayi
haka ba, rarrafawa leemah tayi har wurin kafar AK dake zaune
a kasa yayi zaman yan'bori rike kafarshi tayi da hannu biyu
biyu, Kaimun Rai ka rufamin Asiri kamar yanda Allah ya rufama
Wlh fyade akaimun mijina na tuba nabi Allah kuma nabika
kallonta yakeyi cikeda kyama yama rasa mai zaiyi ya zaiyi?
Taya zaifara? Dagayin First 9yt sai ace Amarya Nada cikin
Wata Uku, tana nufin da cikin wani tazo gidanshi kenan kuma
tasan da cikin ta Aureshi, hawaye daya nabin daya ya kalla
doctor, 'yah kanjamau fa? Akwai ko babu? 'Alhmdlh babu wani
ciwo tareda ku dukanku likita yafadi cikeda Al'ajabin abunda
yake gani, shigowar mai'gadi neya katse musu shirun inda yake
shaidawa wani yazo neman hajiya Amarya damai gidan a
cewarsa yanada Ajiyar mutum sukutum a gidan, mahuta neya
danno kanshi sanye da kananan kaya bakake wando da Riga
fuskarshi daukeda murmushi inda yake shafa sajen dake
fuskarshi, Halima gidan hutu dakin hutu diyar malamai mai
tarin ilimin hutu a daki, ooops forgive my manners please,
Assalamu Alaikum banyi sallama ba kasancewar ina cikeda
murnar ganin unborn bby Dina dake kwance a dakin hutu,
Mutuwar zaune limah tayi........mmmaaaa...huta tafadi cikin
rawar murya, mai kakeyi a gidannan? Ya zakaimun haka? Waya
kawoka waya nunama gidana? 'Sorry baby Sanin inda kike
bamai wahala bane kawayanki suka kawoni yanzu haka
nabarsu a mota Sunce ma in gaishe ki su meenah nake nufi,
'Malam uban waye kai? Maiya shigo dakai har cikin gidana
wurin iyalina da izinin wa kato dakai? Calm down Yalla'bai
Kwantar da hankalinka zanma bayanin kaina ai, sunana
mahuta Saurayin halima uban babyn dake kwance cikin
mahaifarta nazo ne inga lafiyar bby na jiya nakwana da
zullumin cikina Allah yasa kuna ciyar dashi sosai,.......... karfin
da baisan yanada shiba ya tattaro tareda kaima mahuta mugun
naushi a baki nanda nan jini ya balle duka yake kai mishi
tareda Alkawarin kashe shi da hannun shi, kwarto kwarto har
gidana wlh dukanku mai rabani daku sai Allah babu yanda
Mai'gadi da doctor basuyi ba ina sunkasa raba AK a jikin
mahuta Wanda akaima jini da majina a fuska sai zare ido
yakeyi dukya galabaita baitaba tunanin zai riske haka ba saida
AK ya cire mishi hakori daya dakyar yasha inda yakwasa a 360
babu koh waige lallai AK baida hankali yayi dana'sanin zuwa
gidannan Kan leemah ya dosa wacce tayi hanyar waje tana
dingisa Kafa dakyar da sunan guduwa kiran mahuta takeyi ya
taimaka ya rike mata hannu su gudu tare tabbas AK babu
abunda zai Hana bai kashe su ba, ganin AK ya dosota kamar
zaki tuni ta taka kafa tareda kwasa ana Kare har waje yabisu
tuni mahuta yaja mota leemah kuwa ta kule tanata tikar gudu
babu ko takalmi bare mayafi ko waige batayi, nishi yakeyi
sama sama tareda kokawa da numfashin Sa kafun a Ankara
tuni ya zube a kasa ihu Aisha tasaki hadeda kiran sunanshi
tana kuka da taimakon likita suka sashi a motar likitan Aisha
da Ak na baya kanshi akan cinyarta sai girgizashi takeyi, kada
ka tafi idan katafi basuda asara ni sukaima asara ya zanyi
Yaya AK kafi kowa sanin kaine farincikina Dan Allah ka
kasance dani wlh bazan gujeka ba koda zaka dinga dukana
kada ka mutu, kwantar da hankalinki madam bazai mutuba
insha Allah inji Doctor daketa zuba gudu a titi, Kai tsaye dakin
Emergency akayi dashi Dakyar aka Hana Aisha shiga wacce
tagaji dacin kuka harta gaji.
"Baki na bude ni Mamie ganin yanda Aisha ta bankeni harsai
Dana kai kasa a kokarina nabinsu Asibiti domin dauko muku
rihoto inaji ina gani aka badeni da kura suka barni tsaye nida
baba mai'gadi, kokarin shiga gidan nakeyi tsawa mai'gadi ya
dakamun, 'toh uwar gulma masu gidan basanan mai zaki musu
a gida kuma?Sakata yasa yabarni cikeda takaici na watsar da
Alkalamina nayi cikin fushi 'muma mijinnan munada shi bare a
karya mishi ni a banza?da gudu nayi wurin My Rumah??♀??
♀naga kowa nashi yasani.
34
Bakaramin artabu akasha wurin daidaituwar numfashin nasa
inda saida aka kwasa mintuna mai yawa sannan Aka samu
nasarar numfashin Sa Kiran su Mamie Aisha tayi tana kuka ta
shaida musu suna asibiti batareda bata lokaci ba Mamie da
Daddy harda Abdulhakeem suka rankayo Auta bilki ma ba'a
barta a baya ba Ramata kuwa cewa tayi zatazo da yamma
duba jikin nashi, aikin lallashi bilki ta shigayi inda Aisha ke
makale jikin Mamie yayinda take musu bayanin iya abunda
tasani salati suka dauka gaba daya daddy na girgiza kanshi
cikin takaici, maganin shi kenan ai duk Wanda baijin Maganar
iyayanshi taya yake tunanin ganin mai kyau a rayuwar Sa yara
ana nuna muku gabas kuna yamma tafi kyau Wanda baiyi
sharar masallaci ba wlh harta tasha zaiyi ina amfanin irin
wannan? "Haba Alhaji haba Alhaji kadaina yin furucin nan shin
bawa na wuce kaddarar sane? Mudauki haka akan shine
jarabawarsa Saimu rakashi da Addu'a tareda nasarar cinyewa,
tausasa daddy Mamie keyi ganin yanda Abun yaimasa ciwo
sosai ita kanta Mamie tausayin dan'nata neya gama rufeta
doctor neya katse musu jimamin da sukeyi yana share zufa da
farin hankacif cikeda gaisuwa yake sanarda daddy akan zaiyi
mgn dashi a Office inda hali, binshi daddy yayi nan likita yafara
bayani, " duk mai imani yakamata ya tausayama AK halinda
yake ciki Wanda komai yafaru akan idona saidai muce
Alhmdlh Allah ya takaita munyi iyakar kokarinmu wurin dawoda
numfashinsa dake kokawa sanadiyyar bakin cikin dayake ciki
Wanda zuciyarsa tafara kumbura da taimakon ubangiji tunda
bayin mu bane Alhmdlh komai yana shirin dawowa daidai Dan
Allah Alhaji arage bata masa rai kassncewar Sa mai zurfin
cikin gaske shiyasa Ciwon yayi saurin tasiri a gareshi yanada
damuwa tattare dashi ku taimaka mana dashi kanshi wurin
kwantar masa da hankali tareda dauwamar da murmushi a
gareshi, godiya daddy yayi cikeda tausayin AK.
Tunda mahuta ya figi mota bai zame ko'ina ba sai gidan
iyayanshi inda tun'da mai'gadi ya bude mishi kofa ya watsama
su meenah kallon banza wadanda suke cikeda gulmar sanjin
abunda yafaru amma ganinshi a halin nan yasasu tsuke
bakinsu dukda ba hakan sukaso ba amma ko banza sun huce
haushi tunda sunsan bakaramin bomb Aka tadar a gidanba
tabbas yakuma tashida dakin hutu.......uwar mai kukemun a
mota kananan yan'iska ko bina gidan iyayena zakuyin? Jiki na
rawa ganin yana shirin huce haushi akansu suka shafama
kansu lfy inda Meenah ta leko da kanta ta windon motar, "dan
Allah kabamu na mota wlh bamu fitoda jaka ba.......idan banci
ubanda ya haifeku ba shege nake, kokarin bude motarshi
yakeyi a kufule tuni suka kama gabansu ganin yana shirin musu
tijara da sanyin safiya suna tafiya suna tikar dariyar murna
harda hawayan farinciki inda basuda burin daya wuce na ganin
leemah tareda sanin halinda take ciki.
Mahuta na layi kanshi kamar zai fashe mommy sane da daddy
suna karyawa a dinning section ihu momnyn Sa tasaki ganin
shalele na shirin faduwa fuska jini da majina da gudu suka
tashi har'rige rigen rikeshi sukeyi itada daddyn Sa inda
babanshi yaita kunduma manya manyan Ashar tareda
rantsuwar daukan fansa akan duk Wanda keda hannu akan
abunda akaima dan'sa likitoci yashiga kira saikace Wanda
yarasa kafafu inda yakira commissioner of police tareda
lauyoyi manya guda biyu a cewarsa suzo akwai katon tashin
hankali a gidansa yanaso yayi shari'a dawasu daga yau
har'igiya tayi rara, 'batareda wani kunya ba mahuta ya gayama
iyayanshi duk abunda yafaru cikin sha'gwaba nan mommy
takara kulewa, 'matsiyata suba abun farinciki bane ace Dan lele
kamarka yama diyarsu ciki ita mijin nata ai abun yayi murna ne
jininka na Rayuwa a gidanshi akan dan'karamin abunnan ne
zasu nakasaka harda cire hakori saikace Wanda yaima
Yammata dubu ciki muba matsiyata bane idan bamasan cikin
sai a burge idan munaso kuma dandai rai daya jal sai'a dauko
masu aiki suyita kulada babyn mukayima wasu banza bare
namu tsiyar rashin wayewa kenan ina ranar dakikanci? wlh wlh
bazan yarda ba harta iyayan yarinyar sai munyi sha'ria dasu
akanka aka farama mata ciki? Koko dole kayi mata har'tayi
cikin?......'Mamie mijinta fa Babba ne daga gani shima Dan
babban gida ne ina ganin kawai abar case dinnan abari ta haifo
mun bby na kawai dukda ban shirya Zama tsoho ba but zanyi
hakan a matsayin daukar fansa inbata sunan iyayanta diyar
manyan malamai cefa.....'kaci gidanku, daddy yaimasa dakuwa,
kana nufin sun bugi banza kenan?
Leemah kuwa kamar mahaukaciya tadawo duk inda ta gilma
sai kallonta akeyi wasu najin kyamar ta wasu na tausaya mata
chan gabada unguwar sosai ta tsaya a cewarta kada AK ya
biyota dakyar tasamu napep dinda ya dauketa yayinda ya kaita
gidanta na Isa kaita, fitowa tayi tashiga buga gate din
mai'gadin gidan ya bude saida tabashi
tsoro..........haaaajjiiya.....kece kuwa? Kodai bake bace?
Subhanallah hatsari kikayi abun babu kyan gani wlh, 'banasan
surutu karamin munafuki sallami mai a'daidaita kakuma kulle
mun gidana......'isowar su meenah neya katse mata maganar ta
yayinda suka fito suna salatin ganin ta a haka cikin munafunci
ransu yayi fari kar' kamar audiga, "ubanwa yayi miki haka kinga
fuskarki kuwa saikace zombie, meenah tafadi tana shirin shafa
fuskar leemah, kul kada ki kuskura munafukin hannunki ya
sauka a jikina Algunguma butulu maciya Amana wadanda
basusan mutunci da Arziki ba matsiyata....'haba dakin hutu mai
yayi zafi haka yanzu dai dan Allah bani kudi mu sallami mai
abun hawannan, kudinda ubanku yabani ajiya? Tafadi tareda
bude idonta dayayi suntum dakyar take iya ganinsu, Kallan
mai'gadin sukayi, sallame su Dan Allah sai binmu sukeyi da
ido, yana shirin basu kudi leemah ta buga masa tsawa, su
kakema aiki koni? Wlh muddin kabiya kudinnan kamar ka yanki
takardar barin aikinka a gidannan ne, oooh hajiya kuyima Allah
kuyi hakuri har mutane sunfara kallan ku, 'kuma kada kabar
kowace yar'iska shigan mun gida tunda gidan bana uban
mutum bane, zuciya taja meenah jin Abunda leemah kecewa,
ke gidan na uban naki ne mai dattin hula?
'Dukda bana ubana bane amma da sunana aka siyeshi sannan
nikeda mallakin shi Baku ba, dama ance tsintacciyar mage
bata mage.....aiko
nan suka damko leemah suka hau jibgarta dama a kule suke
da ita kafun kace kwabo jama'a ancika akansu layi ya kaure da
tikar dambe dakyar aka kwaci leemah a hannun su wacce da
ana suma hamsin tabbas da tayishi a yau, yan unguwar ne
suka raba dakyar masu napep kuwa cewa sukayi sunyafe kudin
domin rabonda suga damben mata Wanda ya kayatar dasu irin
wannan tun yarinta, nan yan'unguwa aka shiga zaginsu
meenah kassncewar ansan gidan karuwai ne gidan amma
ganin manyan masu kudi sun daure musu gindi kowa yakasa
magana ganin yau dama tasamu hakan yasa akai musu chaa
akai ana tsine musu harda masu dukansu tareda jama
mai'gadi kunne duk wacce yabari tashiga gidan saisun gona
gidan da mutanan gidan sungaji da zunubin da ake cika musu
unguwa dashi, kuka su meenah sukeyi inda suke roko abarsu
sushiga koda wayarsu ne su dauka gasuda uban kudi a gidan
Ga motoci dankara dankara, kememe aka rakasu da duka
sukabar layin kaya duk'ya yage kamar mahaukata takaicin su
babu mai waya bare su kira Alhazawan samarin su, kuka sukeyi
tareda tsine ma leemah a cewarsu ta shafama rayuwarsu bakin
fenti ina suka dosa? Suba dangin iya barena Abba a garin
kaduna dama barikice takawo Alkawarin zuwa gidansu leemah
sukayi domin warwarema iyayanta halinda take ciki.
'Leemah kuwa tana kwance da alamar wani suman tayi wani
makwafcin sune ya tausaya mata inda shida matasa guda biyu
suka dauketa zuwa asibiti cikin gaggawa aka amshe ta babu
kyan gani yayinda aka gyara mata cikinta da azaba yasashi
komawa gefen mahaifa amma bai zube ba, azaba iya azaba
tasha inda ta gwammace dama mutuwa tayi nan wadanda
suka kawota sukayi wucewarsu.
Sai'chanda yamma AK ya farka inda yayi ramuwar sallolin da
ake binshi ba laifi jikin nashi yayi kyau Sannan yaga gata wurin
dangi kowa jidashi yakeyi tareda kwantar masa da hankali
Aisha kuwa tana gefe daya tarasa sukuni babu ko kunya AK ke
kallanta tareda tarin nadamar Abubuwan dayayi mata abaya
cikeda Alkawarin neman gafararta ya yarda zaiyi Rayuwa da ita
a'haka ya Amince yanzu baya bukatar swt 18 kokuma budurci
matarshi yake bukata da soyyar ta duk runtse saiya lallaba
abarsa, 'mikewa yayi gaban daddy dasu Ramata daki yacika
yayi makil inda babu kunya kai tsaye ya dosa Aisha wacce ke
zaune kusada Mamie cikin mamaki yasaki kuka tareda Dora
kanshi akan cinyar Aisha nan kallo yakoma kanshi ganin katon
Allah na rasgar kuka A'gaban matarshi, 'Mamie na cuceta na
cuce kaina hakika Aisha bazata yafemun ba shiyasa nake
naiman Alfarmar neman yafitarta a gabanku daddy Dan Allah
kasa baki tanajin kunyar ka na cutarda matata wlh banida
abunda nakeso samada Aisha wlh Mamie kinfi kowa sanin
yanda nayi rainon soyyar Aisha tun kafun inbar kasarnan da
soyyar ta natashi nakuma rayu Mamie duk abunda nayi soyyar
ta ce sila, Santa ne sanadi da bakin kishin ta ku rokamun
matata please Mamie har'dukan Aisha inayi......rufe masa baki
tayi tana girgiza masa kai, bataso yayi bakinjini a idon
yan'uwanta ga mahaifiyarta a wurin ga wanta garbati bawai
hakan na nufin ta yafe masa bane a'a ko kadan saiyaji
kwatankwacin azabar da tasha dukda ko'a haka tabarshi tasan
ya gasu burinta taga wannan ranan, rananda AK zai tsuguna
akan kafarsa yana kuka tareda neman gafararta, zata iya
shiryawa dashi sukuma bazasu taba daina mishi kallon ba
har'abada darajarshi bazata dawo a idonshi ba, kuka takeyi
kamar Ranta zai fita, 'bawani uziri yaya AK bakada uziri baka
sona kada kawani fake da soyya ta, Rungumeta yayi tsam a
jikinsa tareda Kara fashewa da kuka.....'my Eesha bakisan sirrin
dake zuciyata ba kinsan yanda nakeji duk Randa nasaki kuka
kuwa........'gyaran murya Alhaji muktar yayi tareda kallansu,
'yanzu dai bare mufita mubar muku Asibitin tunda ka nuna
matarka kakeso tayi jinyarka ana mana korada Hali babu ko
kunya kuke rungume rungume a gabanmu harda kukan soyya,
'hajiya tashi mu wuce saiya gaya mata sirrin zuciyar tasa
baza'ai rashin kunyar nan a gabana ba idan kuma zaki tsaya
kallan dramar soyya toh Nina tafi saimun hadu a gida, fita
Daddy yayi Ramata tabi bayanshi da garbati cikeda kunya
Aisha tayi tayi AK ya saketa rantsewa yayi akan bazai saketa
ba sai Mamie tabata hakuri harda rikema Mamie gefen zani
inda Aisha keta kukan abun kunyar da AK kemata gaban
surukai saikace yara. Mamie kuwa murmushi takeyi ganin
sababbin Romeo and Juliet a gabanta.
.
Mikewa takesan yi Amma ya'hanata wai saitace ta yafe mishi
inda Mamie cikeda dariya take tayashi ba Aisha hakuri dukda
batasan abunda ke tsakanin suba amma ya zatayi? Ya hanata
koda motsi ne cewa tayi ta hakura ganin idon Mamie gakuma
kunyar yanda ya kankameta koba komai Mamie bata
chanchanci musu a wurinta ba hakan yasa Mamie mikewa
tareda janye mayafinta yayinda taimusu fada sama sama
wucewa tayi sanin daddy na jiranta a waje inda Aisha tafito
Rakata nan Mamie ta dinga janta a jiki tareda nuna mata akan
takula da Mijinta wannan wata sabuwar damace Allah yabata
idan laifi yaimata duk mace mai aji basaita gayama mijinta
yamata laifiba zai gane Laifin Sa cikin hikima da dabara ake
komai a'haka sukayi sallama inda tabi daddy Wanda yaketa
mamakin karfin Hali da rashin kunyar AK saikace ba shine
yagama ihun bayasan Aisha oooh yaran yanzu basuda kunya
yaro anama gata kakasa ganewa kadan ma kagani, inji dady
yafadi yana murmushi. AK kuwa sabuwar sha'gwaba yake
xubama Aisha kamar yaron goye ita abunma kunya yake bata
gaba daya bata sakan masa fuska inda yakicin Abinci wai itace
zata bashi a baki sai shege mata yakeyi ita kuwa cikin rashin
sabo sai janyewa takeyi bataso tabashi fuska harga Allah tana
matukar kaunar mijinta amma bata shirya Amsar'sa a yanzu ba
saiya gane kuransa tukunna nan gaba yasan darajarda takeda
shi.
Commissioner of police ne zaune gaban sanata inda Yaketa
bashi hakuri tareda Alkawarin daukan mataki cikin gaggawa
nan sanata ya Saki bakin Aljihu saboda komai yatafi daidai zai
iya yafe komai banda cima iyalinsa fuska, mahuta kuwa azaba
yakesha kanshi kamar ya fashe likita ya duba lafiyarsa tareda
Dora shi akan magunguna bayi yashiga yadade yana gasa
jikinsa bakaramin bugu yaci a hannun AK ba nan yashafa
maganin zafi duka jikin nasa inda yaci abincin da mommy ta
tasashi a gaba shayi kawai yasha saboda bakin nashi dake
mishi azaba magani yasha nan yaita bccin wahala.
Kai tsaye su meenah gidansu leemah sukaje inda Mama ta
tarbesu hannu biyu biyu Cikeda mamakin ganin yanayin su
babu Alamar mutunci kaya a yage kamar an kwato su daga
bakin kura yayinda yayyan leemah maza wadanda ke Kano
sunanan da iyalansu tun biki basu koma ba gida yacika gwanin
ban Sha'awa Malam liman nanan shima cikin daki take shirin
jansu su kimtsa jikinsu amma suka nuna bashine ya kawosu
ba,nan kowa yafara tambayan lafiya kallo daya zakai musu
kasan basa cikin natsuwa, izinin Zama Malam liman yabasu ba
musu suka zauna aka basu ruwan sanyi sukasha saida Malam
ya tursasa musu cin abinci nan sukaci kadan badan sunso
hakan ba dukda suna tareda uban yinwa amma kwarjini Malam
din yake musu basa iya Musa mishi, bayanin Abunda ya
kawosu suka farayi tiryan tiryan inda kafun meenah tarufe
bakinta taji saukan murfin kwanon'sha Wanda mama ta buga
mata tana huci, ooooh bakin ciki kukema diyata ganin tayi
Aure a gidan Arziki cikeda kwanciyr hankali shine saboda
fitsara kuka wanke kafafunku ba kunya kukema diyata Dana
dage wurin bata tarbiyya kazafi wlh mai rabani daku sai Allah,
sirikanta mata ke riketa inda duk abunda ta rarumo take jifansu
Meenah dashi Malam liman kuwa tunda suka fara magana
baice komai ba har zuwa yanzo inda ya tsawatarma mama
dakyar ta natsu tana kuka tareda Allah ya isan sharrin da
akaima diyarta, kallon su meenah yayi inda yabasu umarnin su
cigaba da bayani meenah kuwa duk a tsorace take baki na
zuban jini cikeda azaba take shirin barin gidan inda yayyin
leemah suka dakatar da ita, feenah ce takarasa bayanin tana
kuka ganin tashin hankali da suka jefa kansu daga wayewar
garin yau, ana hakane Motocin yan'sanda suka dinga Dira a
kofar gidan saikace sansanin yaki inda batareda bata lokaci ba
akayi musu sallama damai gidan wasu rikeda bindigogi cikin
sanyin jiki Malam liman da yayyin leemah suka fita waje inda
kai tsaye aka tasa keyar su a cewarsu saisun fitoda yar'su da
sirikinsu dasuka boye sakamakon sunje gidan AK mai'gadi ya
shaida musu bakowa a gidan shiyasa sukazo nan a tunanin su
Malam dinne yaboye AK da leemah, Salati Malam yadinga
nanatawa tareda kiran sunan Allah yayinda jiri ke dibarsa nan
unguwa ta cika makil inda matasa da dattawan unguwan
sukace indai suna raye bazasu bari aci mutuncin Malam ba
hayayyakoma yan'sandan sukayi ganin ba sarki sai Allah haka
yasa suka hakura Malam yashiga daya daga cikin motar
matasan unguwan da suka shirya binsu domin ganin yanda
zata kasance cikeda tashin hankali mama take inda kukan da
takeyi tuni ya tsaya tama rasa abunda zatayi taji dadi a Ranta.
Rikici akayi sosai a station sunan Allah kawai Malam ke kira jin
Laifin da ake zargin AK dashi wato na cirema yaron sanata
Wanda Saurayin leemah ne a sakamakon yaje duba Ajiyar
cikinsa dake jikinta, dariya ma maganar tabama jama'ar wurin
Abu saikace wasan yara taya mace da Auranta kuma ace
tanada cikin wani? inda kassncewar babu kwakwaran shaida
akan abunda ake zargin suda shi hakan yasa sanata yace a
sakesu kai tsaye kotu za'akai karar saiyaji dalilin da zaisa a
cirema danshi hakori, isarsu gida yayi daidai da kiran wayar
Mama da aketayi inda dakyar ta iya amsawa Asibitin da
leemah takene suka tasata gaba akan saita bada number wani
nata an kira babu yanda batayi ba sukace indai zata biya kudin
Asibitin ba matsala zata iya tafiya ganin batada kosisi kuma
batada Wanda zata kira yabata gashi tabar wayarta a gidan AK
tun daran 1st 9yt bareta kira samarinta hakan yasa badan taso
ba tabada number Mamarta nan aka kira mama aka shaida
mata tazo asibi ana nemanta cikin gaggawa tazoda kudin
biyan AAsibiti cikin gaggawa itada sirikanta mata biyu suka
shirya zuwa Asibitin shigowarsu malam yasa aka rankaya
gaba daya inda kai tsaye aka nuna musu dakinda leemah ke
ciki nan cikeda tashin hankali da tarin tambayoyi mama ke
kallon leemah da halittar ta tagama chanzawa duk Wanda ya
Santa ada bazai iya ganeta ba wasu dayawa musawa sukayi
akan ba ita bace mama kuwa kallon ta takeyi batako kyafta ido
sanadiyyan bayanin da likita yaimusu akan cikinda ke jikin
leemah harna Wata Uku.
.
Alhamdullah Allah ya dawo dani Lafiya messages dinku da
yawan kiranda nake samu dole kujini yau saboda kada a
kashe mun batir din waya, lol masoyana Naga sakonninku fatan
Alkairi da Addu'a godiya nakeyi Allah ya barmu tare.*

36/37
Kuka leemah keyi ganin yanda mamanta ke kallon ta babu ko
kyafta ido, tun tana shirin jin saukan duka har'abun yafara
bata tsoro, saida mama ta dauki minti biyar tana kallon ta
inda akaita 'kallon kallo a dakin sautin kukan leemah kawai
ke tashi sannan ta bude bakinta dayake mata nauyi, 'menene
Laifin mu a matsayin muna iyayanki? Ilimi koko gatan da
muka baki? Ciki kikayi kodai mafarki nakeyi? Diyata? Ni?
Jinita dayin cikin Shege......Dan Allah mama kiyi hakuri
kaddara ce,.....kaddara? Wace irin kaddara ce wannan data
sauko tsakiyar gidan malamai? Durkushewa tayi kasa tareda
ware duka muryarta tana kuka tana bugun kirjinta tareda
Rokan Allah ya dauki Ranta akan ganin bakin ranan nan diyar
cikinta hafiza wacce suka ginata akan ilimi da tarbiyya ita
keda cikin Wata Uku ko sati daya batayi ba dayin Aure, kuka
mama keyi inda Malam liman ke manne jikin bango sai
kallon matar tasa yakeyi da diyarsa kamar TV babban dansa
ne da jama'ar da sukazo tare ke shirin tabashi da niyyan
lallashi yayinda ya dakatar dasu da hannun da Alamar su
barshi kawai duk Wanda ke wurin saiya tausayama Malam
da hawaye daya kebin daya a fuskarsa karona farko a tarihin
rayuwar malamin da suka ganshi a yanayin nan wurin Mama
yakarasa tareda tsugunnawa ya Tallabota jikinsa yayinda
suka Mike domin shirin barin dakin suna gafda fita akaga
idon mama ya kafe sama kumfa na fita ta bakinta jikinta na
rawa kamar an jona mata wutan lantarki wani ihu leemah
tasaka yayinda ta nufi wurin Maman tana kuka tana girgiza
ta tuni likitoci suka dauketa da gaggawa inda babban wansu
ya rufe leemah da duka tako'ina yana kuka harda majina
yana mata Allah ya isa, kallon su Malam liman keyi yana
durkushe kafun a Ankara shima ya zube bakinshi dauke da
salati nan asibiti aka rikice da surutai yaran Malam liman ne
duka Ukun suka taruma leemah da duka ta ko'ina Alkawari
sukai saisun kashe ta tunda tayi sanadiyyan kashe musu
iyaye bazasu barta ba, dakyar aka kwata leemah a hannun
su wacce ko motsi batayi jini sai ambaliya yakeyi ta kasanta
Asibiti ya cika makil kowa na ganin abun Al'ajabi kassncewar
Malam liman sananne hakan yasa harda yan'jaridu da TV
stations anata kokawan daukan labarai, cikin hanzari aka
karayin gaba da leemah inda saida tarasa hakora Uku biyu a
saman baki daya a kasa ta gefe duk yanda akaso ankasa
daidaita numfashnta inda ake shirin sakata a coma.
AK kuwa gaba daya chanzawa yayi yayinda abun yafara ba
Aisha tsoro ganin dama AK ya iya magana haka, kwana daya
yayi a Asibitin dakyar Wanda daran jiya yadamu Aisha da
roko da magiya akan tayafe mishi ganin duk abunda yake
mata bai hanata jinyar shiba dukda babu yanda baiyi da ita
akan ta kwanta akan gado ba amma kememe taki inda ta
raya daran nata wurin Rokan Allah akan ya daidaita
rayuwarta ko'itama zata samu jin dadi tun AK na kallonta
Yayinda take burge shi har bcci yayi awon gaba dashi, washe
gari Dagewa yayi akan bazaici abinci ba wai hannun shina
ciwo a cewarsa mahuta ya bugan masa hannu sosai yanama
tunanin har'yayi targade hannun yayi tsami inda Aisha baki
bude take mamakin yanda Yaya AK ya kware a karya idan
bata mance ba baima ba mahuta damar dukansa ba amma ji
yanda yake gilma karya babu ko kunya, kiri kiri yakicin Abinci
dukda yanajin yinwa a cewarsa indai Eesha bata bashi a baki
ba tohfa saidai ya mutu da yinwa ko jiyama haka yayi inda
madara kawai yasha Aisha kuwa ta murzama idonta toka
dukda Tausayin shida takeji bataso yasamu weakness dinta,
ana cikin haka ne kaninshi Abdulhakeem ya shigo inda AK
yahade rai tareda kunkuni, "wai nayau ma kawai baza'a bar
mutum ya sake da iyalinsa ba? Mtseww, Zama Hakeem yayi
tareda murmushi, Daddy ne yace inzo in kwana dakai a
Asibiti Anty ta koma gida itama ta huta.......ka kwana dawa?
Badai niba? Wace Antyn? Badai my Eesha ba? Yafadi fuska
a hade kamar zai mangare Hakeem, Allah ya kyauta in
kwana da katon kato a daki daya bayan inada matata wacce
zata kula dani, my Eesha ko bakyaso ki samu ladan jinyar
mijinki ne? Ya fadi murmushi akan fuskarsa, mikewa Aisha
tayi yayinda tajawo hijab dinta tareda shirin tafiya dukda
tanaso ta kasance da Mijinta, kallon Hakeem tayi, 'yauwa ka
bashi Abinci a baki yace bazai iya Amfani da hannunsa ba
Nina tafi saida safe, 'wait Wait Hakeem ya furta cikeda
dariya yana tafa hannu tareda nuna AK da yatsa, Badai Bros
kike nufi zanba abinci a baki ba tsofai tsofai dashi? Nooooo
it can't be possible kuna wasa ne wlh bazanba wani kato
abinci a baki ba look ki ciyarda mijinki, 'nine katon? AK ya
Tambaya sounding so serious fuska a harde, " am sorry bro
but u and ur wife are very funny, 'Nina tafi Aisha ta furta tana
shirin bude kofa inda AK yayi wani mugun tsalle daya tareda
damko ta saikace bashi ke jinya ba, rungume ta yayi sosai
da hannuwa duka biyu ta baya har'saida tasaki yar'kara sai
kokarin kwace jikinta takeyi ina yaki barinta ihu tafarayi kasa
kasa tana bubbuga kafarta cikin shagwaba, Kallon Hakeem
yayi Wanda yasaki baki da hanci yana kallo da mamakin
salon yayan nashi, toh magulmata sai abamu wuri koh jeka
waje ka nemo mun lemun bawo mai zaki, 'Allah ya Baku
hakuri ni ina zan iya kallon abun kunyar nan? Dama fita zanyi
ko'bakace ba yafadi yayinda ya Mike, but Bros wannan uban
lemun fa? Yafadi tareda nuna tarin lemun zakin dake jibge a
gefe daya, 'look Malam basu nakeso ba kana bata mana
lokaci, ko kunya baiji ba ya juyo da Aisha tana fuskantar Sa
fuska sharkaf hawaye inda yake kokarin zame mata hijab ita
kuma ta kunkume taki bari, Kofa Hakeem ya kulle tareda
mamakin dama haka yayanshi yake baida kunya?
"Kuka Aisha keyi maidan sauti tunowa da irin wulakancin da
azabar da AK yake gana mata a ganinta rainin hankali ne
kwana daya rak yadawo wai yana Santa yana Santa kodai
yana Sha'awar ta? Kuka takeyi sosai.....'nooo my Eeasha
please please not again banaso in Zama sanadiyyar
zubowar hawayanki insha Allah daga yau har'abada please
my wife karki horani ki tausaya mun.......'daka rasa swt 18
dinka koh? Daka rasa matar so? Ni banza yar'tasha Mara
tarbiyya kazar kowa yar'duniya wacce batada gata wacce
tagama rabarda duk wani mutincinta a titi wacce batada
Amfani a gidanka face taci takuma cika maka Masai da
kashi mai wari a gida....." Nooo Eeasha please please
karkice haka ki fahimce AK dinki nasan naso kaina dayawa
na cutar dake Wanda bazaki iya yafemunba wlh kiyimun duk
hukuncin daya Dace I deserve please wife but ki kasance
tareda ni karki gujeni wlh dakin San wanene ni da kinsan
halinda nashiga a kanki da kinsan mahaukacin Soyyar da
nake miki saikin tausaya mun.....'oh yes, tafadi tana shirin
kwace jikinta daga nashi amma yaki sakinta, Soyyar da babu
komai sai azaba da bauta? Soyyar tozarci da duka? Soyyar
bauta? Mara yan'ci? Ko zamanin jahiliyyah bantaba jin
labarin irin soyyar nanba, 'girgiza mata kai AK keyi kamar
zaiyi kuka kwalla tafara cika masa ido cikeda nadama tareda
tsanar kanshi akan abunda ya aikata, Aisha kuwa kuka takeyi
tuno da azabar daya gana mata eye? Gayamun gayamun
haka ake soyya a duniyar ka? Inko haka soyyar ka take tun
wuri kaje ka nema wacce zakayi irinshi da ita badaini ba not
again nagama wlh nagama kokuma idan matar so
tadawo....rufe bakinta yayi danashi jin zuciyarshi tana shirin
fashewa tumomai da abunda leemah tayi Wanda bazai iya
sauraran taba tun ana na hankali tana kokarin kwacewa
dakai masa bugu ina dorata yayi akan gadon Asibitin inda
yayi Mata rumfa da jikinsa sunkai minti goma a haka
har'karfin Aisha yakare inda ya sake bakinta yafara lashe
hawayan dayayi Alkawarin bazasu Kara zuba a sanadiyyar
saba saidai tayi hawayan dadi insha Allah, runtse ido Aisha
tayi jikinta na rawa tana wasiwasi Anya ba mafarki nakeyi
ba? Yaya AK kecewa yana Santa? Ashe dama zataga ranan
nan a zahiri ba'a mafarki ba? 'Likita dake tsaye a kansu
Wanda baiyi minti daya da shigowa ba shine yayi gyaran
murya tareda kauda kansa gefe yana murmushi duba jikin AK
yazoyi inda yake shirin aiko masa dawasu maganin, 'Ranka
shi Dade da Alamar sallama kawai kake bukata Dan naga jiki
yayi kyau Alhmdlh da Allah bai kawoni ba kila da'a dakin nan
za'a sama mana tsarabar dan'baba, Hakeem neya shigo jin
maganar da doctor keyi aikuwa ya tuntsure da dariya inda AK
ke zaune a gefe sai kame kame yakeyi tareda gyarama
Aisha dankwalinta daya cire mata, fusge dan'kwalin tayi ta
cusa kanta ciki cikeda kunya shikuwa sai hade rai yakeyi a
dole bayasan Raini, "bari in rubuta muku takardar sallama
mu ai haka mukeso Lallai uwargida Maganinki yafi asibiti
tasiri wannan aiki haka hmmm, likita yafadi cikin barkwanci
tareda barin dakin aikuwa mikewa AK yayi yafara hada kaya,
'Bros ya haka? Ina kuma zaka? Inji Hakeem dayake faman
dariya, 'ban saniba koba a gabanka aka sallame niba look
bansan munafunci uban maiya dawo dakai bayan na sallame
ka? zo kayi gida Malam, yafadi har yana hankade Hakeem
waje harda Danna sakata a dakin inda Hakeem keta sheka
dariya, wooooo soyyah masu gari dole inba su Mamie da
Daddy labarin nan hahahaa love on point Gskia nima dady
ne zai nemo mun matarda zan Aura naga alaman baya zabin
banza, 'Allah ya isa indai akayi gulmata Dana matata, Ak
yafadi da karfi sounding so serious Aisha kuwa Yanzu abun
yadaina bata mamaki sai tsoro.
.
Dole hakeem sukabi yakaisu gida yayinda ko takardar
sallama bai jira ankawo ba suna isa gida mai'gadi ya bude
gate tareda gaishe shida jiki yanaso ya gaya musu zuwan
yan'sanda neman AK amma ganin rashin dacewar hakan Ga
Wanda yadawo daga Asibiti yasashi tsuke bakin shi inda
Aisha ta kira bilki batareda bata lokaci ba tazo yayinda suka
Kara kimtsa gidan tas ko'ina sai kamshi yakeyi Mamie ceta
kira Aisha tareda shaida mata kada tayi girki za'a kawo
musu daga gida tahuta na kwana biyu hakan yasa suka
koma daki itada bilki inda take bata labarin sabon salon AK
dariya bilki ta dinga yi inda ko kadan bataji tausayin Shiba
saima cewa datayi kadan yagani, "idan ankawo abincin ki
daure kibashi a baki kada ki sakar masa fuska, a haka suka
tsaida maganar, aikuwa ana kawo abincin AK ya shigo dakin
da sallama "hmmm maza kenan ji yanda yayi ladabi cikin
kwana biyu" yayinda yayi wanka ya chanza cikin farin
jallabiya kallan bilki yayi yana murmushi, " kanwar mu sannu
da zuwa yasu mama? 'Lafiya kalau suke sunce a gaida ka,
tafadi dukda ada ta tsani AK amma koba komai zaici darajar
Auran yayarta da yakeyi kuma tsakanin miji da mata sai
Allah, my Eeasha am hungry please Dan Allah Kibani Abinci
Eesha yafadi a dole so yakeyi Aisha taji tausayin shi, 'Bata
Musa masa ba suka fito gaba daya harda bilki inda jalof rice
ce tasha hadi sai kamshi takeyi ga hadaddan Pepe chicken
awani kula hakan yasa Aisha ta zuba abincin yayinda ya
zauna akan dining bilki na tsakiyar parlor tana kallo kusada
kujerar shi Aisha ta zauna yayinda ganin baida niyyar ci yasa
ta juyo da kujerarta sosai tana fuskantar sa tafara ciyar dashi
batareda tabari sun hada ido ba inda yakecin abincin cikin
natsuwa so yakeyi ta dinga sakewa dashi amma taya? Taya
zai fara? Maiya kamata yayi domin gyara kuskuran daya
tafka? Yah rabbi ka kawomun mafita a gidana, ya furta a
zuciyar Sa inda saida yaci ya koshi sannan ta diba nata
awani plate din tareda dauka tabar wurin parlor takoma inda
bilki take nan suka zauna sunaci suna fira harga Allah baiso
ta tashi ba dukda baida abunda zaice mata amma yanaso
taita Zama kodan ya dinga kallon ta, waito taya ake lallashin
mace ne? Ooh gskia lamarin mata sai a hankali dukda kukan
dayayi mata a gabansu daddy Yanzu maiya rage? Oooh GOD
wazai gayamai abunda zaima matarsa ta huce? Ba ance
mata nasan goyo ba toh kodai tsugunawa zaiyi yace tahau
bayansa yaita zagayawa da ita? Nooo nooo Goya wannan
katuwar saita karyani ai, murmushi yayi tunowa dayayi da
jikin Aishar, ita kuwa Aisha Rashin sabo yasata barin wurin
ganin yanda ya kafeta da ido bazata iyacin abinci a gabanshi
ba hakan yasa ta tashi.
A' Asibiti kuwa Ansamu Malam liman da mama sun farfado
amma an rikesu a cewar likitoci sai sunyi kwana biyu saboda
tabbatar da lafiyar su Wanda Malam din bai damu ba ko
kadan baisan dawani ido zai kalla jama'a ba, taya zaifara?
Taya? Tabbas yasan hakan na cikin jarabawar shi dukda
ganganci da sakaci irin nashi dasai yanzu yake ganin
gudunmawar da suka bada wurin bata tarbiyyan diyarsu nan
yaita kuka yana neman gafarar ubangiji Wanda ya jarabceshi
ya nuna masa duk tarin ilimin shi ba shine zai Hana Allah
jarabtar bawansa ta inda bai zato ba, nan ya kudiri Aniyar
idan komai ya daidaita zai karbi halima da hannu biyu baya
cikin iyayan dake gudun kuskuran su zai Amsa kuskuransa
da hannu biyu tareda kulada cikin jikinta har Allah ya sauke
ta lfy koda kuwa jama'ar gari zasu koreshi akan yana rainon
cikin shege duk zaginda za'ai mishi zai toshe kunnan Sa
barna ce anriga an tafka hannun ka baya rubewa ka yanke,
inda labari yagama bin gari duk inda ka waiga maganar diyar
Malam akeyi karya da Gskia haka mutane keta ruruta
lamarin har kasashan ya'da labarai saida akasa domin
yazama iznah ga iyaye Wanda wasu da biyu sukeyin hakan
domin tozarta malamin masu zagi da takaicin leemah nayi,
masu ganin ganganci da Laifin su Malam nayi, harda masu
Allah Kara, nidai nace kanku akeji.
Ta fannin mahuta kuwa Lauyoyin Dadyn shine suka bashi
shawarar janye karar da yake shirin makawa kotu ganin duk
yanda ake daukan lamarin tohfa ya wuce nan, Ranka shi
Dade wannan ba maganar kudi akeyi ko matsayi ba duk
abunda akace akwai idon mutane a ciki gaba daya
Al'ummah sun karkata akan case dinnan kasancewar ta
diyar babban Malami a ganina fa barin sha'riar nan itace
hanya mafi sauki kada Allura ta tono garma babu abunda
mutane ke jira illah iyaka Susan Wanda yaima halima ciki ya
kake ganin za'ai idan muka fito da kanmu tareda tona
kanmu har a'kasan Dan gidan babban dan'siyasan da yayi
suna shine ya banka ma diyar babban Malami ciki ya kake
ganin makomar siyasar ka? Goge zufa daddy yayi dukda
baiso hakan ba amma Yaji dadin Sha'awar nan Allah yaso
shi dayayi tabargaza garin neman gira arasa ido hakanan
yanaji yana gani aka rufe case din Inda sukayi luf sukayi
shiru suna kallon yanda Abun zai kasance.
Mahuta kuwa tuni aka saka mishi hakorin Roba a wawulan
bakin shi inda ya kudiri aniyar nanda wani lokaci zaibar kasar
domin haduwa da manya manyan likitoci asan yanda za'ai
dashi bazai yiwu babban guy kamarshi ba Dan kudi yakarasa
Kuruciya babu hakori a bakinsa ba, yawa ne indai kudi na
aiki tohfa komai yazo da sauki tuni yakoma kan network inda
ya hada duka kawayan leemah meenah da feenah ya ajiyesu
gida na musamman babu ko kunya aka dasa daga inda aka
tsaya a cewarsa Gari dayawa maye bazai taba cin kansa Sa
Ga mata jaga jaga wasu ma koda kudinka saida rabon ka,
sukuwa ko kishin kansu basayi tunda rufin asiri suke nema
kuma mahuta ya sake musu kudi wani Kishin namijin bariki
zasuyi Wanda baida tabbas?
AK ne zaune a parlor sai safa da marwa yakeyi misalin karfe
goma na Dare Wanda tuni Aisha tadade da Danna ma
dakinta sakata, sai sake sake yakeyi yarasa abunyi, dakin
limah yashiga nan yafara jido akwatinan lefenta daya hada
mata kaf saida ya hadasu akwati dozin da manyan jaka
guda biyu, dukda ta dinka wasu bai damu ba, akwatin
dankunne yabude tareda Addu'ar Allah yasa gold dinda yasa
mata a lefe yananan, aikuwa yana dubawa saiga dankunne
da sarka da zoben gold nan yaita kinkimar kayan yana jerasu
tsakiyar parlon dakyar ya karasa dukya gaji, kai tsaye dakin
Aisha ya nufa yaita buga mata kofa sanin bazai taba
dainawa ba harsai ta fito yasata bude kofar fuska a hade
sanye da Riga da wando masu taushi blue color sunyi kyau
sosai sai kamshi takeyi tana yamutsa fuska, "yadai? Bcci
nakeyi lafiya ka tasoni cikin daran nan? My Aeesha magana
zamuyi ki sameni a parlor, yafadi tareda Kare mata kallo
yakoma parlon, kai tsaye ta bishi kanta babu Dan kwali
tsayawa tayi trus tana mamakin uban hadaddun sababbin
akwatin da suka cika parlon nasu kallonta yayi, " zauna mana
sarautar mata, yayinda yake nuna mata kusada shi, kan
hannun kujera tadan zauna nesa dashi yayinda ta kalle shi
tareda kauda ido, ehm ina jinka tafadi Alamar kosawa,
"Aiishaa, yafadi in a husky voice, duk kayanda ke nan wurin
ki kwasa na mallaka miki idan akwai abunda bai miki ba
kibada idan akwai abunda kike bukata ki gayamun, kallon
kayan tashiga yi daya bayan daya cikin Al'ajabi da mamakin
jin furucin shi cikin tsohon daran nan wannan kyautar dukta
mecece? Shin maiya kamata tayi? Ta Amsa kokuwa? Mai
zatayi da uban kaya haka?, "ya mai karatu kuba Aisha
shawara shin ta Amsa kyautar da AK yaimata kokuwa??
Gogan kuwa Rokan Allah yakeyi yabashi Hanyarda zai lallashi
Eeashar Sa, " Shin wazai ba AK shawarar yanda zai lallashi
uwargida?.
Ina jiran comments dinku domin samarma ma'auratan
mafita ku taimaka ma AK da kalaman Soyyah kunsan fa sai
a hankali ta fannin Soyyah a play class yake 
Eh:- "Kodai yace yake mintin zuciyata na tuba ki yafemun
idan bake ba sai lahira
39
My Eeasha kinyi shiru, yafadi tareda karasowa inda take ya
tsuguna da guiwoyinsa duka biyun hannun ta yarike yayinda
ya kafeta da ido Aisha kuwa banda bugu babu abunda
zuciyarta keyi, "kana tunanin kayan nan zasu siyeni ne? Mai
zanyi da kayanka? Au wato saboda babu matarso kwalliya
bata biya kudin sabulu ba shiyasa ni banza ka dauko kayan
dabada sunana akayi ba kakawo munko? Bana bukatar su
maisu zata dawo ta dauki abunta 'hawayan da take kokarin
boyewa suke zubowa, " Aaaisha ki bude kunnanki dakyau kiji
abunda zan furta miki sannan sai kiyimun duk hukuncin daya
Dace dani na Amince na yarda ban chanchanci yafiyarki ba,
kayan banza bayan dakai da kaya duk Mallakar wuya ne, da
kayan dani kaina duka naki ne a karkashin ki muke saikuma
yanda kikayi damu Allah yasani Aisha zan gaya miki sirrin da
babu Wanda yasani saike da zakiji a yanzu Wanda duk
abunda zan furta miki shine ainihin gskiar magana, "mikewa
yayi daga tsugunnan dayayi tareda Zama kusada ita harda
Kara juyo da ita suna fuskantar junan su hannun su rikeda
juna, gyaran murya yayi Alamar duk abunda zai fadi yanada
muhimmanci "tun kafun ki mallaki hankalin kanki Aisha tun
ana mun wasa ana kiranki da sunan matata harga Allah tun
a lokacin banida burinda ya wuce in tattalaki Inkuma kulada
ke har'zuwa lokacin da zaki Zama matata hakan yasa naita
rainonki cikeda zallar Soyyah banasan kukanki Aisha,
tafiyata karatu kasar waje ba'a San raina bane kassncewar
banaso ki saba da kowa banasan abunda zai taba mun ke
babu yanda banyi ba akan inyi kara2 a kasarnan Daddy yaki
hakan yasa badan naso ba natafi na barki amma dukda haka
tunaninki bai taba barin zuciyata ba koda na sakan daya ne,
Duk sanda zanyi waya da mamie saina tambayeta ke hakan
yasa harta fara zargin wani Abu my Eesha shiyasa aka
hanani dawowa hutu 9ja ko'sau daya a ganinsu dakyar aka
samu naje dama gara ingama gaba daya, wlh wlh wlh Aisha
bantaba Soyyah ba ban sanshi ba kuma bansan ya yake ba
sai akanki, Akanki Aisha nasan soyya bantaba jin Wata diya
mace ta burgeni ba saike My Eeasha ke kadai ce a idona ina
tareda makauniyar soyyar ki, Aisha wacce hawaye daya
Kebin daya cikeda tausayin AK tama rasa mai takeji kukan
dadi takeyi kona bakin ciki? Tabbas ta tuna shakuwarsu
shiya darsar mata da soyyar Sa a zuciyarta tun bata mallaki
hankalin kanta ba, tabbas shiya koya mata sansa, "murya na
rawa dakyar ta iya furta...butt kasan kana sona maiyasa kake
tozarta ni? Kamana Adalci kenan? Why? Maiyasa? Ka
wahalardani kakuma gasa zuciyata ka horani horo mai
tsanani "........ karkiga laifina sanki ne sanadi,kece sila, sanki
shine sanadin duk abunda na aikata Miki a baya my Eeasha
kishin kine wlh wlh am not longer my self I can't control my
Eeasha, nadawo kasarnan cikeda tarin nasara da zumudin
ganinki domin bayyana miki sirrin ruhi na Just Imagine
kiyimun Adalci my Eeasha, nasamu labarin kina bin maza
har aka gayamun babanki ma naimanki yakeyi am sorry to
say, wlh ban yarda ba kuma na kudira a raina koda hakan ne
nasan ba Laifin ki bane kila tsautsayi ne yafada a kanki
dukda haka ana kwana biyu naji nishi a lungun da babu kowa
cikin tsohon Dare na kamaki da maza Uku Eeasha maza Uku
oooh my GOD, yafadi hawaye daya nabin daya kuka yakeyi
wiwi hannun shi daya dafe da kanshi Alamar abun har yanzu
namasa ciwo saida suka dauki kusan minti biyar babu mai
lallashin kowa cikinsu, rinannun idonta tadago Wanda suka
gama jikewa tareda tausayin mijin nata ta kalleshi "Yaya AK
wlh ba abunda kake tunani bane.......'shiiiii dnt say anything
please banasan in Kara tuna duk abunda ya shafi ranan
Bakin rana Wanda bazai taba gogewa a tarihin rayuwa taba,
nasha wahala nayi takaici nayi kukan zuci nayi na fili nayi
ciwo, nayi ihu nayi Dana sanin dawowa kasarnan a dalilin
bakin ranan Aisha why? Inama ban gani ba har yanzu abun
na idona, duk sanda zan dakeki ranar nake gani a idona
Radadin ranan ke dawomin sabo shiyasa nake hucewa a
kanki Wanda zafi nake Karama kaina duk Randa nasaki kuka
wlh wlh bana iya rintsawa ke kukan fili kikeyi amma Nina
zuci nakeyi I love you sooo much Eassha wlh a kanki zan iya
kashe duk Wanda yakara gigin tunkararki please ki killace
mun kanki abunda ya wuce a baya yariga ya wuce ke nakeso
ba vaginity ba kece sanadin Auran halima danayi Sha'awar ki
ke neman halakani kece sanadin halinda na fada, I don't
want vagine Aisha, yafadi yana hawaye, tsugunnawa yayi
guiwoyinsa biyu tareda rike mata hannuwa Duka biyun, "My
wife, ya furta in a husky voice, I want you and just you
alone, Aisha Ke naso kekuma nakeso, kezan cigaba daso
har'abada insha Allah namiki ALKAWARI Eeashaa zan wanke
duka Laifin Dana miki kikara bani dama a karona biyu a
rayuwarki domin in gyara kuskuran Dana tafka kada kibari
inkara maraicin ki please my wife help me, my Wife am
helpless please U r the only one idan kika kini ina zanje inji
sanyi a raina? Wlh ina matukar kaunarki Believe me, ki
kalleni Aisha, yafadi tareda tallabo fuskarta wacce tagama
jikewa da hawayan farinciki da tausayin mijinta, Zokiji, kanta
ya Dora daidai saitin zuciyarsa aiko nan taji heartbeat dinshi
na bugu da sauri da sauri, mikewa tayi cikin tsoro cikin rawar
murya tafurta, Mijina..ka yafemun Wlh ina matukar kaunarka
kafi kowa sanin a cikin soyyar ka nake Rayuwa, siihhhuuu,
yafadi tareda Dora yatsar hannun Sa akan bakinta Alamar
yasan komai basai tayi magana ba, nan suka rungume juna
kowanne na bada labarin irin soyyar da wahalar dayasha
akan Dan uwansa, Tallabota jikinsa yayi nan suka nufi
dakinta tareda Zama tsakiyar gadonta labari yaki karewa
babu abunda kakeji a wurin ma'auratan sai fira da shewa AK
na makale da matarsa gwanin ban Sha'awa har kusan asuba
ana Abu daya, "Tsakanin miji da mata sai Allah nidai jamusu
kofa nayi ganin yanda naketa doka hamma da gyanyadi"
Asuba tagari Eeshar AK.
Bayan kwana biyu aka sallami Malam liman da matarsa inda
suka koma gida Leemah kuwa har'zuwa lokacin bata farka
ba saidai komai nata na tafiya daidai cikin jikinta ma abun
mamaki lafiyarsa Ras sai girman shi yakeyi dukda mamarshi
batasan inda kanta yakeba, gulma kuwa anyita babu iyaka a
unguwan Wanda gaba daya Malam daina fita yayi kwata
kwata, shikuwa AK Sam yama manta da zancen Wata
Leemah bare Auran su sai soyewa yakeyi da matarsa Wanda
kafun Aisha ta farka daga bcci tuni ya gyara gidan tareda
hada mata breakfast lafiyye bakaramin wahala yakeci ba
saboda rashin sabo haka zaiyi waja waja abincin ma bawani
iyawa yayi ba wanima a waya yake nemo recipes din yanda
akeyi dukda baya dadi sosai amma Aisha bata taba nunamai
ba, akan dole ya dauki hutun Annual live a Office inda ya
zake yanata nemo soyya a wurin matarshi babu yanda Aisha
batayi akan yadaina aikin gidan ba amma kememe yaki, dan
har wankin motanshi shi yakeyi haka zaita nishi idan yagama
Aisha taita mishi dariya yayinda wani sabon tausayinta da
soyyar ta ke Kara rufe shi baba mai gadi kuwa yana ganin
love haka AK zai dinga watsama Aisha ruwan dayake
dauraye mota itama ta biye mishi kamar yara suyita dariya
suna guje guje a tsakar gidan Saisun jika ko'ina mai gadi
kuwa baki bude yake kallon ikon Allah ganin abun bana
karewa bane gashi shi kunya ma suke bashi hakan yasa yaja
yar'raidion shi tareda girgiza kai, "Uhmm su Alhaji manya
ashe kaima Dan soyya ne anaso ana kaiwa kasuwa ikon
Allah, dakinsa ya shiga inda shigarsa babu dadewa Yaji ana
kwankwasa gate din budewa yayi tun a bakin gate din bilki
ke tafa hannu ganin yanda AK ya makure Aisha a jikinsa
yana watsa mata ruwa duksun jike sai dariya sukeyi basuma
sanda zuwanta ba, Ooooh su Anty Soyyah ake sha haka?
Yaya AK dama ka iya dariya Ashe? Ikon Allah, ko jinta basuyi
ba sai dariya sukeyi gwanin Sha'awa duk Wanda yaga
masoyan a lokacin saisun burgeshi mai'gadi neya kalleta, "
ai hajiya wadannan idan ba zuwa kusada su kikai harki
tabasu ba ina shaida miki kozaki kwana wurinnan basu sanin
zuwanki, ooh ni iro ina ganin wani Abu waishi Soyyah a cikin
satin nan, da gskiar yaran zamani dasuke Wata waka wai ita
Soyyah dadi, "Wuceshi bilki tayi inda tana zuwa gafdasu
Aisha ta bangaje AK duk sunyi sharkaf bayan bilki ta boye
tana ihu aikuwa ya hada dukansu yana musu feshin ruwa sai
ihu sukeyi matarshi yaja jikinshi tareda janta ciki, " muje in
tsaneki baby na kekuma gwauruwa saiki taho, yafadi yana
dariya bilki kuwa bakaramin burgeta sukayi ba dukda Aishar
ceta kirata tace mata tazo gidanta akwai suprice da zata
gani, zuwanta kuma wannan abunda tagani yawuce suprice
hakan yasa jikinta na digar ruwa tashiga cikin gidan tana
rawar sanyi dakin Aisha tanufa bata ciki nanta chanza
kayanta tasa na Aisha wacce kakejinta shiru a barayin AK,
saida suka kimtsa ruwan zafi ya tsarama matar tashi sosai
sannan tayi wanka inda saida ta fito yashiga yin nashi tsaf'ta
lurada kallon sha'awarda mijinta kemata tana saneda yanda
feeling's ke hanashi bcci kwana biyu yayinda yayi Alkawarin
bazai taba nemanta ba harsai Randa ta Amince takuma
shirya amsarsa a matsayin mijinta hakan yasa tacema bilki
tazota Kara hadata sotake su Angwance sukuma sha soyya
mai tsayawa arai tareda tarin tarihi a daran nasu nayau,
dakyar yabarta zuwa wurin bilki yayinda yace mata zaifita
daganan zai musu takeaway na abinci yau bazai samu
daman yimusu girki ba a cewarsa ita Amarya ce yanzu
tazama yar'hutu, har dakin ya Rakata rikeda hannun ta inda
ya damkama bilki Amanar matar tasa saikace wani zai
kwace masa, tsokanarsa bilki taitayi fita yayi tareda manna
ma hannun Aisha kiss, hakan yasa takara mikewa wai zata
rakashi bakin gate......"wlh Adda zanyi tafiyata nayi wurin
awa guda ina jiranki a dakinnan nasan daga zuwa rakiya
Zama ki iya binshi oooh wannan Soyyah muma Allah
yabamu namu, "Ameen inji AK, kema idan kinji haushi kiyi
Auran, yaya AK abun harda gori kuma? Tafadi baki bude, "
eh wlh ki daina sama matata ido my Eesha na yafe miki
rakiyar nan kada uwar sharrin nan tasaki a gaba idanna fita
saina dawo bakuma zan Dade ba,yafadi tareda kallon bilki,
wato korada Hali ake mata ma, hmmmm lallai duniya juyi
juyi inji masu iya magana.

USTAZIYA 🧕 KO YAR DUNIYA 💃
PART 40 - 43
THE END!
.
Fira sukeyi sosai da bilki inda bakin bilki yaki rufuwa saboda
tsabar murna, oooh ikon Allah kenan wato mahakurci
mawadaci Adda Allah ya dauwamar da farinciki a rayuwar
auranku, nan biki taita zuba musu addu'a yayinda suka nufi
kitchen, dabinon da Aisha ta jika tun daran jiya shita dauko
a cikin wani jug Mai kyau ya jiku yayi luguf, a blender tasa
tareda yanka kankana Mai zaki bata cire kwallon taba ta
gauraya da dabinon tareda zuba madarar shanu Mai kyau
akai, da isharshan kanunfari nikasu tayi suka niku luguf
batareda ta tace ba kasancewar yayi laushi nanta bude
madarar ruwa gwangwani biyu ta zuba akai tareda yarya'da
Zuma, hmmmmm abun baa cewa komai domin bakaramin
dadi yayi ba, juyewa tayi a katon jug yayinda tasaka a fridge
danya dauki sanyi, "wata tukunyar takara daukowa sassaken
baure ta wanke tareda zuba masa ruwa, kanunfari tasa
maidan yawa tareda mazar'kwaila sai rake data yanka
kanana kanana nanta Dora gaba daya akan wuta yana
dahuwa a'hankali yayinda suke fira da bilki harya dahu babu
abunda ke tashi sai kamshi Mai dadi nan yayi duhu sosai har
danko danko yakeyi gashi yayi kauri, saida tabari yasha iska
sannan ta tace inda ta dauko Karamar robar ruwan zamzam
ta bude tareda juyewa a ciki, fridge shima ta saka, Yar'shilan
kazarta ta dauko shima farfesun hadin ridi da nonan rakumi
tayi inda tana gamawa ta juye a plate suka koma parlor
abunda ta yini ci kenan yinin ranan hmmmm kafun yamma
kuwa baa magana abun sai Wanda yagani har tsoran yanda
ta dinga naso takeyi inda bilki taimata hadin dilka taita gurje
mata ilahirin jikinta, gashin kanta ma baa barshi a baya ba,
yini sukayi cur suna Abu daya inda Aisha kejin kanta babu
abunda wata amaryar zata nuna mata a'yau sai wurin karfe
shida ta shiga wanka yayinda ruwan wankan nata yasha
hade haden hadaddun turare masu sirrin kamshi harda
hadin ruwan lalle a ciki, sabulun kanshi hadi na musamman
yasha lokaci ta dauka sosai inda ta dinga durza fatarta
kamar zata chanza brush kuwa saida takusa kararda macline
din bayin, oooh su Aisha abun nema yasamu tana gama
wankan bilki ta miko mata kaskon turaran tsugunne wanda
magic chacole ne ta kunna kasancewar babu garwashi a
gidan botikin fenti tasaka kaskon a ciki inda bilki ta zuba
mata garin turaren tsugune na mai'duguri Mai matukar
kamshi zama tayi akan bokitin inda akasa bargo aka rufe ta
dumi na ratsa duk wani lungu na jikinta tanayi tanashan
hadin tsumin datayi saida takusa minti Ashirin akai sannan
ta Mike inda bilki tagama turara mata wasu hadaddun
fitinannun kananan kaya tareda rigar baccin dazatasa anjima
harta pantis dinda zatasa saida aka turara mata da kumasa
shi kanshi pant din aka diga mishi turaran miski Mai matukar
kamshi nanta zauna ta tsara Kwalliya inda kowani lungu na
jikinta da kalar turaran da aka shafa mishi, bilk kuwa tana
ihu harta hango yanda Ak zaiyi kukan Agwagwa
Sai zuzuta Kyau da Aisha tayi take, sanye takeda Purple slik
short gown Mara hannu Mai budadden kirji kadan ya saukan
mata kugu kyawawan cinyoyinta sai kyalli sukeyi gashin nan
yasha gyara shima an kamashi da karamin ribom Mai kyau
ya sauka ta baya lips dinnan sai kyalli yakeyi ba janbaki tasa
ba man baki tasa Mai matukar kyau dadan ratsin pink pink a
ciki, hmmmmm fadin haduwar da Eeshar Ak tayi baa
magana, sai wuraran karfe takwas saura na dare Ak ya shigo
kasancewar Daddy yasashi wani aiki shiyasa bai shigo da
wuri ba Wanda dama hakan su Aisha sukeso yanda zasu
shirya a hankali, tun daga bakin gate yakejin wani masifar
kamshi na tashi a cikin gidan nashi hakan yasa sauri sauri
yakarasa cikin gidan idan yana bude kofa Aisha tafito daga
daki cikin takunta na kasaita sai juya jikinta take a natse
kugun nan kam hmmm baa magana, ledar dake rike a
hannun shiya sake Wanda takeaway ne yaimusu da gasssar
kaza, da hanzari ya rungume Matar tashi yana ihu, wowww
African Beauty I can't believe this Angle is my wife, dagata
yayi yana jujjuya parlon da ita batareda bata lokaci ba
yahada bakinsu tare shan bakinta yakeyi cikin kwarewa da
zalama kamshinta dukya rikitashi yagama fita hayyacin shi,
bilki ceta fito ganinsu a haka kunya taji inda take musu
sallama Aisha ce take kokarin kwatar jikinta ganin zuwan
bilkin gogan kuwa baimasan duniyar dayake ciki ba sai
kankame matarsa yake karayi, 'Dakyar ta kwata kanta a
jikinshi, Hubby bilki nanan fa please ka tsaya, oooh Eeasha
wacece bilki kuma? Yafadi with his red eyes sai lumshesu
yakeyi, "Ni bilki zan wuce saida safe sabon Ango, " kallonta
AK yayi shi wlh yama manta wata bilki, oooh dama baki tafi
ba Ashe, toh saida safe mai'gadi zai kaiki gida mun
gide....."aa Mai gadi kuma? Tafadi tana dariyar yanda ya
rikice, "ooh Ina nufin saida safe yafadi tareda Jan matarshi
zasu shiga daki Aisha na turjewa duk kunyar kanwarta takeji,
" meye haka Eeasha mijin ki yadawo ko ruwa kya bani, "but
Yaya kabari muyi sallama da ita mana, look banasan musu
tayi miki uziri mana yinwa nakeji muje ki zuba mun abinci,
but Kabar ledar a parlor ai....datse kofar bedroom dinshi yayi
batareda bata lokaci ba ya cigaba da abunda yakeyi Eeasha
kinyi masifar kyau am going insane kamshinki zai kasheni,
abunda yake furtawa kenan biki kuwa tafa hannu takeyi
kunya dukta isheta tama kasa magana tsallake ledar da Ak
ya zubar tayi inda taja musu kofar parlon su tareda
Alkawarin bazata kara kaiwa dare a gidan yayar tataba daga
yau bare taga abun kunya taga alamar Ak baisan wata kunya
ba.
Dakyar Ak ya sararama Aisha yayinda ta zuba mishi abinci
yadan tsakura sai hadin dabinon data wuni sha ta zuba
masa nan yaita zuba santi, a'daddafe dakyar yabari karfe
goma yayi inda ya watsa ruwa sama sama cikin kayan Bcci
milk color riga da wando Aisha kuwa tsoro yagama rufeta
ganin haukan da Ak ketayi tun ba'aje ko'inaba yagama
rikicewa ita kanta a takure take tana bukatar mijinta hakan
yasa takasa ko motsin kirki inda ya shigo batareda bata
lokaci ba ya rage hasken wutan dakin yayinda ya kunna na
Bcci, 'Hubby tun yanzu zamu kwanta? 11 fa muke Bcci,
'karki damu yau dawuri zamu kwanta Bcci nakeji toh Bari
inje in chanza kaya, tafadi jiki na rawa harta kai bakin kofa
tana shirin budewa, 'my Eeasha basaikin wani chanza kaya
ba please kizo, 'waigowa tayi cikeda fargaba, yanzu zan
dawo Ina zuwa tana fita ko tsakiyar parlon bata kaiba taji
anyi sama da ita, Daukarta yayi batareda Yaji nauyin taba,
"naga saiwani jamin aji kikeyi kinaso ki manna mun hauka,
yafadi tareda direta a'tsakiyar Gado inda yaimata rumfa da
faffadar kirjin shi ya shiga aika mata da zafafan sakonnin da
suka fara kwance mata da dukwani tunaninta a duniyarta
dukansu bakaramin fita hayyacinsu sukayi ba Ak kuwa tun
ba'aje ko'ina ba tunda yafara sarrafa jikin Aisha ya dinga ihu
kadan kadan kusan awa daya suna buga hot romance a
lokacin da zaka tambayesu sunayan su tabbas bazasu Iya
tunawa ba, ganin abun bamai karewa bane yasa na lallaba
tareda barin musu dakin da sai nishi sukeyi duk kunya ma
tagama cikani wlh
, parlor nakoma na zuba tagumi inaso Inga abunda zai
turema buzu nadi batareda bata lokaci ba naji Ak na salati
Wanda saida ya furgitani, "Innaa...lillahi, ya salam, Wyyooo
Mamie na, Aisha Aiiiiishaaa meye haka?
Meye haka Aisha? " ita kuwa kuka kawai takeyi harda magiya
tun muryarta na fita cikin tashin hankali harna daina
jinta...........
"Zaki kasheni Aisha,
Ihu yakeyi sai kiran sunan Aisha yakeyi kamar Wanda zaa
zarema rai nifa sunsani a tsaka Mai wuya kamarya zata
kashe shi? Damai zata kashe shi?
Ba karamin rikicewa Ak yayi ba inda ya dinga kiran sunan
Allah sai misalin dayan dare yasamu natsuwa inda ya kwanta
gefe yana maida numfashin gajiya yama rasa abunyi yarasa
tunanin dazaiyi cikin kankanin lokaci zazzabi Mai zafin gaske
ya rufe shi inda yajawo Aisha jikinshi A ranshi kuwa zuba
mata Addu'a kawai yakeyi yama rasa bakin magana, rufesu
yayi da bargo yanda yakejin kanshi ko wutan dakin bazai Iya
kunnawa ba saboda Mazarin da jikinshi keyi kafun lokaci
kadan Bcci yayi gaba dashi sai munshari yake bugawa
yayinda ya kankame jikin Aisha yana sauke ajiyar zuci tuni
Bcci yayi gaba dashi kiran sallar Asuban farko yatashi
sakamakon nishin da Aisha ke fitarwa na wahala Wanda
yakeji sama sama a kunnan shi da hanzari ya Mike tareda
kunna wutan dakin da gudu ya karasa wurinta ya shiga
jijjigata, "na shiga uku my Eeasha subhanallah, rungumeta
yayi kam jikinsa dake rawa da zafi yana kuka kamar karamin
yaro sai hakuri yake bata, "bana cikin natsuwata har yanzu
nakasa tuno komai kaina ya kulle am a very bad parson
Aisha ki yafema mijinki na cuceki, kwance take a jikinshi sai
lumshe idon wahala takeyi tana jin maganar nashi sama
sama, " I can't believe u r still a vargin wowww my Eeasha a
vargin that's my dreams coming true yah rabbi yah Allah
Kaine Mai maida Impossible To be possible am confused,
sumbatu ya cigaba dayi yana kuka daka ganshi baya cikin
natsuwar sa inda lokaci daya ya jawo wayarsa dake bedside
dukda haka kan Aisha na rungume a jikinshi sai faman
lailaya mata yakeyi yana hawaye likitan shi yakira cikin daran
inda wayar taita Kara tana katsewa har kusan sau biyar
harya gama cire ran zaa amsa wayar yafara tunanin kodai
Mamie zai kira tazo ta dawo mishi da Eeashar sa daidai?
Muryar doc dince ta katse shi cikin magagin Bcci, "Doc wlh
she is a vargin and I hurt her soo badly ooh how can I be
soo stupid nayi zargin innocent jewel Dina, oooh Allah na
shiga uku please ya zanyi idonta a lumshe yake tun dazu
tana nishi help me please my wife is in pain and becox of
my stupidity why? How comes? She is a vargin wlh wlh Nina
fara saninta I can't believe what am seeing......." Carm down
Sir please ka kwantar da hankalinka sir kaimun bayani yanda
zan gane and who is a vargin? Tsawa Ak ya daka mishi
kamar zai fasa wayar, "Who Else if not my wife u stupid
Moran malam just tell me abunda zanyi banasan gulma, "
sorry sir, taimaka mata zakayi ka gasa mata jikinta sannan
ka kimtsa ta kakawo mana ita asibiti zanma likitan mata
bayani zaai mata duk abunda yadace, "shikenan abunda
zanyi? Ya tambaya murya na rawa
" yes sir shikenan kafun inzo anjima....dif ya katse wayar shi
tareda jifa da ita nan ya Mike cikin kwarin jiki ya shiga yin
duk abunda likitan yasashi, yanayi dukkansu suna kwallar
azaba Aisha nayin hawayan radadin zafin datake ji shikuma
yanayin hawayan radadin zafin dayasata tareda Dana sanin
duk abunda yaimata a baya yafi kowa sanin matarshi shiya
fara budeta koda cikin hauka yake yasan ayau shiya amshe
budurcin Aisha, nan yaita rasgar kuka harda majina yana
rokonta gafara yana mata wanka itako Aisha idonta a
lumshe yake ta kanta takeyi, Cikin kankanin lokaci ya kaita
asibiti inda batareda wani bayani ba aka Amshe ta sanin
zuwan nasu kai tsaye Aka fara bata kulawar daya dace inda
Ak ya karata yanda yaje mata batareda sanin budurwa bace
yadauka inrinsu leemah ne zuruf zai shige , sai safa da
marwa yakeyi hannu duka biyu akai dagashi sai dogon
wando da farar singlate duk Wanda yazo wucewa saiya kalle
shi ganin yanda yake rasgar kuka kamar tsohon bayairabe
inda wani likita yazo gilmawa harya wuce yadawo tareda
dafa kafadar Ak ganin yanda babban saurayi ke hawaye,
sannu bawan Allah Dan Allah ka kwantar da hankalinka irin
wannan kuka saikace ba namiji ba? Da alama madam na
labour ne Addu'a zakai mata ba kuka ba Allah ya raba lafiya,
"kallon mutumin yakeyi ji yakeyi kamar ya watsa masa mari
kozai huce takaici, shi kanshi likitan ganin irin kallon da Ak
yake masa shiya sa yawuce da sauri kada ya
huce a kanshi.
Aisha kuwa bakaramin wahala Tasha ba inda likitan dake
dubata tayi masifa da fada sai kumfar baki takeyi bakaramin
haushin Ak takeji ba wannan ai rashin hankali ne ko makaho
ne bai kamata yasa miki karfi haka ba ko kinmai gardama
ne? Ta tambayi Aishar da batada niyyar bata amsa, dakin
hutu aka kaita tareda Kara mata ledan ruwa da alluran Bcci.
Kafun gari yawaye harya kirasu Mamie dasu bilki yan'uwa
yaita kira Eeashar sana Asibiti priceless Jewel batada lafiya
batareda tunanin dalilin dazai gaya musu ba, aikuwa nansu
Mamie da brother Hakeem sukazo harda bilki wacce
Hakeem yacema Mamie su biya su dauko ta Ramata kuwa
cewa tayi basai taxo ba Adduar ta ya wadatar batareda bata
lokaci ba Mamie ta tambayi abunda yasamu Aishar Ak kuwa
da gaskiar shi yake shirin yima Mamie dalla dalla inda bilki
ta farga tayi saurin katse shi,........" Wlh maleria ne yasata
gaba jiya danaxo haka na barta jikin sai a hankali Ashe jikin
nata yayi tsanani bayan tafiyata, "Adduar samun sauki sukai
mata inda bilkin tayi hakan ne saboda surutun da mamakin
da zaai shekara uku da Aure sai a lokacin ma'auratan suka
San junansu it will look somehow, "Ammah bro duk ciwon
sister neya rikitaka kazo asibiti babu ko riga? Sai a lokacin
Ak ya kalla jikinshi inda kunya tagama kamashi yiyinda
Mamie ta kalleshi tana girgiza kanta, " Allah ya shirya ka Ak
dannaga alama kana gafda fara hauka, wucewa dakin da
Aisha ke bccin hutu tayi bilki kuwa sanin Abunda yafaru da
yayar tata bakaramin tausaya mata tayi ba inda suka koma
gefe daya itada hakeem sai fira sukeyi kallo daya zakai
musu ka faminci zallar soyyah a idonsu, "hmmmm wata
sabuwa da Alama jinin buzaye yagama mallake gidan Alhaji
Muktar 
Mota Ak yakoma inda yakira PA dinshi tareda shaida masa
yataho masa da sabuwar riga yana asibiti yazo kuma zai
Aikeshi wani wuri.
Takarda ya zaro da biro a jikin motarshi inda yafara rubutu
kamar haka.
*Ni Abdulkareem Muktar na saki Munafuka makira muguwa
Shegiya macucuya Kuma Azzaluma Halima Mai fuska biyu,
Saki uku nida ita har abada Kuma Allah ya isa tagama dani
Bankuma yafe ba.*
Nade takardar yayi inda abubuwa suka dinga dawo masa
dai'dai cikin lokaci kadan naga ya yaga takaddar tunowa
dayayi da darajar malam liman a wurinsa nagartaccen
dattijo Wanda baida kwadayin duniya da abunda ke cikinta
idan banda haka saiyayi sha'ria da halima saboda tagama
masa rami a rayuwa Amma ya dauki hakan a matsayin
jarabawa tareda hakkin Aisha,
Wata takaddar ya dauko inda yakara rubutu kamar haka.
*N Abdulkariem na datse dukkan igiyar Auren dake
tsakanina da halima na saketa saki uku a dalilin cin amanar
Aurena datayi.*
Mikama PA dinshi yayi tareda bashi izinin kaiwa gidansu
leemah inda saida Aisha tayi kusan sati daya a asibiti gatan
duniyar nan ta ganshi a wurin Ak makale mata soyyah kuwa
hmmm kamar ya kashe kanshi bakaramin soyyah suke
sha'ba hakuri kuwa ta sha'shi inda yaita mamakin yanda
yasameta a vargin nanta warware masa komai Addua
sukaita ma ya'u inda ya kudiri aniyar duk Wanda yakara jin
yakira matarshi da makamancin sunan Ustaziya ko
Yar'duniya kowaye kuwa saiyayi sha'ria dashi kuma zai fito
ya nunama duniya shikadai ne namijin dayasan ta sai inda
karfin shi yakare akan hakan, koda aka sallami Aisha
Kyautar 1st 9yt dinta na musamman na jiranta inda yasai
musu dankareriyar motoci guda biyu hadaddu shida ita na
Aisha fara tas a cewarsa saboda rayuwar shida ta haska
shiyasa yaimata kyautar farin mota, tashi kuma milk color
inda ya biya musu kujerar hajji itada family ta gaba daya su
garbati Mai rake za'a zama Alhaji a cewarsa it is the little he
can do ganin baida wata hanyar faranta mata zai cigaba da
wanke mata bakincikin daya dasa mata da karfin shi dakuma
dukiyar shi koda zai zauna baida ko'sisi a duniya zai kararda
komai akan Priceless Jewel dinshi tattali na musamman
yake bata kamar zai maidata cikin shi.
Halima saida takusan kwasan wata daya sannan aka
sallameta tayi baki tarame ta kode saikace Mai ciwon
kanja'mau inda tun kafun akai ko'ina tayi nadama matuka
iyayanta gaba daya basa bin ta kanta inda mamarta bata
amsa koda gaisuwar ta ko kallon inda take batayi malam
liman kuwa kullum cikin wa'azi yake mata a cewarsa
hannunka bazai rube ba ka yanke dukda abun namasa ciwo
Amma bazai bar sanrai yasa yayi aikin jahilci ba, gaba daya
aikin gidan ita keyi babu yanda malam bai lallashi mama
akan ta dinga sassauta mata ba hakan yasa Maman ta
tattara halima da malam din dukansu ta watsar a cewarta da
tanada wurin zuwa babu abunda zaisa ta zauna gida daya da
halima taga Alamar malam dinne ke daure mata gindi Inda
kullum halima na kunshe a daki kamar daddawa duniya
tamata zafi danma Allah ya taimake ta cikin baya bata
wahala ko kofar gida tayi Alkawarin bata Kara fita koda
malam yabata takardar sakinda Ak ya aiko mata ranan
tawuni kuka kamar ranta zai fita ganin yanda tacuci kanta da
rayuwarta Allah yamata gata babu abunda tarasa San zuciya
yasa tama Allah butulci Ina ranar bariki? Duk ribar da mutum
zai samu a bariki na lokaci kadan ne yayinda zai karasa
sauran Rayuwarsa cikeda nadama wacce batada amfani
tanaji tana gani tayi asarar nagartaccen miji har abada,
mahuta kuwa bishasha kawai yake zubawa inda neman
mantan shiya ninku saikace Wanda akaima baki kowace
kareda doki binta yakeyi abun yazama mishi jaraba saidai
muce Allah ya kyauta yakuma hanemu da aikin danasani
Mara amfani.
Aisha fa tama rasa bakin godiya saidai hawayen farinciki
ganin yanda mijinta ke rurutata takara godema Allah daya
tsare mata budurcin ta tabbas duk macen datayi asarar
budurcinta a titi wlh wlh tayi asarar babban farinciki da
kwanciyar hankali a gidan auranta bawata daraja da zatayi
matukar Mijin yagane duk sanda yake miki babu inda
auranku zekai koma Auran yayi tasiri wlh sai an samu zargi
tareda wasi wasi a zaman.
"Misalin karfe goma na dare Ana sati daya daidai da daran
1st 9yt dinsu bayan tagama kimtsawa tadau wanka sai
kamshi takeyi kamar koda yaushe wayarta ce tayi Kara *King
of hrt* shine sunanda yafito baro baro akan fuskar wayar
tata batareda bata lokaci ba ta amsa tana faman zuba mishi
kirari tana wasa Mijin nata kamar yanda ta saba, sanar mata
yayi ta sameshi dakin shi Wanda anan ne akayi sha'galin
batareda bata lokaci ba dama a shirye take tunda yamma ta
hada hadaddan hadi na musamman, danyan zogale ta gyara
da madarar pick na ruwa ta markada tareda zuba masa
Zuma Mai kyau akai shita wuni sha dukda baida dadi a baki
Amma biyan bukata yafi dogon buri, Alkawari tayi koda duk
kwanan duniya Ak zai dinga karata Ana dinketa Bazata taba
guje ma shinfidar shiba, duk halinda take ciki Alkawari tayi
bazata taba hanashi kanta ba zata juri komai saboda king of
hrt, she is Ever Ready, yes a shirye take da faranta mishi
koda hakan na nufin Ajalin ta, tana bude kofar dakin sanye
da hadaddun kayan Bcci red cikin takun kasaita yayinda take
mamakin abunda ya boye Mijin nata tun dazu bai makale
mataba kamar yanda yasaba, batasan sanda tasaki ihun dadi
ba tsalle tayi tareda rungume mijin nata tarasa awace duniya
zata sakashi ganin yanda.............
Saimun hadu a next page Wanda zai zama second to the
last insha Allah 
*Kuyi hakuri kwana biyu kun jini shiru, wlh Hidima namun
yawa da weekend ne shiyasa but karku damu askin yazo
gaban goshi insha Allah.*

.
Aka kawata dakin da rose flowers masu ban sha'awa na
masoya saman gadon yasha red bedsheet masu matukar
kyau an zuba flowers jajaye gwanin ban sha'awa yayinda aka
watsa multicolors balam balam Mai hrt shape ta'koina har
zuwa kasan dakin Wanda ke dauke da karamin table dauke
da madaidaicin Hadaddan red cake da rubutun, *"Happy One
week Anvasary"* tareda hotonsu a jiki Wanda ya matsa
mata suka dauka sanda take jinya a asibiti dukda babu
Kwalliya fuskarta hoton yayi kyau sosai kanta nakan kafadar
shi yayinda shikuma yake kallon fuskarta daya tallabo da
dayan hannun sa gefe daya kuma Kwalbar Hadaddan
champagne ne tareda red glass cups dogaye guda biyu,
wani cool music ke tashi a hankali cikin wakan sanannan
mawakin nan black American "Akon a wakarshi Mai taken "
Am so lonely " cikin sauti Mai natsuwa da ratsa jiki "bin
dakin tayi da kallo inda lokaci daya ya sunkuce ta tareda
direta tsakiyar gadon dayasha gyara sai dariya sukeyi yana
mata chakulkuli saida suka dauki minti biyar sannan ya
dakata yayinda ta kalleshi cikeda mamaki, "king of hrt wai
yaushe kayi duk wadannan abun? And na menene? Bakinsu
ya hada wuri daya yana bata wani irin sako Mai wuyar
fassara saida suka dawo hankalin su sannan ya rike hannun
ta har zuwa wurin cake din tareda mika mata yar'karamar
wuka red, " bismillah nakosa inci cake dinnan dear feed ur
hubby please, "but cake din mainene? Na Anvasary din sati
daya da first 9yt dinmu ne idan zaki tuna tundaga ranan
bamu Kara kwana a dakin nan ba saidai inbiki dakinki
saboda jinyar da kikeyi, " tugunnawa yayi a gabanta kamar
karamin yaro sanye yakeda wando 3quater fari tareda red
armless riga Mai daukeda rubutun, *Give me Another
special place in ur hrt* a gaban rigar Wanda rubutun ya
kasance fari, "shiyasa a karona biyu nakara gayyatarki
dakina Wanda banaso ki dinga tunowa da komai sai ire iren
abubuwannan just our happy moments, Mr's Abdulkareem
congratulations because am All urs sai yanda kikai dani
babu boka ba malam kin gama mallakeni yanzu dai ki
ciyarda mijinki, yafadi yana chuno mata baki, Cikin wata
sabuwar duniyar farinciki ta Lula yayinda ta yanka cake din
Wanda ya kasance chocolate and red velvet cake sai hadiye
miyau takeyi tareda gutsoro madaidaici tana shirin dorawa
akan karamin Tea plate ta hango wani Jan Abu namata kyalli
tacikin cake din, hannu tasa tareda turawa tsakiyar cake din
dauko Hadaddan karamin case ne Mai kamada gidan
dan'kunne tana budewa tayi ido biyu da kyawawan zobuna
guda biyu sai kyalli sukeyi tareda daukar ido na mace Dana
miji cikeda mamaki ta maida kallon ta ga AK Wanda ya
kashe mata ido daya yana zuba murmushi, Rike hannunta na
dama yayi tareda Amsar zoben ya zaro na macen Dan siriri
Mara hayaniya saika saka ido sosai a zoben zakaga Harafin
A&A Wanda aka rubuta da ruwan gold, yatsar hannunta na
biyu ya rike inda ya kalleta with a serious look, " My Eeasha I
know I made a mistake a baya banyi Alkawarin bazan Kara
bata miki raiba Amma nayi miki Alkawarin hawayan idonki
bazai Kara zuba ba a dalilina namiki Alkawarin duk hawayan
dazai fito idonki a gidana insha Allah zanyi iyakan kokarina
Inga ya kasance na farinciki sannan zanyi iyakan kokarina
wurin faranta miki da dukkan Abunda nake dashi,
kasancewar bikin mu baayi wani shagalin da zamu dinga
tunowa dashi ba kasancewar abubuwan da suka faru ada
cikin rashin Sani shiyasa na hada miki yar'karamar dinner
nidake a dakinmu Mai tarin tarihi da farinciki inaso ki manta
da abunda yafaru a baya ki rike ranar yau a zuciyarki wacce
Ranar yaune zai zama Ranar da zamu dinga Celebration
akai, My wife, please kikara bani dama a karona biyu insake
taka rawa a rayuwar ki, zura mata zoben yayi a tsintsiyar
hannun ta Wanda ba karamin kyau yayi mata ba yayinda ya
rike hannun tareda sumbatar shi, a daran masoyan sun Kara
lulawa sabuwar duniyar ma'aurata Mai tarin natuwa tareda
tsayawa a'rai saidai muce Asuba tagari Eeashar AK .
*Bayan wata Shida.*
Leemah ce keta mutsu mutsu gwanin ban tausayi dukta
bushe ta jeme tayi baki tarame ga uban ciki, tun tana
daurewa tana nishi da kuka kasa kasa harta galabaita ita
kadai a daki da Alama nakuda takeyi bakaramin wahala
tasha ba taci kuka harta gode Allah yayinda mama batasan
Abunda ke faruwa ba kasancewar bata shiga harkarta gaba
daya, Addua takeyi Allah ya dauki ranta kozata huta da
azabar da take ciki inda takasa jurewa ta kwallama Maman
kira cikin kukan azaba tana rokon yafiyar iyayan nata tareda
nadamar abunda ta aikata, cikin hanzari mamar ta karasa
dakin saida ta tausayama halinda taga diyar tata bakaramin
azaba take sha'ba, wurin malam ta garzaya tareda amso
rubutun nakuda Wanda yadade a ajiye, dakyar tasamu
halima yasha kadan saboda tanasha tana dawoda rubutun
ne ganin anata Abu daya har yanzu babu Alamar haihuwa
hakan yasa malam ya dauko shatan keke napep aka sakata
a ciki batasan inda kanta yakeba Allah ya taimaka unguwar
babu mutane a lokacin babu Wanda ya farga da abunda ke
faruwa, cikin ikon Allah Ana gafda isa asibitin halima tasaki
wani uban ihu Wanda harta Mai napep din saida ya tsorata
batareda bata lokaci ba Ashe yaron ne yayi mugun karata
inda jariri ya sumbulo kasa salati mama tasaki ganin kashi
jaga jaga a wurin da gudu likitoci suka karasa tareda gadon
daukan Mara lafiya duk mai imanin dake wurin saida ya
zubar mata da hawaye sakamakon karantan da jaririn yayi
harya shafan mata wurin kashi,kai tsaye dakin tiyata akayi
hanzarin shiga da ita inda mama keta kukan tausayin diyar
tata bata taba ganin Abu irin wannan ba, katotuwar baby gal
ta Haifa kyakyawan gaske Mai kamada ubanta sak kamar
mahuta yayi kaki saidai bbyn farace tas, anyi ankin cikeda
nasara saidai Halima tasamu larurar yoyan fitsari inda sai a
hankali A hankali zata warke tareda shawarwari masu kyau
daga likitoci hakan yasa suke zaune a asibitin tana jinya inda
Malam yace tana samun sauki zataje Kano ta karasa jinyar
gidan babban wanta saboda gudun surutun jama'a wadanda
basuda gadonka Amma sunada gadon maganarka, Allah
sarki halima bakaramin nadama tayi ba kullum batada aiki
sai neman yafiyar iyayanta da Ubangiji a cewarta sakamakon
zinar datayi ne take girba tun ba'aje ko'ina ba.
Mahuta uban duniya shida yammatan shi su meenah da
finah kuwa kowa shagalinsa yakeyi suna holewa inda baa
iyakar junansu kawai suka tsaya ba duk Wanda ya taya
saisun bashi yammatan biyu kuwa meenah da feenah likafa
ta cigaba domin yanzu har lesbianism sukeyi "Subhanallah"
hakan yasa lokaci daya kuraje masu matukar wari da uban
kaikayi suka Addabe suda wari da kaikayi tun abun nayi
kadan kadan harya fara wuce hankali idan suka fara Susan
jikinsu har saisun jima kansu ciwo ko'a gaban waye kuwa
idan yafara musu saisun Sosa hakan yasa abokan iskancin
nasu suka fara guduwa ganin yanda warin ke damunsu ga
kurajan sun fara rashewa saboda uban Susan da sukesha
hakan yasa meenah da feenah zuwa asibiti domin ganin
wani kwararan likita ganin yanda ki Bcci sun daina samu
saboda azabar susa su kansu warin jikinsu damunsu yakeyi,
gwajin farko aka shaida musu dukansu su biyun suna
daukeda cutar ciwon sanyi tareda hepatitis wacce tayi
mugun tasiri a jikinsu bugu da Kari ga Infection daya
mamaye su, fadin irin tashin hankalin da suka shiga bata
baki ne atake akaba kowacce Gado inda suka fara Amsar
kulawar da batada amfani sai uban kudi da suke kashewa,
ganin abun bana karewa bane yasa suka sanarda mahuta
saboda kudin hannunsu kaf yakare a magani da kudin asibiti
inda batareda bata lokaci ba yazo ganin halinda suke ciki
yama fisu shiga tashin hankali baiyi kasa a guiwa ba a
lokacin yaje domin tantance jininsa cikeda tashin hankali da
Adduar Allah ya kubutar dashi, "hmm su mahuta kenan Ashe
ka Iya Add'ua, ya manta da Ubangijin sa na lokaci Mai tsawo
ganin yana cikin tsanani shiyasa ya tuna Allah Wanda shi
Allah ba'a masa wayau da dabara gwajin farko aka sanar
dashi ya kira iyayansa domin bazaa Iya nuna masa
sakamakon gwajin nashi ba saida wani babban jigon
shi,babu yanda baiyi ba Kiri Kiri likitan yace saiya kira wani
na jikinsa Babba, ganin babu mafita yasa yakira sanata da
mommy inda cikeda tashin hankali suka karaso asibitin
tareda uban bodyguard sai jiniya ke tashi a asibitin saikace
shugaban kasa ne yazo, ganin result din kai tsaye sanata ya
yanke jiki ya fadi Wanda hakan yayi sanadiyyar shanyewar
barin dama na jikinsa gaba daya mommy ma baa barta a
baya ba saida ta suma inda mahuta ke tsaye kamar mutum
mutumi yakasa ko motsi sai hawayan dake bin idonshi.
Awani madaidaicin gida na Hango Hajiya Ramata da Alhaji
Garbati Wanda ake shirin Auransa nanda wata biyu masu
zuwa inda Ak yajashi jikinshi sosai tareda dorashi a wani
sashi na kasuwancin shi, Alhmdlh kuma Garbati ya shiga da
kafar dama kasancewar samai rikon gskia da amana inda AK
ya siyan musu karamin gida Mai matukar kyau tareda daki
hudu da sunan Aisha anan gaban unguwansu kadan inda
dakyar suka koma saida Aishar tasa baki sannan dakyar
Ramata ta yarda inda AK ya biyama Mai'unguwa kujerar
umara adalilin Adalcin sa uwa uba shine Wanda yafara masu
Eeashar sa sutura a garin Kaduna Wanda yabaka muhallin
zama fiyeda shekaru masu yawa bakaramin masoyin ka
bane kuma uwa uba mutumin bai taba goranta maka ba,
Murna wurin mai'unguwa baa magana ganin shima yanzu
za'a fara kiransa da Alhaji mai'unguwa matsayi akan matsayi
inda Aisha bataje hajji ba sakamakon yanayin da take ciki a
yanzu Mamie ce taje a madadin Aishar.
Aisha nagani zaune a kujerar parlor tareda katotan ciki a
gabanta ta kumbura hancin nan yayi double fuskarta ya ciko
sosai kafanta nakan cinyar AK Wanda keta tsokanarta yana
kiranta da sabon sunanta " Orobo Maman iyabo"kukan
sha'gwaba take masa tareda Alkawarin zata gayama
mamien ta.
.

*END*
Shirye shiryen bikin Auta bilki akeyi babu sassauci tareda
Angonta Abdulhakeem inda babu Wanda yakai Alhaji Muktar
farinciki Mamie kuwa bakinta yaki rufuwa da murnar samun
Nagartttun sirikai mata daga gidan mutunci marasa San
abun duniya inda Hajiya Aisha tafi kowa murnar ganin
yar'uwarta kuma kanwarta Kawarta sannan Aminiyar ta
wacce batada kamarta zata Aura kanin mijinta inda taita
godema Allah hidima akeyi bana wasa ba, Lefen leemah da
Ak yayi Shiya kai aka chanza masa wasu daga cikin kayan
tareda Kara masa da sababbin yayi inda aka chanza duka
setin Akwatin kasancewar a wurin Abokin kasuwancin shi
dama ya siya kayan ba'a wani sha wahalar gyara Lefen ba,
Kaninshi yaba gaba daya kayan a cewarsa shine
gudunmawar sa na bikin Hmm zokaga murna da gulma a
unguwa masu kishi nayi masu bakin ciki nayi wasu har'cewa
sukeyi asiri su Ramata sukayi saboda mallake iyalan Gidan
Alhaji Muktar inda munafukai suka fara kananan maganganu
irinsu Virus harda tunoda rayuwar Aisha nabaya, Ak baiyi
kasa a guiwa ba inda aka tasa keyar virus magarkama a
dalilin batancin sunan daya dade yanama su Aisha wasa
wasa maganar saida taje kotu inda dama burin Ak kenan
yanaso ya wanke Matarshi da marigayi sirikinshi daga karshe
da wuya yayi wuya Virus ya warware duk kullin dayayi ma
Aishar harda sharrin dayayi akan yaga ya'u da diyarsa na
zina harda niyyan fyaden da sukaso yima Aisha Allah bai
basu nasara ba, nan Ak ya bude Babban murya tareda
shedama Duniya Matarshi Tsarkakkiya ce shine namiji na
farko kuma na karshe a rayuwar ta nan kotu ta wanke Aisha
tsaf daga zargin da ake mata, murna wurin Aisha kuwa baa
magana Virus kuwa Tara aka cishi tareda horo Mai tsanani
na tsawon shekara uku a gidan yari saboda samun shida
laifuka masu yawa da akayi.
*A'gurguje*
*Bayan shekara Goma.*
Shekara hudu kenan da Rasuwar mahuta inda ciwo Mai
karya garkuwan jiki yayi Ajalinsa wato *HIV* Wanda yasha
jinya Mai tsawo cikeda nadama tun kafun ya rasu ya nema
Alfarmar Amso mishi yarinyar sa a hannun leemah wacce
Malam Babba ke rikewa yayinda leemah ta auri wani
magidanci Mai mata uku itace cikon ta hudu ba laifi yanada
rufin asiri suna zaune a garin Kano tareda yaronta daya
wanda yaci sunan malam liman, Bakaramin soyyah iyayan
mahuta kema Zainab ba diyar mahuta, saboda tausayi da
soyyar da sukema mahuta ganin yanda suka hanashi
tarbiyyah harda sakacin sune yakara jefa shi a rayuwar
dayayi nadama ce sukayi Mara amfani domin mahuta tuni
ya rigamu gidan gskia saidai muce Allah ya gafarta masa
mukuma ya kyautata karshan mu .
"Yammata ne guda biyu kyawawa babbar fara tas wacce
bata Gaza shekara Goma ba Mai suna Husna, sai Mai
bimata chocolate color hartafi Babban kyau, Mai suna
Rahma suna cemata "Ummita" sai karamin namiji Wanda
shine karamin su Wanda bazai Gaza shekara hudu ba inda
sunan Alhaji Muktar yaci suke cemasa "Calipha" babu
Abunda ya bari na ubansa kama yakeyi sak da Ak babu
abunda ya bambanta su, Hajiya Aisha wacce tagama zama
babbar mace ceta fito daki sanye da doguwar riga baka
yayinda take turo Dan karamin bakinta hayaniyar yaran dukta
isheta inda kai tsaye kitchen ta dosa a dalilin kaurin dataji,
sanye yakeda Apron ya zake sai game yakeyi da yaran a
wata katotuwar wayar shi yana biye musu sunata ihu duksun
makalkale shi yayinda yake zaune a doguwar kujerar kitchen
din basa kojin kaurin da dake tash kai tsaye ta kashe gas din
Wanda tafashen nama ya Dora zai musu abincin dare
kasancewar Aishar bata iyayin girki saboda uban laulayin
daya tasata a gaba inda Ak keyi duk sanda yake gida
kokuma ya dibesu suje restaurant kokuma gidan Mamie
kona "second Grandma" wato Ramata kamar yanda yaran
kece mata, kwata kwata bai yarda da abincin yan aiki ba
dukda sunada su"Haba Haba 1st love duk kuncika gida da
ihu bakwa kojin kaurin naman da yake konewa katasa
yaranka kun hanani Bcci, Shiru sukayi mata kamar basusan
da ita a wurin ba, " dear magana fa nakeyi ko baku ganni
bane? "Sorry wife mun jiki muna zuwa please bari mudan
gama wurin nan, " Husna, ta kira sunan babbar diyarta, "Yes
mommy ta amsa batareda ta kalli mamar tata ba sai ihu
sukeyi da daddyn su ganin basuda lokacin tane kamar yanda
suka saba mata hakan yasa itama taimusu abunda tasaba,
kwace wayar tayi dadan gudu gudu ta fita tsakar gida inda
gaba daya suka biyota suna ihu harda Daddyn su, Please
mommy please mommy ki bamu wyyooo mommy za'a
cinyemu, Ak neya fadi cikin muryar magiya kamar yanda
yaran keyi, Damkarta sukayi suna ihu A'daidai lokacinda Mai
gadi ya wangale gate din gidan wata bakar hadaddiyar mota
tashigo nan yaran suka fara tsallen murnar ganin motan kai
tsaye suka rungume bilki wacce takeda yara biyu a lokacin
duk maza Mai aikinta ce tafara fitoda manya mantan kulolin
shake da abinci kala kala Wanda bilki ta tsara domin yin
dinner a gidan yayyin nasu itada iyalan gidanta gaba daya
dama sunayin haka jefi jefi saboda karuwar zumuncin nasu
kai tsaye suka rankaya katafaran parlon dake gidan inda Ak
ke tsokanar Eeashar sa, " Maman yan hudu taka a hankali,
harara ta wurga masa, 'dayan ma yana kare? Gskia daga
wannan zan huta....wlh baki isa ba, duk shekara saikin
sullubo mun kyawawa masu kamada ke idan har Allah ya
bamu saikin haifo mun yara Ashirin insha Allah,
"Yeeeeaaaaahhh mommy zata Haifa yara ashirin inji Calipha
Wanda keta faman tsallan murna A tunanin shi cikin jikin
Mommyn nasa ne dauke da yara Ashirin, dariya akai tamasa
inda " Aisha taketa faman hade rai sanin yanda Ak ke kaunar
yara ita kuma tana bukatar hutu, 'Gskia ni wlh hutawa zanyi
Yara ishirin inyi Yaya dasu? "Wlh koki haifo mun kokuma in
nemo Mai haifo mun, yafadi cikeda zolaya " Aiko baka isa ba
indai akan haihuwa zakai mun kishiya duk bayan wata Tara
na yarda zan dinga sulluboma yara......."kai Mommy kowa ya
fadi duka yaran dake wurin harda iyayan suka furta suna zare
ido tareda rike habar su, "ku kyale mun Eeasha ta da gskiar
ki dole kiyi kishin mijinki First love nayi miki Alkawari daga
ke babu wata dake kadai zan rayu insha Allah, "
Yeeeeeaaaah gskia mommy kin Iya zaben miji am so
jealous, "Inji Husna tafadi tana cuno baki tareda Dora
kafadarta akan na Ak wai tana kishin mamarta, "kanta Aisha
ta ture inda ta Dora nata a kafadar Ak harda rikeshi da duka
hannuwa biyu, " Ki kyale mun 1st love Dina kowa ya nemo
nashi, Allah ya barmu tare mutu ka raba insha Allah. Dariya
aka hauyi Ana tafi ganin yanda soyyar su kullin kekara zama
sabuwa fil duk sanda zaka gansu tabbas zakaga soyyar na
Kara haihuwa shiyasa gidan nasu yake cikeda farinciki da
kwanciyar hankali.
*Alhamdulillah anan nakawo karshan littafi na
Ustaziya ko Yar'duniya kuskuran danayi Allah ka yafemun
Allah yasa mu Amfana da darasin dake ciki tareda watsar da
abunda ke akasin hakan. *
Sulaiman Bomboy.