![]() |
🔥 *YARINYAR RUWA* 🔥 |
![]() |
READ MORE BOOKS |
WhatsApp Group |
Typing📲📲 {🌊Water gurl🫗🌊}
🔥 *YARINYAR RUWA* 🔥 His__noor ✍️
Page 1
Zaune take bakin dutse tana rera wakokinta da tasaba jefa dutse take cikin ruwa
Juyawa naga tayi tana sauraren sautin zuwan jirgin ruwa tana cikin haka tsalle naga tayi tafada cikin ruwan tabuya
CIKIN JIRGIN RUWA⛴️
Shakalinsu suke hankali kwance ta ko Ina kida na tashi wani matashin saurayi na hango gefe yana shan coca cola kallonsu kawai yake yana jinjina shirme irin nasu
Wani daga cikinsune yataso yana kokarin janshi amma firrr wannan guy yaki yadda yatashi
FAHEEM mai duba na'urar jirgi yakirashi hankali atashe
Juya wadda zasuyi naga wani kyakkyawan saurayi hadadde kuma murdadden namiji
Fari soll dashi
Tana ganin jirgin tabi bayan jirji nandanan tashiga gefen jirgin tana lekonsu
can ta hangoshi yabada baya sai murmushi take tana kara leko duk da ba ganin fuskarshi take Yiba
Tana cikin haka taga zoben ta na haske alamane da kiran mahaifinta da sauri ta wintsilo sai cikin ruwan
Lumshe idanu yayi yana kallon ikon Allah yadda ruwa suka taso sukayo kansu
Page 2
Nan danan aka fara fidda kanannan jiragen ruwa🛶 kan kace mey har ruwan sunyo Kansu
Cikin gaggawa kowa yake fadawa karamin jirgin ruwan🛶 harzai fada jirgin ko mey yatuna oho🤷♀️ yakoma da gudu da baya yana zuwa tsakinyan jirgin yatsaya yana dube dube
Can ya hango Dan karamin dan kuikuyo dasauri yadakkoshi yajefa Cikin ruwa
Daidai wannan yarinya tasake fitowa ta tura karen da hannun ta wurin jirgi kafin takarasa gun saurayi jirgin har ya nutse tare dashi
Cikin tashin hankali takoma cikin ruwan tanata duba inda zata ganshi amma inah bata ganshiba
jirgin yana nutsewa yafara kokarin yin iyo amma ina yakasa Dan bakaramin ruwa banee
Jikinsane yasake yatafi can kasan ruwan saura kadan tariko hannunshi tayi sama da shi
Duk Abunnan da ake sarauniya fauza na kallonsu amadubin tsafinta
Bakin ruwa takawoshi amma ba numfashi atattare dashi cikin razana tafara danna kirjinshi
Page. 3
Amma inah ko alamar rai babu nandannan tasaka bakinta anashi tana jawo ruwanda yasha tanayi tana danna kirjinshi amma baitashiba
Cire bakinta tayi anashi tafara danna mishi kirshi da karfin gaske tana rera waka can saiga ruwa nafitowa ta bakinshi
Ajiyan zuciya tayi ta daga ajikinshi
Ahankali yake jiyo sautin wakar da take rerawa tare da kokarin bude idanun amma bishi bishi yake ganinta
Baikarasa bude idanuba yaga ta fada ruwa nan sojojin da ke nemansa suka karaso gareshi suna dagashi suka tafi dashi tasu masarautar
Koda takoma hannunta rike da agogon hannunshi murmushi tayi
FAHEEMA!!!
Naji ankira abayanta wata matace matashiya
bazasu wuce sa'a gudaba saidai ita faheema tafita koma daga halittar fuska harta jiki mah
Juyowa faheema tayi tace ya akayi mey ya kawoki nan ya akayi kikasan nan wurin ta tambayeta cikin alamar tuhuma
Faheema wannan abun dakike shirin aikatawa kuskurene ya za'ayi kiso wannan mutum wanda ba rayuwa iri daya kukeba
Taya zai iya rayuwa cikin ruwa faheema kinsan ambawa yarima khalil ke baikonku duka wata daya ne saura
Sanin kankine khalil bashida imani zai iya yin komai akanki zaishiga rayuwar mutuminda baimasan da muba
Ahasale faheema tayo kan abaya wuyanta takamo amugun hasale
Karki sake dangantani da wannan shedanin mutum har kike kokarin danganta wanda nake so fiye da rayuwata Takarasa a tsawace
Abaya na kokarin kwatar kanta amma ina takasa cikin mawuyacin hali ta fizge agogon hannun faheema
Bata ankaraba tajita kasa timmmm aguje ta tashi tareda sake agogon tayi fuuuuu ta wuce Dan wlh inta tsaya faheema zata kashe ta kan maganar
Sarauniya fauza dariya ta sheke tareda buga wani table dake kusa da ita
Faheema kinyi kuskure babba arayuwarki tason wani mutum ba dana khalil ba saikin gwammace baki taba sanintaba tare da kara shekewa da firgitacciyar dariya
Page. 4
Zama faheema tayi tare da rungume agogon kamar ta rungume mai agogon lol😂
Tunani take yazatayi itama kanta tasan tadibo abu mai wahalar gaske sbd koda kowa zai amince bata tunanin mahaifinta wato sarki zai amince
Yazatayi da matsananciyar soyayyar da ta tsinci kanta aciki
YAZANYI! YAZANYI!! YAZANYI!!! Takarasa cikin rauni inama mahaifiyata tana kusa nasan ita kadai zata fahimci halinda nake ciki
Tare da fashewa da kuka koda zan rasa rayuwata sai na rayu dakai
Zaki rayu da gawa dai inhar ina numfashi faheema ke tawace yakarasa tare da jawo gashin kanta da karfin gaske kokarin kwatar kanta take sbd azaba amma ina ko jijjigi hannunshi bayayi janta yake Tana turjewa shiko saikara janta yake.
NIKO NACE SAIKACE ABIN DOLE ANCE BA'AYI BAKA KYALETA LOL😂 toko dai wani abu yarima khalil yakeso wurin sarauniya faheema
Share & comment pls
✍️Writing by aishaalkali
Muhadu a page 5 muji yazata kaya 😌
shin mey yarima yakeso wurin sarauniya faheema? wacecec sarauniya faheena ?waye yarima faheem? shin faheem yanason faheema ?
Sarauniya fauza menene kudurinda kan fahima ?
Cakwakiya
Soyayya
Bandariya
Kiyayya
Mugunta
Izza
Tausayi
Tare da tsantsan nadama kudai kubiyomu muji yaxata kaya taku har kullum eshaalkali😉. { 🌊water gurl🌊}.
Idan bakuyi comment da sharing ba Zan cigaba da rubutu ba gaskiya✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
📚📖AISHAALKALI PALACE📚✍️
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJX
Typing📲
Water gurl🌊🧝♀️
Yarinya ruwa
Page5&6
Jan hannunta yake da karfi kamar yasamu gwarzon namiji kamar shi
Bai tsaya ko inaba sai cikin dakinshi da shikadai yasan da zamanshi cikin masarautar tasu
Duk wannan abun dayake faheema ta dade da sumewa sbd matsananciyar azaba agogon ta na makale da ita.
Hankadata yayi sai inga wanda ya isa zuwa ya fitar dake balle harki kara ganin wancan mummunan mutumen
Sai asannan faheema tadawo cikin hayyacinta zatayi magana taci ta kasa kokarin magana amma inah abin da bazai yuyuba sbd
Yaciri kashin kanta yayi tsafi yacire murya sbd kada tayi yunkurin kiran mahaifinta
Kuka take iya karfinta amma ba halin magana shiko sai kallon Lip's dinta yake. Allah yasani komi faheema tayi tana burgeshi
Shidai yana sonta koma mey tayi mishi
Yarima
Yarima khalil dane ga sarauniya fauza matar sarki wato mahaifi ga faheema
Mahaifiyar faheema tarasu faheema nada shekara 10 aduniya
Alokacin ita kuma sarauniya fauza takashe mijinta da hannunta khalil yanada shekara 16
Sarauniya fauxa takasance rikakkiyar masafiyarda ta amshi sunanta wani lokacin ita kanta saita sauya halitta
Taje ta holewarta da bayin masarauta maza
Ana haka mijinta ya kalu balanceta kan abinda take tabari kodon yaronsu yasamu Inga tacciyar rayuwa amma ina idanunta sun makance sai take gani kamar yanaso ya karbe dantane awurinta
Cikin Daren ranar mahaifin khalil ya mutu batare da ya shura ba farin ciki wurin fauza bako karami ba alokacin khalil yana wurin kakarshi acan yake rayuwa
Mutuwar mahaifinshi sarauniya fauza tasamu damar karbarshi awurin kakanninshi
Shima baisoba amma haka fauza ta tsafe dannnata sbd kada yayi gardama
Ahaka khalil yafara ganin abubuwan da mahaifiyarshi take saiya fara sha'awa tayi farin ciki sosai koba komai ynx tanada magaji
Wannan kenan bangaren sarauniya fauza da yarima khalil
Page 7&8
Sarkin ashib sarkine mai cikakken iko da karfin mulki izza sarauta cikin jinin jikinshi take sbd ta gadoce
Sarki ashib mahaifine ga sarauniya faheema mai jiran gado mahaifiyar ta itace kadai mata ga sarki
Auren soyayya sukayi kuma dama shi sarki bayada sha'awar mata barkatai soda yawa ana kawo mishi yaran sarakai Dan ya aura amma yace matarshi zainab ta isheshi
ana haka sarauniya zainab tayi shekara uku batareda ko barin wata ta taba yiba awannan lokacin mutane da dama sun yi zaton sarauniya zainab asiri tayima sarki sbd su basu dau tsafi wani mummunan abu Ba
Hasalima duk abinda zasuyi sai anhada da tsafi kowa zai iyayin abinda yakeso amma kuma abu dayane Sarki yafi kowa karfin tsafi shida sarauniya
Ananan hankalin kowa yatashi akan rashin haihuwar sarauniya zainab amma banda sarki ashib bayaso yanuna rauninsa har mutane su fuskanci haka
Anan cikin wannan yanayi aka bidi sarauniya Zainab amma ba'a gantaba duk inda akesa ran ganinta amma ina abu ya faskara hankalin sarki yayi matukar tashi nan take masarautar ta dauka kowa na tofah albarkacin bakinshi kan batan ta
Wata takwas kenan da batar sarauniya Zainab duk yanda akayi da sarki domin yakara aure amma yace shi bazaiyyi aure ba sbd Zainab nanan kuma takusa dawowa gareshi
Haka aka saka mishi ido sarki ynx gaba daya baya zama fada baya tabuka komai amasarautar kowa abinda yakeso yakeyi
Ranar wata litinin 1st November 2004
Sarauniya Zainab ta haifi yarta mace kyakkyawa fara tasss alokacin sarauniya zainab tana tareda mahaifiyarta wato kaka hajjo duk tsawon wannan lokacin tana tunanin halinda mijin nata yake ciki
Saida tayi arba'in sannan ita da mahaifiyarta suka fara shirin dawowa
Page9&10
Koda suka dawo masarauta sarki murna bibbiyu ga yarinyarshi ga matarshi alokacin hadda walima akayi a masarauta
Ana haka yarinya tafara girma hankalin yaran masarauta duk yatashi sbd koda tayi shekara takwas yarinya taxama macen asali
Wata Rana tafito daga cikin ruwa tana shan iska bakin teku ananne shikuma khalil ya fito mugunta sbd wannan lokacin ne masu jirgin ruwa suke wucewa shikuma
Yana matukar jin dadi yimusu mugunta ananne yafara ganin sarauniya faheema tun lokacin da idanunshi suka sauka kanta yakamu da matsananciyar soyayyarta
Water gurl by eshaalkali✍️
Ita kuma tana ganin jirgin tabi yasanshi jirgin bai tsaya ko inaba sai bakin masarautar jauro masarautace mai dinbin tarihi da al'adu ma bam banta
Faheema kidawo ammi nakiranki tajiyo sautin muryar abaya kwabe fuska faheema tayi tace abaya ganinan
Nan ta fada cikin ruwan bata tsaya ko inaba sai wurin mahaifiyarta
Abaya diyar kawar sarauniya Zainab ce wato indo tarasune wurin haihuwar abaya kuma mahaifinta ya mutu tun indo nada cikin abaya
Haka yasa sarauniya Zainab ta karbi abaya ta hada da yar ta take kulawa dasu atare kamar yan biyu
Wani abin mamaki tunda aka haifi faheema sarauniya Zainab bata kara koda barin wata bane
Tunda khlil yaga faheema yakoma yasanar da mahaifiyarshi dama abinda fauza ke jira kenan
Taku har kullum eshaalkali
KUBIYONI DOMIN KUJI YAZATA KAYA
Share &comment idan ba comment zandaina posting gaskiya
Water gurl🌊🧝♀️
Writing by aisha alkali✍️✍️📚Typing📲
Water gurl🌊🧝♀️
Yarinya ruwa
Page11&12
Alokacin da khalil ya fadama mahaifiyar shi cewa faheema yakeso ya aura bangaren mahaifiyar faheema tana yawan mafarkin khalil da mahaifiyar shi tayi alkawarin indai tana raye faheema bazata taba auran khalil ba koda kuwa tana sonshi
Fauza tayi bincike iya bincike amma abun yaci tura sbd haka ta yanke shawarar kawar da sarauniya Zainab aduniya sai ta maye gurbinta kunga ta jefi tsuntsu biyu da dutse daya
Na farko zata zama sarauniya mai karfin iko sannan zata cika burin mafi soyuwan dannata
haka sarauniya fauza tayi ta gwagwarmaya har tasamu nasarar raba sarauniya Zainab da duniya alokacin faheema nada shekara 10 aduniya tayi kuka iya kuka itada mahaifinta dama kakanninta
Wannan kenan...
Cigaban labari
Haka yaci gaba da azabtar da gimbiya faheema tun mahaifinta baya nemanta har hankalinshi yatashi wata kwarya yadauko wacce shi kadai yasan da ita
FAHEEMA!
yakira aiko saiga faheema cikin kwarya daure awani wajen hankali tashe yamike tsaye yana mamakin wanene yakeda ikon kama gimbiya har yayi mata irin wannan daurin
Bangaren faheem
Yatakurama mahaifi da mahaifiyarsa kan sai annemo mishi yarinyar da ta ceci rayuwarshi ba neman da ba'ayiba amma babu lvr
Shiko ya dau alwashin zai jirata koda tsawon rayuwa ce sbd yanaji ajikinshi cewa zata dawo nesa ko kusa
Haka duk lokacin da
Ya kwanta bacci saiyayi mafarkin tana kiranshi yataimaketa wani wajee mai hadarin gaske abin na damunshi amma ba yanda ya iya sbd shima yasan mafarki ba gaskiya bane
page13&14
Sarki ashib ranshi yayi mummuna baci alokacin da yagane da sa hannun Dan matarshi wato surukinshi awurin azabtar da yar shi daya tilo
Iska kawai mahaifinta ya hura saigashi daurin da akayi mata ya warware jin haka yasata kunkura zatayi kuwa amma saita kasa
Nan mahaifinta yagane ancire mata magana haka yakoma hura wani iskan saigashi ta furta ABIEE cikin wahaltacciyar muryar ta data dishe sbd wahala
Nan abaya ta bayyana agaban ta tana kuka itama kamar itace aka daure faheema bakijin magana na gaya miki kicire wannan mutumin acikin rayuwarki amma taurin kai ya hanaki
Shikenan tunda haka kika zabama rayuwarki faheema abaya tafada tare da juyawa zata bar wurin
ABAYA taji ankirata da sanyayyiyar murya idanu ta runtse tanajin wani zafi na ratsa ko wani loko na jikinta...
ba yawa kuyi hkr wlh yau banida charge shiyasa amma in sha Allah zanyi Post da dare amma gaskiya banyi alkawariba.
Water gurl 🌊🧝♀️
Writing by Aisha alkali✍️✍️✍️✍️
More comment more update✍️📚Typing📲
{Water gurl🌊🧝♀️}
Yarinya ruwa
"Page15&16"
Abaya kinsa wanene khalil kinfi kowa sani abaya kina tunanin idan na amince da khalil anya banyi wauta ba kina ganin yadda yake lalata yaran mutane kazama mai lpy marar lpy duk kusantarsu yake haka kike tunanin khalil zai iya canjawa bayan aurenmu??
Numfashi abaya ta fesar faheema ki gane
Dakata malama ynx dubamin ina khalil yake
Tafin hannunta tabude takira sunan khalil nan khalil ya bayyanan yanata sheke ayarshi da yammata ba daya ba ba biyu ba
Kauda fuska sukayi baki daya ni babban abinda yake batamin rai wai ace sarauniya fauza ita ke kaimishi bayi kuma wai sai wacce tayi mishi wlh bazan iya zabama yarana wannan fasikin amatsayin uba garesuba ;
Hakane amma faheema
Amma faheema mey takatseta ta hanyar mayar mata tambaya!
Kinsan abinda khalil yace zai aikata lalle zai aikata sannan duk abinda kikeyi mahaifiyarsa naganinki
Taya take ganina abaya
Wlh duk abinnan damuke tana gani kuma tana jinmmu
Wani abu abaya taciro daga jikinta kamar sarka tasaka mata awuya indai wannan abun yana tare dake bazata sake ganin motsinkiba...
"page17&18"
Faheem ne zaune bakin teku yana jefa dutse aruwa yana rerawaka. aduk lokacinda ya rufe idanunshi yana ganin bishi bishin fuskar ta !!
Saidai har ynx yakasa mantawa da ita abu daya yake wanda yake rage masa kewa shine rera wakarda ya jiya abakinta .
zaune take gefen mahaifinta fada yake mata sosai itadai sai hakuri take bashi FAHEEMA!!! yakirata da kakkausar murya !!
Nan da wata daya zan daura aurenki da khalil
Maganar mahaifinta haka tajita akunnenta kamar saukar aradu
Kwarai kuwa daki shirya da karki shirya duk dayane amma nariga na yanke hukunci
A wannan lokacin faheema kasa tabuka komai tayi sbd wata matsananciyar faduwar gaba sunan Allah take maimaitawa duk da batasan mey take cewaba
KO ita abakin faheem taji lokacinda yafara bude idanunshi!
Koba komai tasamu natsuwa ta hanyar ambatan Allah nda takeyi
Shuru tayi tacigaba da sauraren mahaifinta yana bata umarni duk abinda yace bata cewa a'a;
Haka gaban faheem yaketa tsinkewa baisan dalili ba yanaji ajikinsbi wani abu zai faru saidai baisan komai akan haka ba sbd haka yabarwa Allah komai shidai nashi addu'a da zubama sarautar Allah ido!!
"SBD koshi wani lokacn yana mamakin irin sonda yakema wacce baisan wace irin halitta bace dan ynx yadaina yimata kallon mutum;
lol faheem ashe kanada saura har ynx baka shirya tunkarar komaiba kenan...!
"Page19&20 "
"Tashi tayi jiki ba kwari tatafi turakarta
Bangaren khalil kuwa sarauniya fauza ce take mishi barka kuma bangare daya tana mamakin yanda akayi ta daina ganin faheema gaba daya so dayawa takan matsa amma sai taga kamar tukunyar tsafin zata fashe inta cigaba .......
"MASARAUTAR SARKI ABDURRAHAMAN MASARUTACE TA ADDININ MULUNCI DA MANYAN MALAMAI MAGADA ANNANBAWA" sarki abdurrahaman mahaifine ga faheem su biyu Allah yawadata wa iyayensu faheem shine babba sai fahad da yake karami kuma auta agurin mahaifansu ;
Maryam itace mahaifiyar su faheem maryam macece mai rauni ta gefen iyalanta bata son wargi ko raini haka yasa bata fiye shiga harkar sarautaba sbd macece da batason rigima ko tashin hankali tanason duk abinda yaranta keso duk da haka bata bari tarbiyar yaranta ta lalace ba sbd tanaso suma su rabauta a duniya da lahirarsu;
Takan zaunar dasu tayi musu nasiha ta nuna musu abinda yadace duk dako sunsani haka baya hanata kara yimusu hasihar..
Sam faheem yatashi ne da dabi'ar mahaifiyarshi ta rashin son mulki kuma shine babban dan sarki amma bayason ko zancen mulki ayi mishi koda ya girma saiya nuna shi matukin jirgin ruwa yakeso yazama !
Saiya kasance dashi ake zuwa dauko kaya daga wata kasar zuwa wata acikin jirgin ruwa kaninshi kuma yana makaranta alokacin....
shin yazata kaya kuna ganin faheema zata auri khalil ..?
Shin faheem zai kara haduwa da faheema kuwa...?
Sainaji ra'ayinku a comment section zamu cigaba ...
Water gurl by aishaalkali✍️✍️
bari muji yazata kaya shin comment section zaiyi zafi koko amma bari mugani dai hausawa nacewa gani ya kori ji ...!Typing📲
{Wate gurl🌊🧝♀️}
Yarinya ruwa
08145116412
Page21&22
Faheem ne kwance bayada lpy sosai komai sai anyi mishi mahaifiyarshi ce zaune gefen shi tausayin dannata take Dan atunaninta faheem aljanace yake dakon so baisaniba
"Kwance take saman wani dutse zuciyarta harbawa take da sauri sauri ...
Hawayene kwance a gefen idanunta tunanin ynx mecece mafaita take...
"sbd koda zata mutu bazata taba bari aurenta da khalil ya kasanceba!!!
Kuka take sosai sosai tarasa wa zata kaiwa kukanta itadai zuciyarta bata taba tunanin zata iya zama da khalil balle har takaiga rayuwar aure!
"Jikinshi rawa kawai yake zazzabi mai zafi na kara saukarmishi
Hakoranshi da haddewa da junansu😔
Abaya ce tazo wurin da faheema take jiki asanyaye!
Faheema taurin kanki yajefa wanda baijiba bai ganiba a Tashin hankali!!!
Page23&24
Faheema ce takara fashewa da kuka abaya wlh nasani sarauniya fauza tanaso ta hallaka min masoyi wlh wlh idan har haka tafaru bazan taba raga mataba
Koda hakan yana nufin yankewar numfashina.
Faheema haka baxata taba faruwaba ...
Ynx inada shawara kinga faheema kekadai zaki iya yima faheem magani sbd asirine mai matukar hatsari ko yaushe zai iya taba rayuwarshi baki daya
Inajinki Abaya kitaimakeni kekadai nasan zaki samomin mafita!!!
Ajiyar zuciya abaya tayi faheema zan kaiki har wurin masoyinki amma!!!!
Amma mey abaya hakan bazata taba yuyuwaba sbd mahaifina yakarbe karfin ikon da nake dashi balle har infita batare da yasaniba "
"Faheema zan taimake ki banida wanda nakeso bana tunanin zansamo amma ke kinada wanda kikeso faheema zan fitar dake bazaki taba dawowaba har abada indai ina raye"!!
Abaya tayaya wai kinsan sarai bazai yuyuba tare da mikewa da niyar barin wurin!;
Faheema zan sauya nadawo kamarki zan karbi auren khalil ni zan aureshi!!!!
Juyowa faheema tayi hankali tashe abaya kina cikin hankalinki kuwa kinsan wanene khalil!!!
Faheema wannan itace hanyarda zan sakama sarauniya Zainab abinda tamin arayuwa itace uwa kuma uba agurina!!!
Abaya karkiyi haka bata karasa bude Bakiba taga abaya narikedewa tana komawa siffar faheema baki bude faheema ke kallon abaya
Sbd har ynx takasa yadda da abinda idanunta ke ganiba bata ankaraba tajita saman ruwa......
Kumatso muji yazata kaya
Abaya zata iya zama da khalil??? shin fauza da khalil bazasu gane ba faheema bace??? Faheem zai warke??? Faheema kuwa ya rayuwa zata yi da ita????
WRITING BY AISHAALKALI✍️✍️
{Oum faheem}
INA MAIFARIN CIKIN SANARDAKU CEWA ZAMU FARA POST SABON LITTAFINMMU MAI SUNA NOOROUL HUDA KUDAI KU MATSO KUSA KAR ABAKU LABARI
NOROUL HUDA
OUM SULTAN
&
OUM FAHEEM.
COMMENT AND SHARE✍️Typing📲✍️
{WATER GURL🌊🧝♀️}
Yarinya ruwa
WRITTEN BY AISHAALKALI✍️
08145116412
Page23&25
"Dube-dube take nan ta hango wata kofa abayan masarautar tafiya take da kyar! Bakomai ajikinta sai hakin ruwa dasuke kare jikinsu!!!
"ABAYA komawa tayi wurin zaman faheema ta zauna tunani take sosai taji an fizgota fadawa jikin khalil tayi ! Ai nagaya miki baki da wani miji afadin duniya saini tunda wancan na kwance bashida wata mamora dolenki ki amince Dani.
"Sakinta yayi sannan ki fitarda abaya acikin rayuwarki inba hakaba bazaki taba samun kwanciyar hankali agurina
"Dariya takece da ita tsaye yy yana mamakin baitaba ganin faheema na dariyaba kodai wani abu take shiryawa tambayarda yakewa kanshi cikin ransbi..? LOL ashe ko gaba da gabanta muje zuwa sarauniya abaya😂
Wace abaya kake magana abayadda kadade da kora arayuwarmu waimey tatsaremaka ne naga abaya bata mgnrka to menene dalilin korarta amasarautarmu!!
"Girgiza kanshi yayi shidai Allah yasani baisan ya kori abayaba amma ai haka yafi mishi alkhairi koba komai dole faheema ta zauna dashi komey yakeyi!!!
"Koda takarasa sai asannan ta fahimci ashe window ce tabata take can saitaga tabude fahad ne yabude!!!
"Arazane yakoma baya Dan harga Allah tunaninshi aljanace baya yaketa matsawa ..."
itako sai binshi da kallo take..
Timmmmmm!!!!
Taji faduwar abu saurin rufe kunnuwanta tayi sbd su basu saba da kara ba hasalima ba kara Dan ba wani abu mai kara garesuba!
"Shurun datajine yasa tabude idanunta aiko ashe fahad ne ya wuntsila bayan kujera kokarin tashi yake amma yakasa!!!!!
Page27&28
"Hawowa ta tagar tayi ahankali takaraso wurin fahad hannu tamika mishi bayada zabi kuma yanaso yasan aljanace KO mutum;!
"Mika hannun shi yayi yaji takama shidai to wannan dai mutum ceh amma mey tazoyi dakin faheem shidai mamaki ya isheshi;!
SUNANA FAHEEMA!!!!!!
"SAUKAR MURYARTA AKUNNEN FAHEEM SAIDA JIKINSHI YA GIRGIZA"
"Abin mamaki kinga wannan yayanane haka yake koda yaushe baya iya motsawa AmmA GASHI KINAYIN MAGANA YANA MOTSAWA!!!!
"murmushi faheema tayi aranta masoyi yaji Masoyinshi aidole ya motsa aranta take wannna zance!!
"Fahad ne yajuya yake kan wardrobe din faheem yaciro rigar faheem mai tsawo kusa gareta ya matso ya yafa mata rigar yace oya gyara rigar!!
"Duk da bata iyaba amma haka take kiciniyar gyarawa gane haka yasa fahad matsowa ya gyara mata amma duk d haka baibari yataba taba !!
"Fita yayi yasanrma iyayensu;
Matsowa tayi akan gado inda faheem yake yana jinsu duk abinda suke har muryarta dayaji bai mantaba abinda yakara razanashi sunan ta dayaji tafada dabazai taba mantawa dashiba sbd koda
"Koda akakira yafara bude idanunshi kuma da karfi aka kira sunan nata haka ysa yagane sunanta kenan"
"Kukan zuci yake yanaso yajuya ya ganta amma ina yakasa! Isowarta tazauna tana kare masa kallo ashe kyakkyawane tafada afili hakan yasa yajita .....
"Kokarin taba fuskarshi take amma sai taga yawani kwabe fuska murmushi kawai tayi tare da cewa masoyi akwai rigima shima kanshi saida ya murmusa Dan yadda tayi maganar a shagwabe tayita.....
"Kabari nashafa fuskarka mana ko kana tunanin faheema mai cutarwa ce agareka tayi maganar a raunace hakan yasa yayi ajiyar zuciya....
"Hannunta ta daura a fuskarshi daga saman kanshi take shafawa har zuwa gemunshi shiko yarufe idonshi abu take karantawa tana gamawa tace ashema wannan masoyin raggone atunaninta a zuci tayi zancen....
"Shiko kamar saukar aradu yaji da yaji tace mishi raggo aiko da karfin tsiya yamike baimasan yamikeba wurinta yanufa gadan-gadan ita kam bata san komai na gidan ba balle ta arce!!!!
page 29&30
"Kanta ya damka haka yasa tayi gigitacciyar kara tana kokarin kwatar kanta amma takasa shiko murmushin mugunta yayi wannan dakike gani ba ragon namiji bane .....
"Kallonta yake na kurilla amma ya sassauta rikon da yayi mata wayace kisaka min kaya ashagwabe tace Dan Allah kayi hkr wanine yabani yace insaka kaga zamma cire maka abunka ynx tareda kokarin balle ma ballan rigar!!!!!!
JUMA'AT MUBARAK TO ALL MUSLIM UMMA💥👋.
Wannan kenan
taku har kullum aisha alkali {oum faheem}✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
COMMENT AND SHARE PLS🙏🙏🙏🙏
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJXz
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJXzTyping📲✍️
{WATER GURL🌊🧝♀️}
Yarinya ruwa
WRITTEN BY AISHAALKALI✍️
08145116412
Page23&25
"Dube-dube take nan ta hango wata kofa abayan masarautar tafiya take da kyar! Bakomai ajikinta sai hakin ruwa dasuke kare jikinsu!!!
"ABAYA komawa tayi wurin zaman faheema ta zauna tunani take sosai taji an fizgota fadawa jikin khalil tayi ! Ai nagaya miki baki da wani miji afadin duniya saini tunda wancan na kwance bashida wata mamora dolenki ki amince Dani.
"Sakinta yayi sannan ki fitarda abaya acikin rayuwarki inba hakaba bazaki taba samun kwanciyar hankali agurina
"Dariya takece da ita tsaye yy yana mamakin baitaba ganin faheema na dariyaba kodai wani abu take shiryawa tambayarda yakewa kanshi cikin ransbi..? LOL ashe ko gaba da gabanta muje zuwa sarauniya abaya😂
Wace abaya kake magana abayadda kadade da kora arayuwarmu waimey tatsaremaka ne naga abaya bata mgnrka to menene dalilin korarta amasarautarmu!!
"Girgiza kanshi yayi shidai Allah yasani baisan ya kori abayaba amma ai haka yafi mishi alkhairi koba komai dole faheema ta zauna dashi komey yakeyi!!!
"Koda takarasa sai asannan ta fahimci ashe window ce tabata take can saitaga tabude fahad ne yabude!!!
"Arazane yakoma baya Dan harga Allah tunaninshi aljanace baya yaketa matsawa ..."
itako sai binshi da kallo take..
Timmmmmm!!!!
Taji faduwar abu saurin rufe kunnuwanta tayi sbd su basu saba da kara ba hasalima ba kara Dan ba wani abu mai kara garesuba!
"Shurun datajine yasa tabude idanunta aiko ashe fahad ne ya wuntsila bayan kujera kokarin tashi yake amma yakasa!!!!!
Page27&28
"Hawowa ta tagar tayi ahankali takaraso wurin fahad hannu tamika mishi bayada zabi kuma yanaso yasan aljanace KO mutum;!
"Mika hannun shi yayi yaji takama shidai to wannan dai mutum ceh amma mey tazoyi dakin faheem shidai mamaki ya isheshi;!
SUNANA FAHEEMA!!!!!!
"SAUKAR MURYARTA AKUNNEN FAHEEM SAIDA JIKINSHI YA GIRGIZA"
"Abin mamaki kinga wannan yayanane haka yake koda yaushe baya iya motsawa AmmA GASHI KINAYIN MAGANA YANA MOTSAWA!!!!
"murmushi faheema tayi aranta masoyi yaji Masoyinshi aidole ya motsa aranta take wannna zance!!
"Fahad ne yajuya yake kan wardrobe din faheem yaciro rigar faheem mai tsawo kusa gareta ya matso ya yafa mata rigar yace oya gyara rigar!!
"Duk da bata iyaba amma haka take kiciniyar gyarawa gane haka yasa fahad matsowa ya gyara mata amma duk d haka baibari yataba taba !!
"Fita yayi yasanrma iyayensu;
Matsowa tayi akan gado inda faheem yake yana jinsu duk abinda suke har muryarta dayaji bai mantaba abinda yakara razanashi sunan ta dayaji tafada dabazai taba mantawa dashiba sbd koda
"Koda akakira yafara bude idanunshi kuma da karfi aka kira sunan nata haka ysa yagane sunanta kenan"
"Kukan zuci yake yanaso yajuya ya ganta amma ina yakasa! Isowarta tazauna tana kare masa kallo ashe kyakkyawane tafada afili hakan yasa yajita .....
"Kokarin taba fuskarshi take amma sai taga yawani kwabe fuska murmushi kawai tayi tare da cewa masoyi akwai rigima shima kanshi saida ya murmusa Dan yadda tayi maganar a shagwabe tayita.....
"Kabari nashafa fuskarka mana ko kana tunanin faheema mai cutarwa ce agareka tayi maganar a raunace hakan yasa yayi ajiyar zuciya....
"Hannunta ta daura a fuskarshi daga saman kanshi take shafawa har zuwa gemunshi shiko yarufe idonshi abu take karantawa tana gamawa tace ashema wannan masoyin raggone atunaninta a zuci tayi zancen....
"Shiko kamar saukar aradu yaji da yaji tace mishi raggo aiko da karfin tsiya yamike baimasan yamikeba wurinta yanufa gadan-gadan ita kam bata san komai na gidan ba balle ta arce!!!!
page 29&30
"Kanta ya damka haka yasa tayi gigitacciyar kara tana kokarin kwatar kanta amma takasa shiko murmushin mugunta yayi wannan dakike gani ba ragon namiji bane .....
"Kallonta yake na kurilla amma ya sassauta rikon da yayi mata wayace kisaka min kaya ashagwabe tace Dan Allah kayi hkr wanine yabani yace insaka kaga zamma cire maka abunka ynx tareda kokarin balle ma ballan rigar!!!!!!
JUMA'AT MUBARAK TO ALL MUSLIM UMMA💥👋.
Wannan kenan
taku har kullum aisha alkali {oum faheem}✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
COMMENT AND SHARE PLS🙏🙏🙏🙏
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJXz
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJXzWATER GURL🧝♀️🌊
YARINYA RUWA
WRITTEN BY AISHAALKALI ✍️✍️
08145116412
FIRST CLASS WRITERS
Da sauri ya rike hannayenta da take ƙoƙarin ɓalle bottles din rigar da ke jikinta,"Khaifah ka ce na cire maka kayanka". Ta faɗa idanunta na tara kwalla jikinshi ya ji ya yi sanyi...
"Yanzu don na ce ki cire za ki cire kenan!" Ya yi maganar yana kafeta da idanunshi masu cikeda kwarjini izza tare da sarautu, hannunta ya kama ya zaunar da ita bakin bed na shi "Ina zuwa" Ya ce da ita tare da barin ɗakin kallo take bin ko ina na ɗakin yau ne rana ta farko da ta fara shiga irin wannan gurin cike da nishadi take kallon ko Ina na wurin, ƙofa ya ja ya rufe Bayan ya fita kai tsaye ɓangaren mahaifinsa ya je cike da mamaki kowa yake kallonshi, mahaifiyar shi ce ta taho wurin shi taba fuskarshi take kamar ta ga sabuwar hallitta, "Ummie wai ya haka?" Ya faɗa a shagwabe, murmushi take "Boy ka warke Allah na gode maka da ka nuna min wannan rana.
Mahaifin shi shi ma murmushi yake Alhamdulilah ya ce"Faheem zo nan ya nuna masa gefen shi karasowa faheem ya yi ya zauna gefen mahaifinshi abin gwanin sha'awa.
Page31&32
Shirye-shirye ake amma ban da bangaren sarauniya a baya ba za ta ce tana farinciki da auren ba haka kuma ba za ta ce tana bakin ciki da shi ba haka kowa yake abin da ya dame shi, ba wanda ya koma kanta can ba a rasa ba mahaifinta ke kawo mata ziyara Amma ba ta bari su hada idanu shi kan a tunanin shi fushi take Har yanzu shiyasa ya kyaleta Bai takura ta ba.
Bangaren Khalil kuwa murna yake sosae zai mallaki Faheema a matsayin matar aure, Sarauniya Fauza ce ta shigo hannunta dauke da kwarya wani abu ne a ciki da ni ma ban san mene ne ba, "Karɓi" Ta ce ba tare da ta kira sunanta ba shiru gurin ya yi ganin ba karba za ta yi ba ya sa ta ce "Faheema ba ki jina ne?"
"Au ashe kin san sunana kuma mene ne Wannan ko ce miki aka yi ba ki da lafiya?" Ta fada kanta tsaye ba shakka ko tsoro a idanunta,
"To gwamma ma ki sha dan yarona ba ragon namiji ba ne in kuma ba ki sha ba matsalarki ce ta fada cikin jin haushin abin da Faheema ta yi mata aje kwaryar ta yi ta yi ficewarta.
Ni ko na ce da kin yi haƙuri Abaya ki sha dan ina jin tausayinki q
wallahi.
Fahad tafe Yana sauri ya kira mahaifansa domin ganin YARINYA da ya gani dakin dan'uwanshi tsayawa ya yi ya na kallon ikon Allah duk da ya san yayanshi ne amman wannan karon yana tantama mahaifiyar shi ce tace "Fahad ka zo dan'uwanka ya samu sauki"
Karasawa ya yi ya ce"Wai da gaske kai ne?" Ya tambaya da alaman tsoro "Ni ne Fahad zo" Ya bude masa hannunshi, da gudu Fahad ya fada jikin dan'uwanshi saboda ba karamin miss na shi ya yi ba.
Gaba daya Faheem da Fahad sun manta da wata Faheema hira suke sosai musamman mahaifiyarsu, Allah sarki uwa mai dadi.
Gajiya da zama ta yi kawai ta haye gadon ta kwanta ta ja bedsheets ta rufe jikinta da shi in kaga yadda ta dunkule zaka dauka ba kowa a gadon, baccinta take hankali kwance saboda rabonta da ta yi bacci mai dadi har ta manta ga kuma yanayin gurin da dadi.....
Faheem ne ya ce "Fahad jeka kwanta dare ya yi kuma na ga ka cika cikin ka oya je zuwa bacci"
Mikewa Fahad Yayi yace "Sai da safenku have a nice dream" Da kai suka amsa masa ya yi tafiyarsa, "Ni ma zan je na kwanta wallahi duk a gajiye nake Ummie Abba sai da safenku" Shi ma da kai suka amsa masa ya yi tafiyarsa, saura kwana hudu auren Khalil da Faheema wato Abaya.... Lol
Kofa ya bude ya shigo ko kallon gadon bai yi ba ya wuce toilet wanka ya yi ya fito ba tare da tunanin komai ba ya kunce towel dinda a daure a kugunshi mai ya shafa ya dauko rigar baccin shi ya sa saboda Faheem ba ya son kwanciya da kaya ajikinsa....
Hawa gadon ya yi ba tare da tunanin komai ba bargo ya ja ya rufe jikinshi.....
Page 33&34
Can karshen gadon ta mulmula ba tare da ta san ta yi ba baccinta take hankali kwance, cikin baccinsa ya tuna da ita juyawa yake so ya yi ya ga tana ina saboda shi gabadaya ya manta da ita yaji kamar an rike shi ko da ya bude bargon ya ganta jikinshi ta manne kamar wata cingum mamaki ne ya kama shi to yaushe ta hau gadon ko dama tana sama, kokarin cireta yake daga jikinshi amma sai ara shiga jikinshi take.
"Na shiga uku!" Ya fada saboda wani karkar da jikinshi ke masa "Yau na ga ta kaina, ke!" Ya fada da karfi aiko a firgice ta farka dama ba ta da nauyin bacci, kuka ta fashe da shi tana yi tana shure-share tsayawa kawai ya yi yana kallon ikon Allah!
"In kin gama kukan ki saukar min saman gado" Aiko kamar an yi ruwa an dauke haka ita ma ta yi gum da bakinta, "Sauka na ce ko ba ki jina?" Shiru ta yi dan wallahi ko me zai yi ba za ta sauka ba,
"Ba da ke nake magana ba?" Gyara kwanciya ta yi a jikinsa shi kam duk mamaki ya cika shi YARINYA da son jiki kamar mussa to ni bari na sauka na ba ki guri" sake shi ta yi ta kwanta gefe...
"Wai kina nufin ni zan kwanta a kasa ni da dakina" Ya fada Yana kallon ikon Allah! Brgon ta ƙara ja ta juya masa baya haka shi ma ya kwanta gefen ta.......
Comments and share pls
More comments more updates
Written by
Aishaalkali ✍️✍️✍️✍️ 08145116412
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJXzWATER GURL🧝♀️🌊
YARINYA RUWA
WRITTEN BY AISHAALKALI ✍️✍️
08145116412
FIRST CLASS WRITERS
Da sauri ya rike hannayenta da take ƙoƙarin ɓalle bottles din rigar da ke jikinta,"Khaifah ka ce na cire maka kayanka". Ta faɗa idanunta na tara kwalla jikinshi ya ji ya yi sanyi...
"Yanzu don na ce ki cire za ki cire kenan!" Ya yi maganar yana kafeta da idanunshi masu cikeda kwarjini izza tare da sarautu, hannunta ya kama ya zaunar da ita bakin bed na shi "Ina zuwa" Ya ce da ita tare da barin ɗakin kallo take bin ko ina na ɗakin yau ne rana ta farko da ta fara shiga irin wannan gurin cike da nishadi take kallon ko Ina na wurin, ƙofa ya ja ya rufe Bayan ya fita kai tsaye ɓangaren mahaifinsa ya je cike da mamaki kowa yake kallonshi, mahaifiyar shi ce ta taho wurin shi taba fuskarshi take kamar ta ga sabuwar hallitta, "Ummie wai ya haka?" Ya faɗa a shagwabe, murmushi take "Boy ka warke Allah na gode maka da ka nuna min wannan rana.
Mahaifin shi shi ma murmushi yake Alhamdulilah ya ce"Faheem zo nan ya nuna masa gefen shi karasowa faheem ya yi ya zauna gefen mahaifinshi abin gwanin sha'awa
Can karshen gadon ta mulmula ba tare da ta san ta yi ba baccinta take hankali kwance, cikin baccinsa ya tuna da ita juyawa yake so ya yi ya ga tana ina saboda shi gabadaya ya manta da ita yaji kamar an rike shi ko da ya bude bargon ya ganta jikinshi ta manne kamar wata cingum mamaki ne ya kama shi to yaushe ta hau gadon ko dama tana sama, kokarin cireta yake daga jikinshi amma sai ara shiga jikinshi take.
"Na shiga uku!" Ya fada saboda wani karkar da jikinshi ke masa "Yau na ga ta kaina, ke!" Ya fada da karfi aiko a firgice ta farka dama ba ta da nauyin bacci, kuka ta fashe da shi tana yi tana shure-share tsayawa kawai ya yi yana kallon ikon Allah!
"In kin gama kukan ki saukar min saman gado" Aiko kamar an yi ruwa an dauke haka ita ma ta yi gum da bakinta, "Sauka na ce ko ba ki jina?" Shiru ta yi dan wallahi ko me zai yi ba za ta sauka ba,
"Ba da ke nake magana ba?" Gyara kwanciya ta yi a jikinsa shi kam duk mamaki ya cika shi YARINYA da son jiki kamar mussa to ni bari na sauka na ba ki guri" sake shi ta yi ta kwanta gefe...
"Wai kina nufin ni zan kwanta a kasa ni da dakina" Ya fada Yana kallon ikon Allah! Brgon ta ƙara ja ta juya masa baya haka shi ma ya kwanta gefen ta.......
Comments and share pls
FIRST CLASS WRITER ASSOCIATION
💥WATER GURL 💥
YARINYAR RUWA
FIRST CLASS WRITER ASSOCIATION
Writting by aishaalkali ✍️
Page 32&33
Kwance yake gefenta akayi kiran sallah subh, ya tashi toilet ya shiga Yayi alwala sannan ya fito yaje masallaci Yayi sallah.
Bayan yadawo toilet ya wuce kai tsaye yayi wanka ya fito ya ganta zaune bakin kofar fita dakin. "ke!"ya kirata " mey kike bakin kofa ko fita zakiyi?" Shuru tamishi bata ce dashi ci kankaba, oya zoki wuce kiyi wanka kiyi brush mufita. ! , "To" Tace dashi tabi ta gefenshi tashiga toilet din, kalle kalle take can ta hango batthob cike da ruwa fadawa kawai tayi tana iyyonta, tun yana sa ran zata fito har ya gaji! bude kofar toilet din Yayi, koda yaduba ya ganta cikin bathob tana iyo!.. "wlh in baki fitoba na iskeki ranki saiya baci inata jiranki ashe kinanan kina shirmenki! "
"To ganinan" Tafada tareda turo mishi baki."zaki fito kisameni ne ai.!"yafada tareda juyawa yayi tafiyarshi,
fita yayi a hanya ya hadu da Fahad "wai bros ina yarinyannan wlh ni nama manta da ita yafada da alamar tambaya?."
"Ai dole kamanta tunda bakai ta takurawaba ," dariya Fahad yayi "tokai wai inakasamota ne?"
tsayawa Faheem yayi ya kalli "dan uwanshi" "Fahad itace yarinyar da nake gayama wacce nashiga damuwa sbd ita ada nayi zaton na rasata amma ynx ji nake kamar ba abinda zai rabamu yakai karshe da sauke numfashi!." "Fahad ita din ba musulma bace yakake tunanin su abiey su amince? "
" sbd ita ba mutum bace! suka jiyo muryar mahaifinsu abayansu da sauri suka jyo suna kallonshi,
"Abiey" Fahad yafada da sauri.
"Abiey Dan allah". Faheem yafada araurane Wlh Ina Santa zanyi Komai sbd ita Dan allah Abiey karka ce "A'a"
Koda shi yace eh bazan taba amincewa ba, "GA Mata dayawa diyan sarauta ka aura amma badai Wannan ba"Tafada tareda Nuna faheema dake tsaye Bayan faheem tana kuka batare da yasan tana wurin bama.
Kwana biyu ya rage auren abaya da Khalil ita dai tana bangarenta ba wanda ya Isheta kallo Dan duk daukan mahaukata take musu musamman Khalil dataga yanata rawar Kai,
Mutum taji ya tsaya kanta tana kwance,
Khalil ne tsaye bayanta.
Mey kake bukata abaya ta fada batare da ta kalleshiba?
"ke nakeso "
" Bangane ba mey kake nufi? "
Kusa da ita ya matso Bari Kiga abinda nake nufi a aikace yafada Yana kokarin janyota jikinshi." kaga malam tsaya meye haka?" Saura kwana nawa kizama tawa Dan Haka kawai kibari muji dadi" yafada Yana kashe Mata ido daya!"
Kallon bakada hankali take mashi. "waikai Yaushe zaka daina abubuwannan" Tafada araunane😢
"Kanaso ayi aure mu haihu kana Wannan banzan hali naka Dan allah kadaina ko Dan zuri'armu nan gaba..! "
Wani Dan Jan hankali agareni
Yawan samari ba son gaskiya suke muna ba kawaii suna sha'awar mune zakuga saurayi yazo Gidanku yanuna da gaske yake auren ki zaiyi bazai taba nuna miki halinshi na BANZABA, sai anyi muku engagement daga lokachin zai fara sauya miki tunani "ai ynx saura kadan aurenmmu mufita outing" daga Fita outing baby kiss nakeso kimin daganan zai barki saikin saki jiki dashi yanuna miki true color nashi 30min ya isa ya lalata miki rayuwa Har abada yammata Yakamata ku kula da irin samarinda zaku zaba amatsayin abokan rayuwa ku taimaki kanku iyayenku, ya'yanku, mazajen da zasu aureku
Kusa yaranku suyi alfahari da ku
Amatsayin Mahaffey. !
Cigaban labarina
Tsaye Khalil Yayi Yana kallanta,
Ji yake Santa na karuwa cikin ranshi
"Nifah bantaba Ji Ina son YARINYAr nan Hakaba!" Azuci yake Wannan tunanin nan.
Juyawa Yayi, Yayi tafiyarshi
Batare da yace da ita Komai ba,
Kuka abaya take sosae kuka mai raunin gaske.
Ina sonki faheema tafada
Da karfi.
Faheema ce ta rufe idanunta sosae,
"Abaya kiyi hkr Ina sonki nima ki kula da kanki pls ki kula da papa tafada cikin tarin rauni ."
Duk Wannan abun da Faheema keyi ba wanda ya jita sbd Azuci take magana da abaya.
"Nidai zantafi!"
Faheema ta fada tareda Juyawa,
Da niyyan barin wurin tana kuka,
Tsayawa tayi sakamakon hannunta da Faheem ya rike, gabanta ya koma ya tsaya!
"Ina zakije?"
Cikin kuka tace "wani gurin da ba wanda zai sake ganina," takarasa tareda fashewa da matsanancin kuka!"
Hannunta ya sake
Da sauri ta kalleshi! "Da gaske?" Tafada kamar sokuwa,kallan idanunta yake cikin rauni.
Sosae take kuka "Shikenan narasaka kamar yadda na rasa mahaifiyata"
Kuka suke baki daya. Faheem, Faheema, Fahad, kamar Kanaganin Yara,
"Duk ba Wannan koke koken zaku cika wuri da shi ba! "
" To mey kake kokarin yi ne? " Inji mahaifiyar Faheem.
" Zanyi abinda ya dace sbd Nina haifi Faheem" "maimartaba badai nufin ka ka amince da Wannan auren ba"
"Kwarai kuwa na amince Dari bisa Dari
Tunda Har sunji sungani sunason junansu Zan daura auren Faheema da Faheem ynx ynx Saidai da sharadi guda" jikin Faheem rawa yake sosae, Tun kafin ma yaji sharadin ya sadakat.
"bazaku zauna acikin masarautar nan ba kuje ko inane amma banda Wannan masarautar " ido Faheem, Fahad, Faheema, Kai harma da mahaifiyar su suka waro suna Kallon Wannan danyen hukunci na maimartaba,
{Abinda yasa maimartaba ya yanke hukunci nnan sbd Faheema tasamu ingattacciyar rayuwa yasan duk ta zauna anan baxata taba jin dadiba sbd yasan halin matar shi indai bataso to abinnan Shida banxa duk daya to sbd Haka ya yanke hukunci'nnan}
Limamin dake bada sallah a masarautar aka Kira da sauran dattawa, kankace mey kowa ya hallara. Nan maimartaba Yayi musu bayani nan take aka daura auren.
Sosae mahaifiyar su Faheem ke kuka wai danta yazabi mace akanta,sukuma Faheem da Faheema na nan tsaye ita dai sai kallon ikon Allah take wai za'a musu aure kuma mahaifiyar su bataso ji take kamar tace tafasa Amma ba hali, Sosai Faheem ke kukan zuci "ummie kinkasa taimakon danki kin gujeshi kin juya masa baya lokachin da yake bukatar ki akusa" shikadai yasan abinda yakeji, Shida ita ba mai cewa Kala.
Anan ma dai auren Abaya da Khalil andaure Sosai Khalil ke Farin ciki, sabanin Abaya da ke cikin Bakin cik
Page 35&36
Duk suna cikin farinciki Lokachin da aka sanar musu Wannan kyakkyawan labari na daurin aurensu, musamman oga Faheem Faheema ma na farinciki, Amma wani bangare na zuciyarta baya Mata dadi!, sakamakon auren Khalil da abaya tayi, Ba yadda Zatayi ne da Wlh baxata taba Bari Abaya ta auri Khalil ba.
Bayan Angama Komai na daurin auren
Su Malam sukayi Tafiyar su, yarage daga Faheema sai Faheem,Maimartaba ne Yayi gyaran murya tare da fadin "Faheem karike Amana karka cutar da yar mutane karka wulakantata kakulamin da diya'ta Allah ya kiyaye kuma yakaiku Lpy," Fahad Muje "
" Kanwata kikulamin da yaya'na sosae kinji "Fahad yafada da ala'mar zolaya,baki ta turo mishi" papa wai nice Zan kula da shi bani zai kula da niba " cike da yarinta tayi maganar aiko kowa saida ya dara banda Faheem dake tunanin mahaifiyar su, kula da Hakan da maimartaba Yayi yace" Fahad Muje inaga son ya Matsu basu tafi ba "" Abiey " Faheem ya kirashi in serious tone
" ka kula da ummie "
" in Sha Allahu son karka damu kuje "
HANNU SUKA DAGA MUSU HAR SUKA ISA BAKIN RUWA INDA ZASU JIRA JIRGIN RUWAN.
Zama Yayi Baice da ita ci kan kiba, dutse yadauka Yana jefawa a ruwa,
Gefenshi ta zauna tana Kallon gefen
fuskarshi,
Kallonta Yayi yanda yaga tafada dogon tunani abin yaso bashi dariya, amma yadake.
Gefenta yaje yazauna Yana kallanta,
Ita Kam Bama tanan yanayita,
Iska ya hura Mata a kunnenta, Aiko ba shiri ta dawo duniyar tunanin da ta afka,
Kallonshi tayi ta turo mishi baki,
Bata gama tura mishi bakin ba taji bakin faheem anata, ido ta waro tana zazzarewa kamar wacce bata sababa.
"LOL ai na manta faheema YARINYA r kirki ce duk da Kasancwwarta batada addini Haka baisa ta biyema sauran ta lalaceba "
Saida Yayi Mata kiss (sumba)
Mai isar sa, Sannan ya saketa ita Kam bakin ta zafi yake Mata abinka da wacce bata taba yiba,
Kallonta yake yadda ya ga tana turo baki so take ta goge bakinta. Shi abin dariya ma ya bashi wai Kazan tarshi takeji sbd Yayi kissing nata lol.
"Nifa na gaji nan Zamu Zauna ne?"
"Eh "yabata amsa.
" Ko kinada wani guri muje? Eh inada Zakaje? "
" Eh zanje tare da ke matata" kashe Mata ido Yayi,
Dariya tafara, kallanta ya ke sosae sbd Wannan ne lokachi na farko daya fara
Ganin ta tana dariya sosae,
Tsayawa tayi tana Kallonshi,"menene na kallona Haka? "
" Kinada kyau! "Yafada Yana kallanta,
Fuskarta ta rufe da hannayenta biyu,
" Ni kadaina kallona!"
"Sbd mey?" Yace,
"Kafini kyau ai" Tafada tana Kallonshi ita Allah yasan lips inshi na burgeta sosae.
Kuka take sosae,
"Abaya ki taimakeni Wlh bazan iya jurewaba ni banasan Khalil Kizo ki taimakeni!" Tana Wannan ne sbd kar Khalil da Uwar shi su kagene ta, "Hhhhhhhhhh" dariya taji abayanta Khalil ne da mahaifiyarshi,
Kusa Ga Abaya ta zauna," Son zonan" Tanuna masa gefenta, Matsowa Yayi Yana murmushin mugunta,
"Ga Da'nan na baki Amana inaso kishayar dashi dadi na musamman"
"(Lol wai inlow ke Wannan magana gaskiya fauza bakida kunya 😂) "
Kallonta Abaya tayi ta watsar, Dan bata mada lokachin su,
" Tau son", Naci kama burin ka na mallakama Faheema
("Niko nace kin mallaka mai Abaya dai 😜")
"kakula min da ya'ta, kabita akankali Kasan sabuwace 😜"
Hade da murmushi kan fuskarta,
Murmushin takaici Abaya tayi
Tashi tayi tafita, "Ina zakije?"
Wlh atsorache take amma ta fuske,"mey ruwanka da inda zanje? "ta fada tana Kallon kwayar idanunshi,
" Kinga faheema yakamata kitsaya yau nefah Daren farkonmmu! "
Wani kukan takaici ne yakeso ya kufce Mata da sauri ta Raba tafice.
Bata tsaya ko inaba sai gun magaifinta tasan can kadai zataje ta tsira.
WATER GURL
YARINYA RUWA
FIRST CLASS WRITER'S
Writting by aishaalkali ✍️
Page 37&38
Kallon junansu suke cikeda shauki musamman oga Faheem, sun manta da wata maganar Tafiyar su,
Saida Yayi sallar magrib sannan.
Kwance take a kafafuwansi, gashin kanta yake shafawa shidai allahh yasan yanason mace mai gashi, saigashi Faheema gashinta kamar Bana mutane ba, Yana cikin tunanin makomarsu yaji saukan jirgin ruwan,
Faheema ce tafara mikewa, Riko hannunshi tayi wai zata daga shi, kallonta yake Yana Kallon karfin hali irinna faheema yasan komai Zatayi bazata iya daga shi ba.
Kwabe fuska tayi,"Kasan fah bazan iya daga kaba" murmushi yasakar mata, mikewa Yayi hannu ya Mika mata yace"To zomuje kar mubata lokachi! "
Murmushi tayi farinciki fall ranta wai yau itace zata tafi wani wuri mai nisa tare da masoyinta." kamar mafarki! "
Tafada afili,
" Bacci kika fara ne naji Kina maganar mafarki" hannunta biyu tasa tana dukan kirjinshi,"ka ganka Koh" Tafada a shagwabe,
Murmushi yakoma sakar mata tareda Jan gashin kanta kadan!,
Aiko kamar jira take tafadi zaune tana shure- shure, "wayyo papa ya ciremun gashina" bil hakki kuka take shi abin ma dariya yabashi wai Wannan Dan Jan gashin dayayi take Wannan, kamar wata karamar YARINYA,
Tafiya yafara ya kyaleta jin takon Tafiyar shi yasa ta bude idanunta,
Waro manyan idanuwannan nata tayi ganin da gaske barinta zaiyi in tayi wasa,
Aiko da sauri Tatashi tabi bayanshi kafin takai Har yashige jirgin RUWAn
Shiga tayi da sauri tana sauke numfashi
Kamar wacce tayi tsere da mota.
BANGAREN KHALIL
Tun Yana sa ran dawowar abaya Har ya fidda rai, Gashi kuma a hannu yake Sosai,
Tashi Yayi ranshi bace Har zaije wurin mahaifinta ya jawota, sarauniya fauza ceh ta rike mashi hannu, "Son mey kake shirin aikatawa ne?" "Umma Wlh abukace nake da YARINYAnnan" yafada kamar ya fashe da kuka, Ka kwantar da hankalinka zomuje karage zafi da sabuwar baiwar da aka kawomin,
Murmushi yayi Yana shafa kanshi yace,
"Shiyasa nake kaunarki uwa ta gari"
{"lol Khalil karasa mahaifiyar da zaka cema ta gari sai mahaifiyar ka, yi abinka naji ance so sone amma son Kai yafi"}
"Umma ya take kinsan Nifa Banason wayanda basu cika Sosai ba nafi son wacce takeda Komai, yafada Yana marairaicewa"
"Son kaima Kasan bazan maka zaben da baidace dakaiba karka damu Wannan Komi ya zauna cike take fam ko Ina yaji"
"Umma Muje Dan Wlh a matse nake, yafada tare da yin gaba uwarshi na binsha, Basu tsaya ko Ina ba sai banga renta.
CIKIN JIRGIN RUWA 👇
Kanshi ta tsaya tace"Kai ZAUJ " Tafada kamar mai koyan MAGANA, da mamaki yajuyo Yana kallanta,
" Zonan" yafada Yana nuna mata gefenshi,
Tana zuwa kafarshi ta Haye ta zauna hannunta tasa ta zagayo wuyanshi tana Kallon fuskarshi,
Ajiyar zuciya Yayi Karo na farko kenan da mace ta zauna a kafarshi ji yake sassan jikin shi na amsawa da sauri, yace"sauka " turo mishi Dan karamin bakinta tayi" Ni Anan nake son zama" Kara gyara zamanta tayi, shiru Yayi Yana sauraren bugun zuciyar ta sbd sunyi kusa sosae Yana iya jiyowa, "Ina kikaji Wannan sunan" Murguda masa baki tayi ta juyadda kanta gefe, kallonta yake bako kyafta ido, "Gayamun baby mie" juyowa tayi tana Kallon shi, Jin bakin shi anata ya mai data Duniyar da ta lula ta tunanin sunan da taji ya kirata dashi, Ynx ta Dan fara amsar sakon shi, Tana biye mishi, hannunshi ya tura Kasan rigar ta ya rungume kugunta, Bata Hana shiba, sbd ita ma tana enjoying abun, Tun tana daukan abin wasa saida taga abin yafi karfin ta sbd bakinta zafi yake mata Sosai, kuma yaki sakinta, tureshi tafara yi, ba halin magana bakin ta na nashi, kamar wanda take Kara zuga wa, Haka yacigaba da shan lips inta kamar yasamu alawa, Tun tana kokarin kwatar kanta Har ta gaji ta hakura, shiko bangaren oga Faheem ya Riga ya tsokanowa kanshi gobara wacce ba ruwan kasheta nan kusa, Amma fa a tunanin shi Dan ni gaskiya ban yadda ba ruwa ba,
Da kyar tasamu ya daga ta, sauke numfashi take..
More comments pls
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DPpBhXyzIVKLbDQwVsQJXz
🔥WATER GIRL🔥
YARINYAR RUWA
💥FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION 💥
Page 39&40
Abaya zaune take gaban mahaifin'ta hira suke sama-sama Kallon ta Yayi Yace"faheema tashi Kije nasan mijinki Nacan na jiranki "yafada Dan shima so yake yaje ya huta.
" Abba ni anan Zan Kwana kuma, ma shiyace in kwanta anan din"
Kallon ta Yayi Yana Kallon Yana'yinta "Kila tsoro takeji, yafada a'ranshi" to Shikenan Kije ki kwanta nima baccin nakeji"
Cikin tsananin farin ciki ta tashi Dan ba tayi tunanin Mahaifin'ta zai yadda, ta Kwana nan ba Bayan yau aka daura mata aure.
Shima Yayi Hakane sbd ya kwantar mata da hankali kuma gashi tayi farin ciki, allah yasani ya nason yar' shi daya tilo da allah ya Mallaka masa,
Duk lokachin da yaji kewar matar'shi inya ga faheema sai yaji kamar Har ynx tana Raye.
Bangaren Khalil kuwa Uwar shi tasamo mishi yan'matan da zasu biya masa bukatar shi, suna can suna aikata masha'arsu.
Wani Dan karamin gidane kusa da ruwa wanda akayi da katako, amma inka gani zaka dauka na Kasa ne, kusa da ruwa suke sosae, suka dai ke rayuwar'su, sai dai'dai kun mutanen da ke wucewa ta'nan.
Koda suka sauka akan jirgin ita dai Faheema gurin Yayi matukar burgeta kuma taji tana son gurin, juyowa tayi cikin farin ciki, "Wannan gurin Yayi" tafada tana Kallon shi yadda yake wani lumshe idanu.
kamar maijin bacci "bakada Lpy ko yunwa kakeji" lokachi daya take Jero masa tambaya, kallonta yake Don Shi kadai yasan yadda yakeji, "Bakomai nagaji ne mukarasa zanyi sallah dare yayi" "tau" tace dashi.
Bude gidan Yayi da makulli Yayi addu'a sannan, yace ta shiga da kafar dama, Kallon shi take Dan batasan wacce kafa zata sakaba, "ya allah" yafada Yana dafe kanshi, "ynx Komai sai na koya maki"
Turo mashi baki tayi "Uhm Nidai ka koya mun ban iyaba kuma papa yace zaka koya mun Komai da Komai sbd Kana sona kuma kanada Kirki " 😌❤️tafada tana rufe fuskar'ta da hannayenta,
"Naji Wannan kafar Zaki saka, sannan ki saka dayar, saura kimin shirme Wlh ballaki zanyi gurin nan, bakida mai cetonki naga kanki na rawa, Zan gyara miki shine" "dama ka iya gyaran Kai ashe" tafada tana Kallon shi Dan ita tasan ba'a gyaran Kai Amma Bari tayi shuru taji.
Ganin Yana kokarin cafko ta ne yasa da gudu ta fada gidan bata ma San da Wace kafa ta fara shigaba.
Page 41&42
Koda suka shiga gidan, bai'bi ta kanta ba wucewa Yayi, Hanyar wani daki ya nufa batare da yace da ita Kala ba, ganin Haka yasa ta kyaleshi saida ya shiga
sannan.
Tabi Bayan shi, Koda ya shiga toilet ya nufa yayi wanka sannan Yayi alwala, fitowa Yayi Yana tsane jikin shi da Dayan towel dinda ke hannunshi, Dan baiyi zaton zata biyo shi ba.
Zaune take ya fito ya nashafe ruwan jikin shi, Kallon kurillah take mishi Dan bata taba ganin shi ba kayaba.
Gaban mirror ya nufa Yana kaiwa ya kunce towel din ya fadi Dan shi Har ga allah Bai lura da itaba
Ihun da ta kurma na yasa ya kula Ashe tana dakin, sai ihu take tana rufe idanu, shi Ya'ma manta ba towel ajikin shi, karasawa Yayi gurin ta "ke wai Menene kike ma ihu bakida hankali ne" saida yakai Aya ta bude idanunta kodai yafara mun gizo ne tafada tana bude idanta, tana budewa tayi ar'ba da Faheem dinshi, Kara kurma ihu tayi ta sulale tafadi kan gado sumammiya,
Dan Faheem babban mutum ne, Komai nashi quantity ne, sai ynx ya lura ba towel, da sauri yakoma baya ya dauki towel din, ya daura a kugunshi, "Wayyo Allah waike wacce irin marajin YARINYA ceke" Dan Bai'ma lura data suma ba.
Oya tashi kifada duk Wannan surutun da yake Bai jiyoba balle ya San halin da take ciki, jin shuru bata amsa mishi ba yasa ya juyo ya ganta kwance agado kamar mai bacci.
Karasowa Yayi ya kalleta Dan zuwa ynx ya gane suma tayi, baisan Sanda dariya ta kucce mashi ba, ruwa ya debo a toilet, watsa mata su Yayi, aiko sai Gata ta farka tana sauke ajiyan zuciya, duk da Haka bata bude idanta ba, Dan Bama taso tasake gani, a halin ynx tsoron shi fall a zuciyar'ta.
Dariya taji ya nayi fara bude idanun tayi taga Ashe Ya daura towel din, Kallon shi take yadda yake dariya kamar ba Shiba, "ke wai Mene kawaii Dan kin ganni shine Hadda suma wayaga lokachin da Zan shigeki allah yasa ba'a gida mukeba da kin tona mini asiri tareda kashe mata ido"
Faheema dai ba karamar YARINYA bace tasan mey akeyi in akayi aure, shiru dai tayi ta fada duniyar Tunani Ina zata Kai Faheem Anya Bai mata yawa ba, sosae take Tunani, duk surutun da yake Bama ta jin'shi
Writting by aishaalkali
✍🏻
INA MAI FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA SABON LITTAFINA YANA NAN ZUWA MUKU BADA DADEWA BA AND PAID NE DUK WACCE TA SHIRYA TAMUN MAGANA NASAKATA A PAID
GROUP
COMMENTS PLS 🙏🏻
❄Yarinyar Ruwa📚
{Water💧Gurl}
✍️𝑊𝑟𝑖𝑡𝑖𝑛𝑑 𝑛𝑑 𝑆𝑡𝑜𝑟𝑦 𝐵𝑦📚:
💋 𝐸𝑎𝑠ℎ𝑎 𝐴𝑙𝑘𝑎𝑙𝑖💋
📲 𝐸𝑑𝑖𝑡𝑒𝑑 𝐵𝑦💘
💓𝑇ℎ𝑒 𝑁𝑎𝑖𝑛𝑎𝑟ℎ 𝐾𝑑 💓
*Page 41&42*
*Faheem & Faheema*
Shiru ko wannensu yayi, yayinda kowa da kalar tunanin da ya faɗa.
Zaune suke a palorn gidan nasu, Faheem sanye yake cikin doguwar jallabiya ƙirar saudi, bai saka hula akan shi ba, sumar kanshi baƙaƙirin sai walwali take.
Tun bayan kammala shirin shi suka fito palorn, abinci suka faraci cike da nishaɗi sannan suka zauna a palorn, suna kallon wani series film na china [Diamond Lovers].
Daga Yadda dukaninsu suka ƙurawa t.v dake aikin shi ido suna kallo, zakayi tunanin kallon suke da gaske, sai dai idanunsu yana kallon t.v ne yayinda zukatansu suka tafi duniyar tunani, kowa da kalar nashi tunanin da yake.
A ɓangaren oga Faheem babu tunanin da yake sai na Ummien sa, tunanin irin halin da ya barta yake, wani ɓangare na zuciyarshi yana jin babu daɗi akan mace ya tafi yabar mahaifiyarshi cikin wani hali...
Yayinda wani ɓangare ke faɗa mishi Ummie ita ce taja duk abin da ya faru, domin tafi kowa sanin abin da yakeso da kuma wanda bayaso amma taƙi bashi goyon baya akan burinshi na auren 'Faheema', a tunanin shi kasancewarta ita ma ƴa mace ce, zatafi bashi goyon baya sama da kowa akan auren Faheema kodan suyi jahadi na fiddo ta daga cikin wani addini wanda ba musulunci ba.
𝑇𝑂𝐻 𝑅𝐸𝐴𝐷𝐸𝑅𝑆 𝐾𝑈𝑁𝐷𝐴𝐼 𝐽𝐼 𝑇𝐴 𝐵𝐴𝑁𝐺𝐴𝑅𝐸𝑁 𝑂𝐺𝐴 𝐹𝐴𝐻𝐸𝐸𝑀 𝐵𝐴𝑅𝐼 𝑀𝑈𝐽𝐼 𝐵𝐴𝑁𝐺𝐴𝑅𝐸𝑁 𝐺𝐼𝑀𝐵𝐼𝑌𝐴 𝐹𝐴𝐻𝐸𝐸𝑀𝐴😇
A ɓangaren Gimbiya Faheema kuwa, ta tsunduma cikin duniyar tunanin halin da Mahaifinta Mai martaba da kuma ƴar uwanta Abaya suke ciki ne, tunani take anya kuwa zuwa wannan lokacin Abaya tana raye bata mutu ba, domin kuwa tasan zuwa yanzu Mugu Yarima Khalil ya gama yima Abaya Faca faca don tasan a halin Bunsurai dai irinna shi, zuwa yanzu sai dai corpse na Abaya badai a sameta a raye ba, domin a irin fahimtar da Faheema tayiwa Mugu Yarima Khalil kamar yadda ta laƙaba mishi bazai taɓa bari Abaya ba, a daren farkon su, domin tunani zayyi 'Faheema' ce bawai Abaya ba, domin Suffar Faheema ce tare da Abaya ɗin.
Tunani Faheema take muddin Mugu Yarima Khalil yayi Sanadin mutuwar ƴar uwanta Abaya bazata taɓa yafe mishi ba don saita ɗaukar ma Abaya fansa, sannan kuma bazata yafewa kanta ba, don ita ce ta zama silar mutuwar Abaya ɗin...
😝Toh masu karatuu bara dai nayi shiru kawaii muje zuwa domin sanin yadda zata kaya💘💘
*In Briefly*
Tsawon Mintuna Talatin suka ɗauka cikin wannan Hali sannan daga baya 'Faheem' da ya dawo daga duniyar tunanin nashi yaja dogon numfashi tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya kana ya ɗanyi gyaran murya yana gyara yanayin zaman shi zuwa tanƙwashe ƙafa daga inda yake zaune saman doguwar kujera 3sieter.
Alama yayi ma Faheema da ta ƙariso gurin da yake, miƙewa tayi jiki babu ƙwari ta ƙariso gurin shi, tsayawa tayi a gaban shi ba tare da ce dashi ƙala ba.
Murmushi yayi don ya fahimci kamar shi, ita ma ɗin tunanin ahalinta takeyi, shiyasa duk ta zama gatanan dai So annoying, duk da baisan labarinta ba, amma yasan akwai kitmurmura ciki game da tashin hankali da chakwakiya....
"Ni wanene a gurin ki?."
Faheem yayi mata tambayar yana kallon kyakyawar fuskarta, yayinda ita kuma tambayar tazo mata a bazata....
Washe baki tayi tuno matsayin shi a gunta ta ce "kai Mijina ne abin alfaharina, kuma uban ƴaƴana Insha Allah sannan kuma shalele na,"
Ƙayataccen murmushi Faheem ya saki har fararen haƙoran shi suka bayyana, jin abin da Faheema ta ce😇......
"Good, kina nufin yanzu kin mayar dani shalelenki ko" Faheem ya tambaya Faheema wacca sai faman murmushi takeyi Faheema cikin ta ce "sosai ma, ae yanzu kai ɗin, ba iya shalelena bane, kai ɗin, CHIZA DANI na ne....
Murmushi kawai Faheem yayi wato shine CHIZA DANI ɗinta lallai masoyiyarsa Faheema tanaji dashi....
Alama yayi mata da ta zauna gefensa ba musu tayi kamar yadda ya buƙata zama tayi a gefan shi, saman 3sieter ɗin, saukar da ƙafaffunta ƙasa tayi suna taɓo tiles....
Gyara zaman shi yayi daga lanƙwashe ƙafa zuwa kwanciya saman kujerar sannan ya kwantar da kanshi saman cinyar Faheema Yayinda kyawawan idanun shi suke cikin nata kyawawan idanun, hannu takai tana shafa sumar kanshi mai santsi.....
"Habibtiena shin Zaki iya bani taƙaiccen labari akanki please," Faheem yayi ma Faheema maganar yana kuma kallon ta da sauraron ta danjin abin da zakace....
Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta fara magana muryar ta a karye tuno rayuwarta da kuma masarautar su da mahaifinta mai martaba dama ƴar uwanta Abaya kai harda mugu Yarima Khalil shi da mahaifiyarsa Sarauniya Fauza......
"Sunana Gimbiya Faheema, wacca nake jiran karagar mulki babbar masarauta, sakamakon ni kaɗaice a gurin mahaifana....
Mahaifiyata Sarauniya Zainaba ta rasu ina da shekaru Goma, daga nan mahaifina Sarki ya auri Sarauniya Fauza sannan ta tare a masarautar mu ita da ɗanta Yarima Khalil....
Na taso a masarautar mu ina da matuƙar kyau da kyawun sura don ko Abaya da ita ma ta kasance kyakyawar mace a bayana take, wasu suna cewa ma kaf a tarihin masarautar mu ba'a taɓa Gimbiya mai kyawuna ba, wanda hakan yajamin soyayyar Yarimomi manyan ƴaƴan sarauta dama masu arziki...
A ƙasar mu dama masarautar mu yin ko amfani da tsafi ba laifi bane ga kowa da kowa domin al_adarta ƙasar mu ce tsafin ko wani kala ne kuwa..
Tun tasowata Yarima Khalil ɗa ga Sarauniya fauza ya kamu da masifar sona don ko Yarima na wata masarautar bai yadda na kula ba saishi kaɗai kullum bashi da buri saina aure na, sai dai kuma ni a nawa ɓangaren ba shine a gabana ba domin kuwa ban taɓa son yarima khalil ba ko da wasa....
Ana haka Mahaifina wato mai martaba kwasam wata rana ya saka ranar aure na da Yarima khalil to harga Allah ni bana ƙaunashi saboda haka nayita bin hanyoyi kala kala wajen ganin an fasa aure na da Yarima Khalil amma abin ya cutura....
Toh ana cikin haka wata rana Abaya tazomin da wata magana wacca tayi sanadin canzawar rayuwata izuwa farin ciki sanadin haɗuwata da masoyina wato kai, yayinda ita kuma rayuwarta ta shiga cikin halin ha'ula'i domin kuwa ina da tabbacin zuwa yanzu mugu Yarima khalil yayi mata kwatsa_kwatsa don ba imani ne gareshi ba😭......
Nan dai Gimbiya Faheema ta ware ta zayyanewa Faheem Labarinta tun daga farko har ƙarshe ta feɗe mishi...
Daga ƙarshe bayanta kammala bashi labarin fashe mishi da kuka tayi tuno rayuwarta, a gaskiya sosai Faheem ya tausayawa Faheema akan labarinta da ta bashi kuma ya ɗauki ƙudurin taimaka mata kota halin qaqa....
Lallashinta yayi harta haƙura ta dena kukan sannan sosai ya dinga janta da hira danya ɗebe mata kewa sannan yasa ta manta baya tayi tunanin daga....
Daga ƙarshema wasannin soyayya ya fara janta dashi ta hanyar nuna mata zallar soyayya ta mussamman anan palorn daga ƙarshe ma da duniyar tayi masu daɗi ɗaukar abinshi yayi yay hanyar bedroom da ita💏....
Ganin Easha alƙari uwar ƴan son a ɗauko rahoto domin kawowa Easha Palace tana shirin binshi ciki ne yasa ni 𝑇ℎ𝑒 𝑁𝑎𝑖𝑛𝑎𝑟ℎ 𝑘𝑑💓 saurin jefa ƴan kayan editing ɗina cikin ƴar jakata na kamota ina bata baki akan tayi haƙuri haka idan ba so take Yarima Faheem ya kira mana Fadawa ba toh da ƙyar dai na samu ta haƙura da binsu ciki mukayo waje domin abinna manya ne ah dole dan harka za'a zuba ciki tsakanin masoyan na sani ah abinka da ma'aurata fah Lol😆🤣😅
_________♥___________♥_____________♥___________________♥__________