[12/5, 4:58 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 1*
Abakin k'ofar wani gida ginin k'asa na hango wata matashiyar budurwa tsaye da saurayinta ya parker motarsa jeep, saurayin sanye yake da k'ananan tufafi kansa yasha askin samarin zamani kallo d'aya zakayi masa ka gane d'an hamshaki'n mai kud'i ne.
Saurayin mai suna Ridwan ya jingina jikinsa akan motarsa sai kallon soyayya yake jifar budurwarsa dashi , murmushi ya sakar mata yace"Raihana ki sani ina sonki ina k'aunarki tabbas soyayyarki ta riga tayimin mugun kamu azuciya, aduniya babu abinda nafi muradi sama dake masoyiyata".
murmushi Raihana tayi tace"soyayyarka tayimin dashe acikin zuciyata ka sani har abada babu mai iya rushe ginin da kayi cikin rayuwata,na riga na baka ragamar rayuwata da amanar zuciya da gangar jikina".
"karki damu azamantakewar soyayyarmu babu cuta bale cutarwa, nayi miki alk'awarin idan mukayi aure zan baki farin ciki na har abada".
"dako nafi kowace mace sa'ar samun masoyin gaskiya".
Ridwan ya kalleta cikin shauk'in so da k'aunarta yace"nima nafi kowane namiji sa'ar samun mace k'yak'k'yawa d'iyar mutunci,yanzu dai ki gayamin abinda kike buk'ata in siyo miki idan zan dawo wata rana".
Raihana tayi rau rau da idanunta ta shagwab'e fuska kamar zatayi kuka tace"tun yanzu zaka wuce gida habibi?".
Langwab'e kansa yayi cikin alamar lallashi da tarairaiya yace"eh yanzu zan tafi kiyi hak'uri zan dawo kinji banason ganin b'acin ranki".Bud'e gaban motarsa yayi ya d'auko babbar leda ya mik'a mata ta amsa .
Zaro kud'i yayi cikin aljihunsa ya bata kud'i dubu talatin ta amshe babu kunya kamar ba budurwa ba, cikin fara'a ta sakar masa murmushi tace"nagode habibi".
Ridwan ya girgiza mata kai yace"ki daina yimin godiya kinfi k'arfin komai awurina".
"uhmmmm godiya nake".
"ki rik'e godiyarki nizan wuce aiki companyn mahaifina".
"ubangiji ya kaika lafiya".
"Amin my Raihana".Yana rufe bakinsa ya shige cikin motarsa ya tadda motar ya fice daga bakin k'ofar gidansu Raihana.
Raihana tana tsaye tana kallonsa har saida ya b'acewa ganinta, sannan ta juya ta shiga cikin gida hannunta rik'e da ledar daya kawo mata.
Tana tafiya tana rangaji har ta iso tsakiyar filin gidan ta iske Rayyanatu zaune saman k'aramar kujera tana wankin kayan Raihana dana Inna Zulai, Raihana ta isowa wurin Rayyanatu ta tofar da miyau tace"aikin kenan haka zaki tabbata babu aure tunda kin dauk'i girman kai kin sanya arayuwarki, kece kullum Inna take sawa aiki kamar jaka bazaki tab'a wayewa ba har abada kanki yana cikin duhu! ".
Rayyanatu taji zafin kalamanta har cikin zuciyarta cikin takaici ta d'ago idanunta ta kalli Raihana tace"naji ni jaka ce babu komai tunda yayar mahaifiyata nakeyiwa biyayya keda yake itace ta zuk'unna ta haifeki baki mayarda ita abakin komai ba, sannan wayewa kuma da kike magana idan ta wuce misali ubangiji ya kareni da irin wayewar zamani".
Raihana ta hasala sosai domin maganar Rayyana tayi mata rad'ad'i da zafi azuciya cikin masifa da hargowa tace"keeeee lallai wannan yarinyar kin rainani ki kalli tsabar idanuna kicemin ban mayarda Innata abakin komai ba, hmmmmm zaki gane kurenki wata rana idan kika kai hak'urina bango saina fasa miki baki ".
"duk abinda nace miki ai ke kika fara tsokanata sannan babba jan girmansa yakeyi awurin k'arami,karki manta duk tsoho baiji kunyar hawa jaki ba jaki bazaiji kunyar kayarda tsoho ba".
"eh tabbas Rayyana kin zama 'yar iskar yarinya amma zan nuna miki ko gaba da gabanta".
"babu abinda zaki nunamin in banda tara samari a k'ofar gida idan shege yazo yau gobe d'an iska zaizo jibi b'arawo zaki jawo ,kin mayarda bakin k'ofar gidan nan kamar tacin kasuwa ki gyara rayuwarki kafin lokaci ya k'ure miki".
Raihana ta fashe da dariya sannan ta tsagaita tace"kice hassada kikeyimin saboda inada farin jinin da za'a soni shiyasa idan akace ana sallama dani kike jin bak'in ciki kamar zuciyarki ta fashe,kona tara samari na isa ne shiyasa nake tara samari idan fitsari banza ne kaza tayi mana mu gani".
Rayyanatu taji rad'ad'i da zafin soka mata magana da Raihana tayi bata sake cewa k'ala ba, saboda tasan idan ta biye mata itace da wahala cigaba da wankin tayi tana shanyawa saman igiyar shanya tufafi.
Jin hayaniyarsu yasa Inna Zulai ta fito daga cikin d'aki ta iso wurin Raihana tana k'are mata kallo, cikin alamar mamaki tace"lafiya nake jin kamar ana fad'a keda waye Raihana? ".
Raihana ta zumb'ura baki kamar zatayi kuka tace"nida wannan 'yar hassadar ce mana".
"wa cece 'yar hassada kuma ban gane inda maganarki ta dosa ba?".
Cikin sagarci da shagwab'a ta bud'i baki tace"Rayyanatu mana".
Cikin harzuk'a da tsantsar Rayyanatu dake kwance cikin k'wayar idanun Inna Zulai tace"mi tayi miki ne?".
Gaban Rayyanatu sai bugawa yakeyi fat fat fat zuciyarta ta tsinke saboda tasan halin Inna Zulai akan d'iyarta Raihana, zata iya yiwa kowa rashin mutunci muddin akan Raihana ne,kashe kunnenta tayi domin taji irin k'azafin da za'a k'ulla mata".
"daga kawai na shigo cikin gida zan nufi d'aki shikenan Rayyanatu taga ganina ta dinga zagina tana cemin karuwa, wai ban mayarda uwata abakin komai ba sannan banda b'arayi da 'yan iska babu wad'anda nake tarawa a k'ofar gida sai su".
Tsantsar takaici da bak'in ciki ne kwance afuskar Inna Zulai wani irin tururin d'aci da zogi zuciyarta keyi cikin k'unar rai ta dakawa Rayyanatu rikitaccen tsawa tace"Rayyana!Abinda zaki kalli Raihana ki gaya mata kenan saboda bakida mutunci da sanin ya kamata!? ".
Jikin Rayyanatu ya dauk'i kad'uwa da mazari bak'in cikin k'azafin da Raihana tayi mata ne shimfid'e afuskarta, nan da nan hawaye suka shatata afuskarta bakinta yana rawa tace"wa.....llahi Allah In....na ba...nce ma...ta karuwa ba...".
"Rufemin bakinki! Tambayarki nakeyi ba kuka nace kiyimin ba shegiya munafukar yarinya!".
"bance mata ka..... ".
Kafin ta k'arasa maganarta Inna Zulai ta kwasheta da gigitattun maruka biyu masu zafi wanda asanadiyar haka, saida ji da ganin Rayyanatu suka d'auke na wucin gadi ta fita daga cikin hayyacinta ta duk'e k'asa dafe da kuncinta tana zubar da hawayen takaici da rashin iyaye.
Kuka takeyi mai k'unshe da tsantsar damuwa da k'uncin rayuwa.
Alokacin ne Inna Zulai ta nunata da yatsa cikin kakkausar murya tace"gobe ki sake zaginta kiga irin hukuncin da zanyi miki sai yafi wannan muni arayuwa, keee dan ubanki idan ba hassada ba yadda kike kifin rijiya gaki da bak'in jini haka kikeson 'yata ta kasance, ki kiyayeni banida k'yau lamarina babu sauk'i bana d'aukar raini da walak'ancin kowa ".
Raihana tana kallon yadda mahaifiyarta ke tozarta 'yar uwarta amma ko ajikinta saima wani irin farin ciki da dad'i dake kwaranya cikin zuciyarta, murmushi ne kwance afuskarta tana hararar Rayyanatu cikin tsamgwama da *RASHIN SO*.
Zasu shige d'aki kenan saiga Baba Iliyasu ya shigo cikin tsakiyar gidan bakinsa d'auke da sallama, daga Inna Zulai har Raihana babu wadda ta amsa mishi sallamar, k'arasowa wurinsu yayi ya kallesu cikin nazari da tuhuma yace"Zulai mi kukeyi ne kukayi tsaye cirko cirko?".
Inna Zulai ta yamutsa fuskarta cikin rashin ladabi tace"babu abinda mukeyi illa Rayyanatu ce tayimin rashin kunya shine na hukuntata".
Baba Iliyasu ya mayarda kallonsa wurin Rayyanatu dake durk'ushe dafe da kuncinta tanata rusar kukan damuwa da tsantsar takaici, cikin mutuwar jiki da tausayawa ya isa wurinta ya mik'ar da ita tsaye cikin d'aci da zogin zuciya yace"yi shiru kiyi hak'uri ki daina kinji banason ganin hawayenki 'yata".
Rayyanatu ta sassauta kukanta tana gyad'a kanta alamar gamsuwa da maganarsa, sake kallonta yayi yace"yi tafiyarki d'aki ki kwanta ki huta".
Inna Zulai tayi charap tace"taje ina? To babu ita babu hutu har saita kammala duka ayyukan gidan nan fa ".
"to ai ba ita kad'aice budurwa acikin gidan nan ba ki saka Raihana ta k'arasa wasu ayyukan gida mana, ita kuma sai abarta ta huta shine adalci kinji Zulai ".
"Rayyana dai zatayi duka aikin gidan nan d'iyar k'anwata ce ba d'iyarka ba saboda haka babu ruwanka".
"ohhh to saboda tana d'iyar k'anwarki shine zaki dinga cutar yarinya kina cin amanarta, kiji tsoron Allah ki chanza rayuwarki wallahi ina guje miki ranar da zakiyi nadamar da batada amfani".
Ganin suna hayaniya yasa su Raihana suka zare jikinsu da wayo wayo kowaccesu ta shiga cikin d'akin da take rayuwa cikinsa, su Inna Zulai basu ankara da sun fice ba saboda dukansu suna cikeda haushin juna.
Inna Zulai ta rik'e k'ugu cikin son fitina tace"kaga Iliyasu nifa banason mutum ya dinga saka bakinsa acikin abinda bai shafeshi ba, wannan ai salon sa ido ne miye ya shafeka? Inace Rayyana d'iyata ce har lahira to miya dauk'i bakinka ya sanya cikin wannan lamari ".
"kedai na fahimci bak'ya son gaskiya dole kuma in gaya miki gaskiya komai d'acinta saboda bazan bari ina ji ina gani ba ki halaka yarinya marainiyar Allah ".
Mtssss Inna Zulai taja tsoki tace"gaskiya ka sani bale ka gayamini ita ni banida lokacinka saboda haka je kayi tayi da wanda yake tsararka ".Tana kai k'arshen maganarta taja k'afafunta ta shige cikin d'akin da Raihana ta shiga tabar Baba Iliyasu tsaye yana mamakin rashin son gaskiya irin nata.
Ajiyar numfashi yayi yace"Allah ubangiji ya shiryeki Zulai yasa ki dawo akan hanyar gaskiya".Yana k'arasa maganarsa ya nufi cikin d'akinsa wanda yake kusaga na Inna Zulai.
Baba Iliyasu yana shiga cikin d'akinsa ya cire tufafinsa ya nufi famfo ya d'ebi ruwa abokiti, direct ya fad'a toilet yayi wanka sannan ya fito daga cikin toilet d'in hannunsa rik'e da bokitin awaje ya aje bucket d'in, sannan ya fad'a cikin d'akin manshafi ya shafa ajikinsa sai ya ciro riga da wando shadda wad'anda d'an amininsa ya bashi k'yauta, bayan ya gama shiryawa ya jawo k'ofar d'akin ya rufe ya nufi cikin d'akin Inna Zulai.
Azaune ya taraddasu suna cin tsire da korawa da ruwan lemu jin takun tafiyar mutum yasa Inna Zulai ta waigo tareda yi masa walak'antaccen kallo sannan ta kauda fuskarta, ita Raihana ko d'ago kanta batayi ba bale ta kallesa, tsaye Baba Iliyasu yayi yana jijjiga kansa cikin katsewa da lamarin Zulai sassauta muryarsa yayi yace"Zulai ina abincina tun d'azu nake jiranki ki kawomini a d'akina? ".Batare data sake waigowa ba tace"ban girka ba! ".Cikin rashin girmamawa da rashin mutunci...........
_Shin labarin yayi muku dad'i ko baiyi ba? Ku cigaba da bina sannu ahankali domin jin yadda rayuwar Rayyanatu zata kasance._
_More comment more typing._
~Mugirat Musa ce.~😘
[12/5, 5:06 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 2*
Baba Iliyasu tsaye yayi yana jinjina rashin mutunci irin na Inna Zulai, sannan ya saukar da nannauyar ajiyar zuciya yace"saboda mi?"."Saboda niba baiwarka bace Iliyasu kullum kullum baka tashi aiko da kayan cefane sai marece tayi, shiyasa ni bazan iya yin bak'ar wahala ba wata rana ma d'anyen icce kake aikowa dashi ayi girki bayan nasha gaya maka ka daina siyomin itace d'anyu, amma sai kayi banza da maganata saboda baka mayardani abakin komai ba cikin gidanka".
"ya isa kice dai bakiyi niyar yin dahuwa ba babu wani k'auli da ba'adi da zaki kawo mini, sai naga bake kikeyin girkin ba kullum Rayyanatu ce kike sakawa aikin komai, saboda haka daga yau na gaya miki kada ak'ara kuskuren rashin yin abinci idan ke kinada masu kawo miki keda 'yarki mu bamuda masu bamu abinci ".
Inna Zulai ta wurga masa harara tace"k'warai kuwa munada masu kawo mana ko mutum yayi bak'in ciki da hassada babu abinda ya shafemu! Daga yau idan ka siyo cefanenka kaba Rayyana ta dafa maka inhar kanason kaci abinci".
Baba Iliyasu ya musk'uta yace"zan bata saboda ita nake aure bake ba, ke kuma Raihana kiji tsoron Allah duk abinda kikeyi kisan Allah yana ganinki kada ki kuskura ki biyewa hud'ubar Innarki da rud'in shaid'an domin wata rana zasu iya jefaki cikin wahala! ".Yana k'arasa maganarsa yaja k'afafunsa ya nufi k'ofar d'akin Rayyanatu ke barci.
Yana isa yayi knocking d'in k'ofar ta taso ta bud'e idanunta ya fad'a cikin nasa ta d'uka cikin girmamawa tace"Baba barka da rana"."Barka dai Rayyana".
Rayyanatu ta mik'e tsaye tace"akwai abinda kuke buk'ata ne yanzu in fito inyi muku? ".
"a'a bana buk'atar komai".Hannunsa ya saka cikin aljihunsa ya ciro d'ari biyar ya mik'awa Rayyanatu ta amsa tace"mi za'a siyo maka Baba?".
Baba Iliyasu ya kalleta cikin tsantsar tausayi yace"ba komai zaki siyomin ba ki sayi abinci kici nasan kina jin yunwa kuma gashi Innarki bata girka komai ba".
Hawaye suka cicciko cikin idanunta tausayin Baba Iliyasu ne ya d'arsu cikin zuciyarta cikin sanyin murya tace"nagode Baba ubangiji Allah ya k'ara rufa asiri duniya da lahira".
Hak'ik'a yaji dad'in addu'arta matuk'a har cikin zuciya da sassan jikinsa farin ciki ne kwance afuskarsa yace"Amin Rayyanatu ki cigaba da hak'uri komai na duniya yanada farko yanada k'arshe, nasan bak'ya jin dad'in zama cikin gidan nan ko kad'an saboda irin musgunawa da tozartar da rayuwarki da Zulai takeyi, da sannu komai zai wuce kamar bai tab'a faruwa kinji".
Hawayen da take b'oyo suka zubo afuskarta ta nisa tace"babu komai Baba duk abinda yake faruwa dani na d'aukesa amatsayin k'addara ce, sannan cikin tsanani akwai sauk'i komai zai zama tarihi".
"naji dad'i da kika fahimci cewa babu abinda yake dawwama aduniya nina fita zuwa kasuwa saina dawo".
"Allah ya kiyaye hanya".Tace.
"Amin d'iyar albarka".
Sanya kai Baba Iliyasu yayi ya fice daga cikin gidan yayinda yabar Rayyanatu tana shirin fita ta siyo taliya ta dafa, saboda yunwa tana matuk'ar nuk'urk'usarta har cikin hanjinta, hijabi kawai ta jawo ta sanya sannan ta fice daga cikin gidan tareda nufar shagon Tanimu mai saida kayayyakin miya.
____________________
Rayyanatu bata zarce ko'ina ba sai bakin shagon Tanimu ta siyo taliya da maggi star da racco,gishiri,tarugu,albasa da mangyad'a komai ya sanya mata cikin bak'ar leda ta nufo hanyar gida.
Tana isa tsakiyar gidan har yanzu su Inna Zulai suna cikin d'aki basu fito ba suna shagalinsu, cire hijabi Rayyanatu tayi ta azashi saman tabarma sannan ta d'auko tukunya k'arama ta fara kichaniyar dafa taliyar, aza tukunya saman murhu tayi bayan ta k'yasta ashana wuta ta kama ci bal bal bal, jajjagen kayan miya tayi bayan ta tafasa mangyad'a ta kawo jajjagen ta sanya domin ya soyu, yana soyuwa ta zuba ruwa cikin tukunya ta zauna tana jiran har ruwan su tafasa.
Su Inna Zulai suna cikin d'aki suna jiyo k'amshin girkinta alokacin ne suka had'iye miyau mak'wat cikin mak'oshinsu, lumshe idanu kawai sukeyi suna shak'ar k'amshin jajjagen kayan miya, Raihana ta kalli mahaifiyarta tace"Inna kina jin k'amshin girki acikin gidan nan".
"ina ji mana kamar Rayyana ce ke dahuwar abinci".
Raihana ta yamutsa fuskarta tace"itace ba kama bace Inna".
Inna Zulai ta rik'e baki cikin haushi da takaici tace"kenan Iliyasu kud'in cefane ya bata lallai yau cikin gidan nan zamu kwashi 'yan kallo dani dashi, ita kuma mu bari idan ta gama wahalar girkawa muje mu d'ibi namu rabo tunda ba ubanta bane ya kawosa! ".
"ai koda masifa da bala'i sai munci girkin nan tunda shegiyar yarinya ce! ".
"shakuruminki Raihana ci kam mun gama idan ta nemi tayimin rashin kunya sai in koreta tabar gidan nan, ta tafi duk gidan ubanda zataje babu abinda ya shafeni ".
Raihana tayi murmushi cikin jin dad'in maganar Innarta tace"da kin k'yauta Inna saboda maganin shege sai d'an banza".
"hmmmmm akwaiki da iya zance Raihana sarauniyar masu farin jini".
Kusan atare suka fashe da dariya suna k'yak'yatawa saboda jin dad'in duniya.
Ruwan suna tafasa tuni Rayyanatu ta zuba rabin taliyar tana zubawa tasa murfi ta rufe tukunyar, tana jiran abincin ya dahu babu dad'ewa taliyar ta dahu ta mik'e tsaye domin ta d'auko kula ta juye taliyar ciki direct cikin d'aki ta shiga.
Tana shiga cikin d'aki Inna Zulai itada Raihana suka fito daga cikin d'akin da suke zaune rik'e da babban plate ahannun Raihana, basu tsaya b'ata lokaci ba suka juye abincin cikin plate basu bar mata komai cikin tukunyar ba da zafinsa da komai suka fara ci suna sud'ar hannu sai sankad'a k'atanyar loma sukeyi da uwa da d'iyarta. 😂
Rayyanatu ta fito d'auke da kula ahannunta tana isowa wurin tukunyar idanunta ya sauka akansu Inna Zulai da suke cin taliyar data dafa, bud'e murfin tukunyar tayi taga wayam babu komai cikin tukunya tsaye tayi tana matuk'ar mamakin rashin tausayi irin nasu Raihana, tana kallonsu suka cinye taliyar tass cikinta sai k'ugin yunwa yakeyi yana kuka k'uk'uk'uk'u zad tausayi.
Suna kammala cinye taliyar Inna Zulai tace"Raihana je ki d'ebomin ruwa insha inji sanyi araina".
Raihana ta mik'e tsaye tana murmushin mugunta tana kallon Rayyanatu da tayi tsaye jugum tace"to Innata bari in d'ebo miki ruwan".Tana k'arasa maganarta ta nufi wurin famfo domin ta d'ebo ruwan akofi.
Alokacin ne Inna ta lura da tsayuwar mutum kusa gareta hararar Rayyana tayi tace"keeee!Lafiya kikayimin tsaye akai ko bashi kike biyata ne? ".
Jikin Rayyanatu ya d'auki mazari da k'yarrrma saboda tana mugun matuk'ar tsoron Inna Zulai azuciyarta, cikin tsinkewar zuciya fargaba da tsantsar tsoro ne shimfid'e afuskarta tace"Inna abincin dana dafa nazo d'auka ba wurinki nazo ba".
"mara kunyar banza ina kika ajiye abincin!? ".
Rayyanatu tayi rau rau da idanunta tace "cikin tukunyar nan yake".
Inna Zulai ta nisa cikin zafin rai da tafasar zuciya tace"afffff zancen banza abincin kam mun riga mun cinye saidai ki dauk'i ta annabawa tunda ba ubanki bane ya baki kud'i kika siyo taliyar ba, idan banda kina makira azuza Iliyasu ya iskoki har cikin d'aki ya baki kud'i shine don tsabar kutungwila kije ki siyo taliya batare da sanina ba! ".
Rayyanatu ta noce kanta ak'asa cikin zullumi tace"kiyi hak'uri hakan bazai sake far........ ".Kafin ta k'arasa maganarta Inna Zulai ta katse mata hanzari.
Cikin suk'uwa tace"yimin shiru munafukar Allah hak'urin munafurci zaki bani bayan kin nunamin ba nice na haifeki ba,dani mahaifiyarki ce da baza kiyimin haka ba saboda haka ki b'acemin da gani! ".
Sai alokacin Raihana ta iso da ruwa ahannunta farin ciki shimfid'e afuskarta tace"Inna ga ruwan".
"yauwa d'iyar k'warai Allah ubangiji ya nunamin lokacin aurenki ".Inna Zulai ta fad'a tareda amsar ruwan ahannun Raihana tasha.
Bayan tasha ruwan ta mik'awa Raihana kofi tace"ga kofin".Rayyanatu tuni ta shige cikin d'aki sufsufsuf kamar b'arauniya kafin Inna Zulai ta gano bata fice daga wurin ba.
Raihana tana amsar kofi saiga yaro ya shigo cikin tsakiyar gidan yana isowa wurinsu ya gaidasu, suka amsa masa agadarance sannan ya dubi Raihana yace"Anti Raihana wai ana miki sallama awaje".
Kallon yaron tayi tace"waye yake mini sallama?".
"malam Mubasshir".Inji yaron.
Cikin tsananin takaici wanda ya bayyana k'arara afuskarta tace"je kace masa bani zuwa".
Inna Zulai tana jin abinda Raihana ta fad'a har yaron ya juya zai wuce ta k'wala masa kira tace"kai kace masa tana zuwa yanzu ".
Yaron ya juyo yace"to Inna".Sannan ya sanya kai yayi ficewarsa daga cikin gidan.
Inna Zulai ta mayarda hankalinta wurin Raihana dake tsaye ta b'ata rai tareda kicin kicin da fuska kamar zatayi kuka, saukar da numfashi tayi tace"ki daure kije wurinsa kinji 'yata walak'anci babu k'yawo".
Zumb'ura baki tayi tace"haba Inna kinsan fa ko naje wurinsa babu abinda yake bani saidai ya dameni da yawan surutu akwai aukin cewa ina sonki Raihana bazan iya rayuwa idan babu ke ba, alhalin kuwa duk k'arya ne babu wani son dayake mini tunda marowaci ne".
Inna Zulai ta fashe da dariya tace"aiko kinje wurinsa bashi zaisa ki auresa ba keda kikeda samari buhu buhu ina ke ina wani matsiyaci Mubasshir, aike matar manya ce sai mai kud'in gaske irinsu Ridwan zaki aura".
Raihana tayi tsalle tana murmushin dake k'ayatar da fuskarta tace"ashe kinada tunani da hangen nesa Inna kin fahimci banason in auri talaka arayuwata".
"ina ke ina talaka keda talaka ai kun raba hanya kinyi gabas yayi yamma, yoohhh bazan tab'a bari ki auri talaka ba ai saboda nima inason akirani da surukar mai kud'i ".
"da gaske Inna kinaso? ".
"inaso mana aiko Annabi (S. A. W) ya nemi tsari da talauci bale mu 'ya'yan bani Adam, wuce ki gyara fuskarki ki tafi wurinsa kada yace kin walak'anta shi".
"To Inna".Inji Raihana cikin sanyin murya ta shige cikin d'aki domin tayi kwalliya ta chanza tufafinta.
Duk maganganun da sukeyi Rayyanatu tana cikin d'aki tana jinsu yayinda take shan gari da sugar, girgiza kai kawai takeyi tana Allah yayi wadaran da iyaye irin Inna Zulai ita da kanta takeyiwa d'iyarta hud'ubar tsiya ta azata bisa hanyar shaid'an .
Raihana tana shiga cikin d'aki ta jawo kayan kwalliyarta ta fara yin kwalliya sannan ta d'auko doguwar rigarta ta sanya ajikinta, turare ta fesa sannan ta fito daga cikin d'akin ta iso har wurin da Inna Zulai ke zaune tace"zan wuce".
Inna Zulai ta d'ago idanunta ta kalleta tace"wow!Kinyi matuk'ar k'yawo Raihana sai kin dawo".
Murmushin jin dad'i tayi tace"to Innata"".Tana rufe bakinta ta nufi hanyar fita daga cikin gidan tana rangaji da yauk'i kamar d'iyar gwamna, tana isa waje ta iske Mubasshir zaune saman teburin dake bakin k'ofar gidansu wani irin kallo ta jefeshi dashi mai tattare da raini da tsantsar tsana tace"ance kana kirana lafiya dai mi akayi?"............
[12/5, 9:30 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 3*
Mubasshir yayi murmushi cikin walwala yace"bako gaisuwa saiki fara tambayata lafiya nazo wurinki, ai k'ya bari har mu gaisa tukun kafin kiyi mini tambayoyi".Raihana ta firfito idanunta awaje cikin walak'anci tace"idan ban bari ba fa?".Mubasshir ya saki ajiyar zuciya yace"a'aaaa ba fad'a bane malama Raihana ubangiji ya sanyayi zuciyarki".
"Amin ya rabbi".
Mubasshir ya musk'uta tareda gyaran murya yace"dama abinda yasa nazo wurinki domin in k'ara jaddada miki ina kan bakana na aurenki duk lokacin da iyayenki suka shirya ashirye nake, amma ke har yanzu naga kamar babu aure cikin tsarin rayuwarki".
"mi kake nufi da babu aure cikin tsarin rayuwata Mubasshir ko kuwa nufinka banida ra'ayin aure kwata kwata azuciyata ?".
Girgiza kansa yayi alamar a'a ba haka yake nufi ba cikin tattausan lafazi yace"ba haka ne nufina ba Raihana kada kiyimin gurguwar fahimta, ganin nayi ak'alla mun shekara biyu muna soyayya dake amma ko sau d'aya baki tab'a yimin maganar aure ba amma bana nufinki da sharri ko kad'an azuciyata".
Harara ta wurga masa tareda murgud'a baki tana masa kallon matsiyaci wanda bayada komai, sannan ta dubesa ido cikin ido tace"kalleni da k'yau daga sama har k'asa".
"na kalleki Raihana".
"da k'yau nayi maka kamada matar matsiyaci irinka wanda bayada ko sisi sai tarin littafan addini da jalabiyu, kai makahon ina ne da kakeson ka had'a matsayina da naka wannan ai rashin nazari ne da tunani!".
Mubasshir ya tari numfashinta yace"ya isa dakata da maganarki yanzu dai ban fahimci inda maganarki ta dosa ba mi kikeson kice mini?".
Cikin rashin kunya tace"nufina bakada masu gidan rana saboda haka ko amafarki kada kayi tunanin ni Raihana zan iya aurenka".
Cikin jin zafi da rad'ad'in maganarta yace"haka kika ce?".
Ta rik'e k'ugunta tana karkad'a jikinta tace"nace ko bakaji bane in maimaita abinda na fad'a?".
"a'a naji basai kin maimaita ba amma agaskiya kin bani matuk'ar mamaki Raihana, ban tab'a zato ko tsammanin *KWAD'AYI DA BURI* kika sawa gaba ba sai yanzu ashe dama son kud'i da rud'in duniya kika sawa gaba? Kiji tsoron Allah ki cire kwad'ayi da buri azuciyarki domin zasu iya kaiki mahalaka, tabbas idan kika shiga motar kwad'ayi a tashar nadama da walak'anci zaki sauka!".
"ka gama wa'azin isasshe!? ".
"ban gama ba".
"to cigaba har ka gama".
Mubasshir ya k'ara da cewa"ita rayuwar duniya da kike gani ba wurin jin dad'in mumini bace sannan rayuwar duniyar nan batada tabbas saboda mai kud'in yanzu wata rana shine talakan gobe talakan yau wata rana shine mai kud'in gobe, saboda haka ki taka ahankali ita duniya da kike ganinta juyi-juyi ce yau gareka gobe ga d'an uwanka kada ki bari *SON ZUCIYA* da rud'in shaid'an ya kaiki ga nadamar da batada amfani".
Raihana taja tsoki mtssss tace"in tambayeka wai?".
"ina jinki".
"ana aure dole ne? ".
Mubasshir ya girgiza kansa cikin d'acin rai da bak'in cikin irin kalaman da take gaya masa marasa dad'i azuciya yace"a'a ba'ayi".
"yauwa kaba kanka k'yak'k'yawar amsa to tunda ba'a aure dole bari kaji daga rana mai kamar ta yau kada in k'ara ganin k'azaman k'afafunka sun tako bakin k'ofar gidanmu! ".
Murmushi mai tattare da bak'in ciki yayi azuciya amma afuskarsa bai nuna mata komai ba yace"kiyi hak'uri nina kawo kaina k'ofar gidanku da har kikayimin walak'anci amma da yardar Allah bazaki koma ganin na tako k'afata ba da sunan nazo wurinki ba, saboda haka ki gafarceni Raihana ubangiji yaba kowa mai k'aunarsa da gaskiya".Yana k'arasa maganarsa yaja k'afafunsa ya nufi hanyar gidansu yabarta atsaye tana hararar bayansa.
Saida taga b'acewarsa ta saukar da numfashi tace"aikin banza na yarda k'walan mangwaro na huta da k'uda idan banda samarin zamani basuda tunani da la'akari kamar ni wannan matalaucin zaice yana sona saboda rufewar idanu da toshewar basira".Tana rufe bakinta ta juya ta koma cikin gidansu.
_Ni Mugirat dake tsaye kusa gareta nace jita dan Allah wata kama gareta, amma gudun tijararta yasa naja bakina nayi shiru domin kada taji abinda na fad'a._ 😁
____________________
*BAYAN KWANA BIYU*
Ridwan yazo fira wurin Raihana suka shige cikin motarsa sunata fira suna cin naman kazar daya siyo yazo dashi domin sufi jin dad'in fira, suna cin naman suna jifan junansu da kallon k'auna da shauk'in soyayyar gaskiya.
Alokacin ne Ridwan ya cire hannunsa cikin naman ya dubeta yace"Raihana soyayya wata aba ce mai wahalar da zuk'atan masoya muddin mutum ya afka cikin kogin soyayya, to sai yasha fama da hak'uri da danne zuciyarsa domin akowane lokaci yana cin karo da abubuwan da zasu b'ata masa rai, hmmmmm amma ke kam kullum cikin sakani farin ciki kikeyi gwargwadon iyawarki bak'ya son ganin na shiga cikin damuwa da b'acin rai ".
Raihana ta rausayar da kanta cikin dafin k'auna tace"soyayyarka da nakeyi maka bazata bari in sab'awa umurninka ba habibi tabbas da ana bud'e zuciya dana bud'e maka tawa zuciyar, saboda ka gani ko zaka iya iyakance adadin k'aunar da nake maka arayuwata alal hak'ik'a ina alfahari da kasancewarka masoyina abin tink'ahona".
"Akullum dare da rana da tunaninki nake dashi nake tashi azuciyata ban tab'a fad'awa tarkon son da yayimin mummunan kamu ba irin naki, anyah zan iya rayuwa idan babu ke *ADUNIYAR SO*?Gaskiya bazan tab'a rayuwa idan babu ke my Raihana ".
"ni kaina ina mamakin yadda idanuwana suka makance akan soyayyarka kunnuwana suka rufe basa sauraron maganar kowa sai naka, duk numfashin dazan fitar daga cikin hancina to k'aunarka ninkuwa yakeyi arayuwata".
"ai shiyasa akullum nake k'ara godiya ga Allah daya bani mai share hawayena tabbas na fahimci cewa *SOYAYYAR GASKIYA* kikeyimin wadda babu algussu acikinta ".
"bakada damuwa habibi muddin muna tareda juna zan cigaba da baka tsantsar farin ciki da tsagwaron soyayyar gaskiya saboda ni akan abunda nakeso babu abinda bazanyi maka domin kaji dad'i azuciyarka".
"har kinsa naji sanyi araina *ABAR SONA*".
Haka dai suka cigaba musanyar kalaman soyayya wa junansu mai sanyaya zuciyar masoya.
Suna cikin motar ne na tsinkayo tahowar Baba Iliyasu zuwa wurinsu ya fito daga kasuwa, tun daga nesa ya hango Raihana zaune cikin motar saurayi b'acin rai da tsantsar takaici ne kwance cikin k'wayar idanunsa akan bak'in ciki har duhu duhu yake gani cikin idanunsa, dak'yar ya k'araso bakin k'ofar gidansa ya shige cikin gidan fuuuuuu kamar zai tashi sama akan sauri.
Yana isa tsakiyar filin gidan ya hango Inna Zulai zaune tana wak'e-wak'enta cikin farin ciki da kwanciyar hankali daga sama taga mutum tsaye akanta fuskar nan amurtuk'e yace"yanzu saboda Allah yadda kike d'aurewa yarinyar nan gindi tana aikata abinda taga dama kin k'yauta Zulai? ".
Inna Zulai ta mayarda kallonta gefe cikin halin ko inkula tace"mi tayi ne da zakace ina d'aure mata gindi nifa banason ganin laifi da abinda zai sakani cikin damuwa? ".
"bakima san abinda Raihana takeyi ba agidan nan".
"ban sani ba idan na sani zan tambayeka? ".
Baba Iliyasu yayi doguwar ajiyar zuciya tace"to yanzu naga Raihana zaune cikin motar saurayi tana fira ace duk waje bai ishesu fira ba sai sun shiga cikin mota, wannan bai kamata ba sannan na gaji da ganin dandazon samari a k'ofar gidana akullum idan tazo ki gaya mata nace ta fitar da mijin aure, na gaji da yadda ake zagina agari ana cewa 'yata tafi k'arfina kema kinada laifi acikin wannan lamari saboda ke kike goya mata baya akan komai".
Inna Zulai ta hasala matuk'a da kalamansa kallonsa tayi cikin tsantsar takaici tace"to domin tana fira da saurayinta cikin mota shine mi? Iliyasu banason irin abubuwan da kakeyimin bana jin dad'insu sannan ko anzageka ba gareka farau ba bale ak'are akanka".
"haka kikace idan tayi fira cikin mota ba wani abu bane ko? ".
Inna Zulai ta gyara zamanta tace"eh mana chanjin zamani ne ai 'yan matan yanzu haka sukeyi saboda haka ka shafawa kanka lafiya,ni banason neman fitina da jidali mutum ace kullum bazai fad'i alkhairi ba sai sharri ".
Baba Iliyasu ya jijjiga kansa cikin rashin kuzari da d'acin rai saukar da numfashi yayi yace"naji bana fad'in alkhairi sai sharri Zulai ki guji rud'in duniya da son zuciya wallahi wata rana zasu iya kaiki cikin halaka da nadama su baro! ".
"kada ka kuskura kayimin baki tunda ni ba d'iyarka bace bakinka ya sari d'anyen kashi".
Baba Iliyasu yace"Allah ya shiryeki Zulai".Yana kai k'arshen maganarsa ya shige cikin d'akinsa domin ya watsa ruwa ajikinsa yaji sanyi.
Inna Zulai ta cigaba da zage-zagenta tana ji nini da guna-guni saboda kalaman Baba Iliyasu sun b'ata mata rai tareda saka bak'in ciki da takaici azuciyarta.
___________________
Mubasshir daya fice daga wurin Raihana bai zarce ko'ina ba sai gidansu yana isa tsakiyar gidan ya hango Umma tana karatun qur'ani mai girma saida ya bari ta kammala karatun sannan ya gaidata, ta amsa fuska asake cikin k'aunar d'anta tace"Mubasshir ina ka fito ne?".
"gidansu Raihana naje Umma".
Umma ta rufe qur'ani mai girma ta kallesa cikin nazari tace"to ta amince zata aureka ne ko kuwa soyayyar kawai kuke tayi da juna?".
Mubasshir ya duk'ar da kansa k'asa cikin rashin walwala da takaici azuciyarsa yace mata"hmmmm Umma Raihana bata sona mai kud'i takeson aura bani ba da naje wurinta karkiso kiga yadda ta cimin mutunci tareda gayamin magana son ranta, wannan yarinya babu aure cikin tsarin rayuwarta *KWAD'AYI DA BURI* kawai ta sawa gaba rayuwarta tana cikin matuk'ar hatsari! ".
"lallai yarinyar nan tayi nisa dama shiyasa banso ka fara neman aure ba tun yanzu ba nafison ka daure saika kammala karatunka, amma ka nunamin kanason Raihana shiyasa na k'yaleka ka fara nemanta tun farko".
"ai yanzu na shafe babinta arayuwata na cireta cikin zuciyata saboda ni ba zuciyar kare gareni da zan cigaba da sonta ba".
"babu komai gara daka rabuda ita ubangiji yaba kowa abokin rayuwa nagari, amma kam ko mahaifiyarta ba mutunci ne da ita saboda barewa bata tuma d'anta yazo yayi rarrafe duk mugun halinta ta kwaso ".
"sudai suka sani Umma babu abinda ya shafeni kwad'ayi dai mabud'in wahala ".
"haka ne shiga cikin d'aki abincinka yana nan cikin kula"."To".Ya fad'a tareda mik'ewa tsaye ya shige cikin d'akinsa domin ya watsa ruwa ajikinsa yaji sanyi,cire tufafinsa yayi ya fad'a cikin toilet bai jima ba ya fito yana share sauran ruwan dake jikinsa sannan ya shafa manshafi ya d'auko jalabiyarsa brown ya sanya, abincinsa ya jawo ya fara ci atsanake yana tunanin irin maganganun da Raihana ta gaya masa masu rad'ad'i da k'una azuciya........
[12/5, 9:30 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 5*
Cikin matuk'ar mamakin maganarsa Inna Zulai ta nuna kanta tace"akan tsinanniyar yarinyar nan zaka kirani da mahaukaciya!?"."Zan iya kiranki da abinda yafi wannan kalmar muni ma saboda na fahimci bakida hankali"."Karka k'ara zagina Iliyasu sai dai idan uwarka ce mai Tankwa mahaukaciya mara hankali! ".Baba Iliyasu ya kad'u jin yadda take zagin mahaifiyarsa yace"ni kike zagin mahaifiyata?".
Inna Zulai ta rik'e kwankwasonta tana karkad'a jikinta cikin son fitina da tsantsar tashin hankali tace"an zagi mahaifiyarka nida ka zageni uwarka fina tayi!?".
Baba Iliyasu ya girgiza kansa cikin jimami tace"hak'ik'a koda naje neman aurenki idanuna arufe suke shiyasa nayi zab'en tumun dare! ".
"k'warai kuwa kayi zab'en tumun dare baka sani ba sai yanzu bayan ruwa ya kawo maka awuya lusari wawan banza!".
"zaki gane kurenki da sannu zaki fahimci ainahin kalata".
"kanada wata kalace bayan wanda na sani da zaka zo kana mini cika bakin yofi".
"a'a banida".Yana rufe bakinsa yaja hannun Rayyanatu suka nufi wurin shagon mai shayi domin su karya, suna isa suka zauna teburin mai shayi Baba Iliyasu ya siya biredi mai shayi ya had'a musu shayi suka fara breakfast.
*********************
Inna Zulai zaune itada Raihana suna cin k'osai da biredi suna zancensu alokacin ne Raihana ta zumb'ura baki tace"Inna yanzu kina nufin Rayyanatu ta dawo gidan nan gaskiya banji dad'i ba".
Inna Zulai tayi tagumi cikin b'acin rai da hasala matuk'a tace"Babanki ne ya dawo da ita gidan nan bani ba saboda haka ki daina damuna da maganar takaici kinji na gaya miki! ".
Raihana ta langwab'e kanta tace"kiyi hak'uri Inna domin ta dawo gidan nan ba abin damuwa bane, ai yanzu mun samu baiwa maiyi mana share-share da wanke wanke ko ya kika gani?".
Inna Zulai tayi shiru na d'an wani lokaci can ta musk'uta tace"maganarki gaskiya ne ashe dai kinada tunani".
"afff da ki tsaya kullum kullum kina neman almajirin dazai yi miki ayyukan gida ai gara ki dinga sakata muna rage takaici da haushinta".
Inna Zulai tayi murmushin mugunta tana kallon Raihana tace"shawarar da kika bani da ita zanyi amfani saboda haka ki zuba idanu kiyi kallo, daga yau zan fara sakata aiki bazan duk'a inyi mata tuwo ta bud'e wargajejen bakinta ta cinye ba".
"ai shine na gani Inna".
"kedai ki zuba idanu kiyi kal.......".Sallamar Raihana ce ta katse mata magana ta shigo cikin tsakiyar gidan gabanta yana dukan uku uku!.
Inna Zulai tana ganinta ta mik'e tsaye azabure ta nufi wurinta gadan gadan babu alamun rahama afuskarta, yayinda Rayyanatu ta dinga ja da baya akan ta tsorata da lamarin Zulai tana isa wurinta ta fisgota da k'arfi tareda rik'e mata kunne d'aya wanda asanadiyar haka saida ta saki kuwwa tana hawaye akan zafi da rad'ad'in da gefen kunnenta keyi bakinta yana rawa tace"dan Allah Inna kiyi hak'uri".
Katsa mata tsawa tayi cikin hargowa tace"yimin shiru 'yar iskar yarinya daga zuwanki yau kin haddasa mana fitina atsakanina da mijina daga ganinki annoba ce wallahi! ".
Raihana tayi charap tace "bar munafuka argugunmar yarinya! ".
Inna Zulai ta jawota da k'arfi ta iso da ita wurin kwanonin da suka b'ata da miya tace"tunda na fahimci Iliyasu yana neman ya fifitaki akanmu to daga yau babu ke babu hutu duk ayyukan gidan nan kece zakiyi su, ga wanke wanke nan ki fara idan basu wanku ba sainayi gudunwa gudunwa da naman jikinki acikin gidan nan babu mai k'watarki ahannuna! ".
Tana k'arasa maganarta tayiwa mata mugun dundu abaya Rayyanatu ta sake fashewa da rikitaccen kuka mai cin rai da ban tausayi, dole ta isa wurin wanke-wanken ta farayi tana zubar da kwallar zallar takaici da bak'in cikin rayuwa.
Inna Zulai sai harararta takeyi kamar idanunta zasu fad'o a k'asa akan tsantsar tsana da *RASHIN SO*,daga baya ta juyo da kallonta wurin Raihana tace"'yar Inna mu shige d'aki kafin ta kammala wanke wanken in bata dahuwar shinkafa da miya".
Raihana ta shagwab'e fuskarta tace"to Inna bakida sauk'i cikin lamarinki".
"irin wannan shegiyar yarinya ba'a yi mata sauk'i sai da zafi zafi".Inna Zulai tana kai k'arshen maganarta taja hannun Raihana suka shige cikin d'aki sukabar Rayyanatu tana wanke wanke tana sharar majina yab'e yab'e afuskarta.
Haka ta cigaba dayi harta gama wanke wanken ta wanke hannunwanta duk dayake kwanonin sun fita zad sha'awa,tashi tsaye tayi ta nufi d'akin Inna Zulai tana isa bakin k'ofar tace"Inna na gama".
"shigo ki amshi shinkafa ki dafa mana".
Rayyana ta shigo cikin d'akin ta amshi shinkafar ta fito ta kunna wuta amurhu, dayake tun mahaifiyarta tana raye tana koya mata dahuwa shiyasa bata sha wahalar girka shinkafa ba harta dahu, tana dahuwa ta kwashe takai d'akin Inna Zulai ta sake bata kayan miya domin tayi miyar, jajjagen kayan miya tayi ta aza tukunyar miya ta sanya sinadarin magugguka na miya, haka ta saka komai cikin miyar harta dahu sannan ta juye cikin k'aramar kula ta dauk'a ta nufi d'akin Inna Zulai.
Tana isa tsakiyar d'akin ta gurfana tace"Inna ga miyar na kammala".
Inna Zulai ta amshi kular miyar tareda bud'e murfin kular tace"bari in d'and'ana idan tayi dad'i saboda tun wurin miya ake barin dad'in girki baya".Tana rufe bakinta ta sanya yatsarta ta lakaci miyar kad'an tareda lasawa, runtse idanunta tayi tana b'ata fuska dak'yar ta had'iye miyar a mak'oshinta mak'wat tana bintsire baki tace"miyartaki gishiri yayi yawa dan kutumar ubanki ya akayi gishiri ya zarce!? ".
Jikin Rayyanatu ya mutu cikin fargaba tace"kiyi hak'uri Inna ko lokacin da Innata tana raye dahuwar shinkafa take yawan sani ita keyin miya da kanta".
"zancen banza! Wato kina nufin uwarki bata koya miki miya ba dahuwar shinkafa kawai ta koya miki? To bazai tab'a yiyuwa ba ya zamo dole ki iya duka ayyukan cikin gida kafin wani shege ya aureki".
"Allah ya huci zuciyarki Inna".
"dallah gafara can! Raihana d'aukomin kwano in saka mata rabonta".
Raihana ta tashi tsaye ta d'auko kwano Inna Zulai ta amsa ta sanya shinkafa 'yar tsito wadda ko isarta bata yi, tana gama zuba mata ta mik'a mata awalak'ance tana harararta tace"amshi iyakar rabonki kenan tunda ba gidan ubanki bane koda ya mutu bakida gadonsa! ".
Kalamanta sun soki k'ahon zuciyarta tareda sanya b'acin rai da tsantsar bak'in ciki aranta, duk'awa tayi ta dauk'i abincin ta fice daga cikin d'akin hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin tururin d'aci da zogi zuciyarta keyi, d'akinta ta shiga ta zauna ta fara cin abincin cikin damuwa nan da nan ta cinye abincin tass ta kawo uban ruwa masu yawa tasha domin cikinta ya d'anyi nauyi nauyi saboda ko rabin k'oshi batayi ba,haka dai ta kwanta saman katifa zuciyarta cunkushe da tsantsar tashin hankali da takaicin rayuwa, nan da nan ta fara lumshe idanunta barci mai nauyi yayi awon gaba da ita batare data ankara ba..
____________________
Haka dai rayuwar Rayyanatu ta cigaba da gudana cikin gidan Baba Iliyasu atsangwame da k'iyayya, had'i da walak'anci duk wasu ayyukan cikin gidan ita keyi tun bata k'ware da iyawa sosai ba har tazo hannunta ya k'ware wurin sarrafa abinci da sauran ayyukan gidan, Raihana 'yar gata ko kauda kara batayi batasan ko yadda ake aza tukunya asanya ruwa ya tafasa ba saboda uwarta ta d'aure mata gindi tana aikata abubuwan data gadama babu mai kwab'arta sai Baba Iliyasu koshi idan agaban Inna Zulai ne hana masa magana takeyi, tace masa kada ya takurawa d'iyarta Raihana shi kuma ko tayi magana bashi zai hana ya ciwa Raihana mutunci ba tareda ja mata kunne akan tabi ahankali duniyar nan ta ishi kowa riga da wando wanda baixo bama jiransa takeyi.
Ire-iren wad'annan abubuwan da Baba Iliyasu yake gayawa Raihana yasa taji ta tsani mahaifinta saboda wai acewarta baya sonta ne, shiyasa yakeyi mata wasu abubuwa marasa dad'i tun yana mata nasiha da wa'azi har yazo ya daina yawan zama cikin gidan yana ganin abubuwan takaici da abinda bai dace ba, ita dai Rayyanatu baiwar Allah iyakarta ta zuba idanu tana kallon ikon Allah yadda uwa ke bada gudunmuwa wurin tab'arb'arewar rayuwar 'yarta da tarbiyarta.
Bayan shekara hud'u alokacin ne Raihana keda shekara goma takwas aduniya yayinda Rayyanatu keda sha shidda, tsantsar k'yawonsu da dirinsu ya bayyana k'arara afili lokacin ne Raihana ta had'u da saurayinta na farko Mubasshir suka fara soyayya da nunawa junansu zallar k'auna, dashi ta fara soyayya tasan miye soyayya domin komai yana yi mata gwargwadon k'arfinsa saboda shi d'alibi ne karatu yakeyi a higher institution, cikin haka ne soyayya da shak'uwa mai k'arfi ta shiga atsakaninsu ta yadda kowanensu bazai iya rayuwa idan babu d'ayansa ba.
Shima Baba Iliyasu ya amince da Mubasshir azuciyarsa saboda yaron akwai natsuwa da hankali yasan abinda ya kamata, sannan ya fito gidan mutanen k'warai masu halayyar kirki haka ne yasa mahaifin Raihana ya yarda dashi d'ari bisa d'ari, amma ita Inna Zulai mace ce mai kwad'ayi da buri har cikin zuciyarta batason d'iyarta ta auri talaka tafison ta samu mai kud'i inda zataje ta huta taci abinda ranta keso harta kawo mata itama ta dangwali arzik'i, haka rayuwarsu ke gudana kowa da abinda yake k'ullawa cikin zuciyarsa domin ganin buri ya cika...
Farkon had'uwarta da Ridwan ya samo asali ne ranar da Raihana taci had'ad'd'iyar kwalliyarta da atamfarta green colour ta kawo mayafi green ta yafa ajikinta, Inna Zulai ta bata kud'i ta siyo musu kifi d'anye akasuwa wanda za'ayi miya dashi Raihana ta amshi kud'in ta fice daga cikin gidan, bayan taje kasuwa ta siyo kifin akan hanyar dawowa tayi gamdakatar da Ridwan wanda tozali d'aya yayi da k'yak'k'yawar fuskarta farat d'aya ya kamu da matsananciyar soyayyarta, akan hanya ya tareta yayi mata lift ita kuma babu ko kunya ta shiga cikin motarsa ya kawota har bakin k'ofar gidansu ya ajeta kafin ya wuce saida sukayi exchanging numbers sannan ya bata kud'i dubu ishirin yayi ficewarsa daga bakin k'ofar gidansu.
Da murna Raihana ta shiga cikin tsakiyar gidan tana tsallen farin ciki da tsananin nishad'i tana isa wurin mahaifiyarta ta rungumeta cikin jin dad'i, Inna Zulai ta saki baki tana matuk'ar mamakin ganin d'iyarta cikin farin ciki kauda komai tayi ta fara tambayarta abinda ya sanyata cikin farin ciki...........
[12/5, 9:30 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 4*
Cin abincin yakeyi yana sak'e sak'e azuciyarsa har ya kammala ya mik'e tsaye ya d'auko handouts d'insa yana nazari da karatu,phone d'insa dake gabansa tayi ruri alamar tana neman agaji receiving call yayi yace"hello Muk'addas ya akayi? ".
Ab'angaren Muk'addas ya ajiyar zuciya yace"lafiya k'alau friend dama inason in sanardakai lecturer Haris zaiyi mana tests anjima".
"OK friend which time?".
"k'arfe hud'u da rabi 4:30pm bayan la'asar".
"nagode daka sanardani saboda yau kwata kwata banyi niyar shiga school ba".
"ai shiyasa na gaya maka da wuri saboda malamai yanzu k'iris suke jira suba mutum carry over".
"tabbas maganarka gaskiya ne friend ubangiji yasa mu tsallake sharrinsu".
"Amin sai anjima".
"OK".Muk'addas ya katse wayar yayinda Mubasshir ya jawo handout d'in lecturer Haris yana dubawa.
___________________
Inna Zulai tana zaune itada Raihana suna zancensu k'usu k'usu tareda sassauta muryarsu domin basu son Rayyanatu taji abinda suke zantawa.
Inna Zulai tace"Raihana ki daina barin mahaifinki yana ganin kina shiga cikin motar saurayi kuna fira, saboda kinga daya shigo ni yakeyiwa fad'a da surutun banza da basuda ma'ana ko dad'i".
Raihana ta zumb'ura baki tareda b'ata fuska takaici ne shimfid'e afuskarta tace"haba Inna ki daina biyewa surutun Baba shi fa baisan inda duniya ta sawa gaba ba, ai yanzu zamani ya chanza kai ya waye babu mai yin harakar k'auyanci saina wayewa".
"maganarki gaskiya ne maxan yanzu idan kina harakar k'auyanci babu mai sonki saboda yanzu kai ya riga ya shigo zamanin wayayyi".
"Inna Ridwan yana sona shiyasa nake mutuwar sonsa banason rabuwa dashi arayuwata".
Inna Zulai ta dafa kafad'arta tace"ki kwantar da hankalinki babu abinda zai rabaku sai mutuwa".
"har naji dad'i araina Inna ina wai Rayyanatu taje ne naji banji motsinta ba?".
Inna Zulai ta gyad'a kanta tace"tun safe da tayimin wanke wanken kwanoni tana cikin d'aki bari in kirata tazo ta dafa mana abinci muci yunwa nakeji".
Raihana ta yamutsa fuskarta tace"nima yunwa nakeji".
"to bari inje d'akinta".
"Uhmm Inna".Inji Raihana cikin sagarci da shagwab'a.
Inna Zulai ta tashi tsaye ta nufi d'akin da Rayyanatu take barci tana isa tsakiyar d'akin ta hangota kwance saman k'aramar katifa tana barci,jijjiga kai Inna Zulai tayi cikin zafin rai ta tunkari wurinta tana isa ta dunk'ule hannunta tayi mata mugun bugu abaya, asanadiyar haka saida Rayyanatu ta zabura da k'arfi afirgice jikinta sai mazari da k'yarrrma yakeyi saboda ta tsorata sosai, ganin Inna tsaye agabanta yasa hankalinta ya tashi fargaba da tsantsar tsoro ne ya bayyana k'arara afuskarta cikin shakku tace"Inna lafiya mi nayi miki?".
Inna Zulai tayi mata dak'uwa tace"ungo kinci gidanku ni zaki tambaya kice mi kikayimin dan kina d'iyar shegiya! Waye ya baki iznin barci bayan kinsan bakiyi girki ba?".
"yi hak'uri Inna nima bansan lokacin da barci ya saceni ba wlh".
"rufemin baki! Banason k'aryar banza tashi kije ki girka mana abincin rana muci ko yanzu jikinki ya gaya miki".
Rayyanatu ta tashi tsaye hawayen takaici sai shatata sukeyi afuskarta wani irin tururin d'aci da zogi zuciyarta keyi, noce kanta tayi a k'asa tace"mi zan dafa Inna? ".
"dafadukan shinkafa da taliya zaki girka mana sannan ki share munafukan hawayenki afuska, saboda ba dukanki nayi ba bale ki azamini kukan munafurci bak'ar makira wadda tayi gadon mugun hali!".
Rayyanatu tasa tafin hannunta ta share hawayenta tsab ta fice daga cikin d'akin da sauri, domin kada Inna Zulai ta jibgeta abanza da yofi saboda tasan k'iris take jira ta rufeta da shegen duka.
Inna Zulai ganin Rayyanatu ta fice daga cikin d'akin yasa itama ta fito a d'akin ta nufi d'akinta.
*********************
Rayyanatu ta cigaba da kai da kawo cikin kitchen tana kichaniyar girka dafadukan shinkafa da taliya, jajjagen kayan miya tayi ta zuba cikin tukunya bayan ta gama tafasa mangyad'a, sinadarin magugguka da komai ta sanya cikin dahuwar k'amshin girkinta sai tashi yakeyi,zaune tayi har abincin ya dahu ta kwashe cikin kula ta rufe sannan ta zubawa tukunyar da tayi dahuwa ruwan sanyi domin kada ta bushe.
D'aukar kular abincin tayi ta nufi d'akin Inna Zulai tana isa bakin k'ofar tayi sallama, babu wadda ta amsa mata daga cikinsu akan sun tsaneta atsawace Inna Zulai tace"dallah ki shigo cikin d'akin tunda ba bak'onki bane banason kininbibi da salon makirci!".
Cikin tsoro da tsinkewar zuciya Rayyanatu ta shigo cikin d'akin ta durk'usa agaban Inna ta ajiye kular,tana ajiyewa kular ta tashi tsaye zata fice daga cikin d'akin Inna tayi charap tace"dawo in zuba miki naki ko kuwa idan kika wuce uban wa zai kai miki naki abincin!?".
Rayyana ta juyo ta dawo Inna ta umurceta data d'auko plate taje ta d'auko ta kawo, abinci d'an kad'an Inna Zulai ta sanya mata duk ita ta girka wanda baifi tayi loma biyu cikinsa ba, haka ta dauk'i abincin ta fice daga cikin d'akin tana sharar kwallar zallar takaici tana kallon abincin da Inna ta sanya mata wanda ko k'aramin yaro zama d'aya yakeyi ya cinyesa.
Tana shiga cikin d'aki ta zauna ta cinye abincin sannan ta d'auko indomie biyu ta jik'a cikin ruwan sanyi, saboda idan ta jik'u taci ko yunwar da takeji zataji dama dama, kwance tayi tana tunanin abubuwan da suke faruwa arayuwarta, saida taga minti ishirin sunyi sannan ta bud'e murfin kwano tareda tsiyaye ruwan dake cikin indomien sannan ta zuba maggin indomie da dakakken yaji ta zuba ta yamutse ,tana gama yamutsewa ta fara cin indomien da sauri da sauri domin kada Inna Zulai ta gifto taga tana cin abinci ta k'wace su cinye itada Raihana, haka ta cigaba daci harta cinye tass ta kawo ruwa masu sanyi tasha tareda Alhamdallah ga ubangiji daya rufa mata asiri, kwantawa tayi saman katifa tana tunanin mahaifiyarta data rasu ashekarun baya hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta, saboda ta tuna da jigon rayuwarta mai son farin cikinta wato mahaifiya kenan.
*TUSHEN LABARI*
Rayyanatu 'yace ga Mustapha da Basira iyayenta sunyi auren soyayya ne tun suna matasa sunso juna cikin k'auna da tsantsar soyayyar gaskiya wadda babu algussu acikinta, Mustapha da Basira fulanin asali ne gaba da gaba dukansu 'yan kebbi ne kasuwanci ne ya maidasu zama cikin garin jega suka cigaba gudanar rayuwar aurensu cikin fahimta da kwanciyar hankali, zamansu zama ne na yarda da fahimtar juna saboda kowanensu yana iya bakin k'ok'arinsa wurin ganin sun farantawa junansu, cikin haka ne Basira ta samu ciki zo kuga farin ciki da tsananin murna afuskokin wad'annan bayin Allah musammam Mustapha da yakeda tsananin son yara k'anana yaci buri azuciyarsa idan ta haifi namiji ya sanya masa Rayyanu idan mace ce ya sanya mata Rayyanatu, tun bai furta sunan da yakeson ya sakawa abinda zata haifa ba har ya gaya mata da bakinsa ko bayan rayuwarsa, Basira tayi na'am da sunayen daya furta tareda fatar ubangiji ya sauketa lafiya.
Haka dai suka cigaba da rainon cikin Basira tareda nuna mata kulawa na musammam fiyeda misali, Mustapha yana k'ok'arinsa wurin ganin ya bata abinci iri iri masu gina garkuwar jini da k'arin jini, itama yayarta Zulai tana yawan zuwa duba lafiyar jikinta domin su biyu kawai ne ga iyayensu kuma sun rasu a had'arin motar da sukayi da zasuje kai ziyara akan hanyarsu ta zuwa sukayi mummunan had'ari nan take ubangiji ya amshin ransu.
Mustapha shi kad'ai yake ga iyayensa bayada yaya ko k'ane, haka cikin Basira ya cigaba da girma har ya kusa haihuwa ana nan wata rana Mustapha ya kamu da matsananciyar rashin lafiya wanda yakaishi ga kwanciya, ganin halin da yake ciki yasa hankalin Basira yayi k'ololowar tashi zuciyarta ta tsinke babu abinda takeyi idan ba kuka ba jikinta duk ya mutu, Mustapha da kanshi yake tattaro dauriya yana lallashinta domin bayason ta shiga cikin damuwa da bak'in ciki.
Cikin haka ne sannu sannu ciwo yazo yaci k'arfin Mustapha har ya zamo sanadiyar ajalinsa aranar Basira tasha kuka kamar ranta zai fita, domin mutuwar mijinta ya gigita da girgiza k'wak'walwarta akan haka ne ta fad'i ta some su Inna Zulai suka kwasheta sukayi asibiti da ita acan ta haifi santateliyar d'iyarta mace k'yak'k'yawa son kowa k'in wanda ya rasa saida aka binciki lafiyarta dana jaririya sannan likita ya sallamosu suka rankayo suka dawo gida.
'yan uwa da abokan arzik'i sukayi ta zuwa turururu suna ganin jaririya da yin gaisuwar rasuwa, abin ya zamo guda biyu ga haihu ga rasuwa haka dai Basira ta cigaba da kukan zuci tareda kula d'iyarta domin kada ta lalace, sati yana zagoyawa yarinya taci suna Rayyanatu mak'wabta da 'yan uwa duk sunzo anyi taro lafiya an watse cikin k'oshin lafiya wanda kallo d'aya zakayiwa mai jego ka gano bata cikin kwanciyar hankali da farin ciki adalilin mutuwar mijinta, babu yadda ta iya haka ta daure tana harakokinta tareda b'oye damuwarta.
Bayan shekara goma alokacin ne Allah ubangiji ya karb'i rayuwar Basira Rayyanatu tanada shekara goma aduniya, aranar tasha kukan maraici da zafin mutuwar mahaifiya amma babu yadda zatayi saboda duk abinda ya samu bawa rubutacce ne awurin ubangiji.
Mahaifiyar Rayyanatu tana rasuwa Baba Iliyasu yazo da kansa ya mayarda ita gidansa, koshi saida sukayi fad'a kaca-kaca shida Inna Zulai domin cewa tayi ba zata zauna da Rayyanatu ba saboda ba itace ta kashe mata mahaifiya ba .
Baba Iliyasu ya dubeta yace"lallai na tabbatar da bakida imani Zulai yanzu d'iyar k'anwarki uwa d'aya uba d'aya kike bak'in cikin ta dawo wurinki wannan wane irin rashin imani da rashin tsoron Allah ne?".
Inna Zulai tayi masa kallon banza tace"eh banida imani Iliyasu karka kuskura ka kawomin d'iyar kowa bazan iya wahalar banza tawa d'iyar ta isheni! ".Raihana dake zaune tasa wasar k'asa tana sauraren duk abinda suke fad'a yayinda Rayyanatu ke rakub'e gefen bango jikinta yana rawa domin ta fahimci duk akanta ne suke sa'insa.
"aikin gama ya gama Zulai saidai kiyi hak'uri na riga na d'auko Rayyanatu ta dawo gidan nan sannan ki kiyayeni banason shirme da haukar banza".
Inna Zulai ta dinga waige waige tace"ina take in kashe d'iyar banza taulalin wahala! ".Baba Iliyasu ya jawo hannun Rayyanatu daga inda take lab'e ya kawota gaban Zulai yace"gata ki kasheta idan ke kin cika babbar mahaukaciya ke kuma akasheki haka shari'a ta yanke hukunci "..........
[12/5, 9:30 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 6*
Raihana ta saukar da numfashi ta fara bata labarin yadda ta had'u da masoyinta Ridwan har takai k'arshen labarinta, sannan ta ciro kud'in daya bata ta nunawa mahaifiyarta ai kuwa Inna Zulai ta fashe da dariyar farin ciki harda taka rawar murna tayi akan d'iyarta Raihana ta samu kud'i abinso ga 'yan matan zamani, can ta tsagaita da yin rawar tayi gud'a tace"ayyirurihhhh nanaye Allah mun gode maka daka nunamin wannan ranar farin ciki 'yata ta samu miji mai arzik'i".
Raihana tasa hannu ta toshe mata baki tace"ki daina d'aga murya sosai kada mak'iya suji su dinga yayatani agari kinsan ba kowane mutum ke sonka azuciya ba".
"nayi shiru kedai d'iyar k'warai aiko ubanki yana iya kushewa dayi miki bak'in ciki kinsan babu abinda ya iya sai hassada!".
"na sani Inna shiyasa kikaga na tsaneshi arayuwata".
"hmmmmm to yanzu ya zakiyi da wannan matsiyacin yaro Mubasshir? Tunda kin samu mai kud'i ki sallamesa kowa ya kama gabansa saboda dama tun farko baku dace da juna ba kinfi kamada matar mai kud'i ba talaka ba! ".
Raihana ta yamutsa fuskarta tace"aiko bakice korar kare zanyi masa nidashi mun raba hanya ana batun mai kud'i wa yake maganar talaka Innata, aini idona idon ganin kud'i saboda haka ki kwantar da hankalinki ni nasan yadda zanyi dashi ".
Inna Zulai tace"hakan ya kamata kam ki rabudashi ki kama mai arzik'i kinga idan kika auresa mun huta da talauci".
"ai daga yanzu munyi bankwana da talauci mudashi sai gani sai hangen nesa! ".
"haka ne d'iyata shiyasa nake k'ara sonki saboda k'wak'walwarki tana ja sosai akwaiki da tunani ".
"na gaji tunani awurinki".
"haba dai? ".
"Allah kuwa da gaske nake fad'a".
Suna k'arasa maganarsu suka fashe da dariya tareda tab'awa da juna kamar k'awayen juna suna k'yak'yatawa akan farin ciki.
Rayyanatu tana cikin d'aki tana sauraren duk abinda suke tattaunawa, babu abinda take musu fata face ubangiji Allah ya shiryesu yasa su dawo kan hanya madaidaiciya.
____________________
Soyayya mai k'arfi ta k'ullu atsakanin Ridwan da Raihana wanda ya zamo sun riga muguwar shak'uwa da yarda juna, akowane lokaci suna manne da wayoyinsu domin suji muryar juna kalaman k'auna suke musanya dare da rana, sun riga sunyi nitso cikin kogin soyayya sai shawagi sukeyi atafkin k'auna, Baba Iliyasu baisan da Ridwan yana zuwa wurinta ba sai daga baya karkaso kaga yadda ya nuna b'acin ransa afili akan ta fita daga sabgar Ridwan amma itada uwar sunyi kunnen uwar shaggu dashi, sun nuna bai isa dasu ba baida wani daraja da kima acikin idanunsu, ganin sunyi biris da maganarsa yasa ya kawo na mujiya ya sanya musu wad'anda basa ci basa gani.
Itadai Rayyanatu sai k'ara azabtar da rayuwarta sukeyi tareda yi mata gorin cewa batada farin jini, idan abin yaci mata rai iyaka ta k'unshe cikin d'aki tana zubar da hawayen maraici da takaicin rayuwa, cikin haka ne Mubasshir yaga sauyin yanayi afuskar Raihana domin idan yazo takan b'ata fuska tareda nuna masa batada lafiya, haka zaice mata sannu yayi ficewarsa zuwa gida wata rana idan ya sake dawowa magana ciki ciki takeyi masa wanda shi ya kasa fahimtar inda ta dosa, idan ya nemi ta gaya masa ko mike damunta saita rufeshi da fad'a mara kan gado asanadiyar haka saiya sassauta murya yana bata hak'uri ,idan yaga ta sauko yayi mata sai anjima yayi tafiyarsa inda zaije.
Haka Raihana ta cigaba da walak'anta rayuwar Mubasshir tareda ci masa mutunci tana zaginsa wanda ahakan yake hak'uri yana danne abin cikin zuciyarsa ko Ummansa baya sanar mata irin k'alubalen da yake fuskanta awurin Raihana, har takai ta kawo da bakinta ta sanar masa bata iya auren talaka sai mai kud'i wanda asanadiyar haka Mubasshir ya rabu da ita tareda cireta daga cikin zuciyarsa domin ya fahimci babu abinda ta sawa gaba illa kwad'ayi da dogon buri.
_Dawowa cikin labari_ .
____________________
Rayyanatu tana kwance tana barci kamar amafarki taji saukar ruwan zafi ajikinta zumbur ta tashi zaune afirgice tana wuk'i-wuk'i da idanunta, d'ago fuskarta da tayi idanunta ya fad'a cikin na Inna Zulai wadda take tsaye k'yam idanunta cikeda masifa nan da nan jikin Rayyana ya d'auki k'yarrrma da mazari domin ba k'aramin tsoronta takeji ba.
Kallon tsana ta jefeta dashi tace"ke ubanwa yace kiyi barci dan ubanki? Aike agidan nan baiwa ce bakida lokacin yin barci saida tsakar dare!".
"kiyimin afuwa bansan lokacin da barci ya kwasheni ba".
"ki daina bani hak'uri banaso saboda hakan yana bak'antamin rai! Kinsan na tsaneki ban k'i ace an wayi gari kin mutu ba amma kikeson yimin maganar banza".
Rayyanatu ta noce kanta a k'asa tana kallon k'asar dake malale cikin d'akin kwalla sai zubo mata takeyi afuskarta tana sharewa, k'arin bak'in cikinta ace wai yayar mahaifiyarta uwa d'aya uba d'aya tana musgunawa rayuwarta akan batada imani da zuciyar tausayi wannan wace irin k'addara ce mai cikeda bak'in ciki da takaicin rayuwa?.
Haka dai ta kama sak'e sak'e azuciyarta tana tunanin mahaifiyarta da mafita amma ina ta kasa hango mafitar data kamata, ganin tayi shiru bata sake cewa uffan ba yasa Inna Zulai ta harzuk'a zuciyarta ta kawo awuya tace"keee!Bak'ya jin inata miki magana kin k'yaleni adole ke gaki nakkasassa! ".
Firgigit tayi ta dawo cikin hayyacinta tace"banji bane".
"tun d'azu ina miki magana kice baki jiya ba? ".
"da gaske banji abinda kike fad'a ba Inn........ ".Bata bari ta k'arasa maganarta ta rufeta da duka ko'ina ajikinta Rayyanatu kuka kawai takeyi tana neman agajin gaggawa, amma ina babu kowa cikin gidan sai Raihana ita kuma babu abinda ya shafeta saboda itama ta tsani Rayyana fiyeda tunanin mai karatu, kuwwa da kururuwa Rayyana ta cigaba dayi duk da haka baisa Inna Zulai taji tausayinta ba saida taga tayi mata lilis da duka dak'yar take motsi tana fitarda numfashin galabaita,sannan ta tsagaita da dukanta taja ta tsaya tana nishin gajiya tace"gobe idan ina miki magana kice baki jiya ba nice ajalinki acikin gidan nan! ".Tana kai k'arshen maganarta taja k'afafunta fuuuuuu kamar kububuwa tabar cikin d'akin.
Tana wucewa Rayyana ta cigaba da rusar kuka mai ban tausayi da tsuma zuciyar mai sauraro, hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin zogi zuciyarta keyi zaune tayi taci kukanta saida ta k'oshi, idanunta sukayi jajir da kumbura akan yawan kuka sannan ta tashi tsaye ta fito daga cikin d'akinta tareda nufar wurin famfo domin ta wanke fuskarta, tana kammala wankewa ta koma cikin d'akin ta kwanta hawaye sai shatata sukeyi afuskarta zad tausayi.
____________________
*BAYAN WATA BIYU*
Rayuwar Rayyanatu haka ta cigaba da tafiya agidan Baba Iliyasu cikin tsamgwama da musgunawar rayuwa domin kuwa har yanzu bata sauya zane ba Inna Zulai azabtar da ita kawai takeyi tareda mayarda ita wadda batada wani gata sai awurin ubangiji, ita kuma 'yar gaban gashi Raihana babu abinda ta iya sai tara samari a k'ofar gida tareda yin fira dasu saboda batada aji kowane shege yazo saiya sallamo mata, haka ta mayarda rayuwarta mara gata da 'yanci uwar sai zugata takeyi tareda k'ara nuna mata yadda zatayi idan saurayi yazo wurinta.
Ridwan na hango ya parker motarsa abakin k'ofar gidansu Raihana ya kira yaro yayi masa sallama da ita, yaron ya shiga cikin tsakiyar gidan bada jimawa ba ya fito yace tana zuwa naira dubu Ridwan ya zaro daga cikin aljihunsa yaba yaron, amsawa yayi yana godiya sannan ya fice daga bakin k'ofar gidan yana murna.
Ba'a dad'e ba saiga gimbiyarsa ta fito daga cikin gidansu tana tafiya guda guda cikin kuri kamar batason taka k'asa, tun daga nesa ya tsura mata idanu yana k'arewa surar jikinta kallo wani irin abu ne yaji ya game cikin jini da sassan jikinsa lumshe idanu yayi yana shak'ar k'amshin turarenta,wanda yake k'ara dulmiyar dashi ya afka kogin k'aunarta bud'e murfin motar tayi ta shigo ta zauna saman kujera sai jifan junansu sukeyi da kallon soyayya da shauk'in so .
Can suka kauda idanunsu daga barin kallon juna Ridwan ya sakar mata murmushi yace"hmmm kinyi k'yawo masoyiyata Raihana ji nake kamar in mayarda ke cikin cikina akan so".
Raihana tayi murmushin dake bayyana hak'ora tareda yin fari da idanunta tace"nagode habibina kaima k'yak'k'yawa ne shiyasa nake matuk'ar kishinka azuciyata domin banason ka had'a soyayyata da kowace d'iya mace".
"karki damu ke kad'aice azuciyar Ridwan babu wata mace aduniya dazan so fiye dake tuni na baki makullin zuciyata kika ajiye ahannunki, babu macen dake iya bud'e zuciyata ta shiga cikinta sai ke muradin zuciyata ".
Tabbas Raihana taji dad'in kalamansa har cikin jini da tsokarta murmushi k'unshe afuskarta wani irin sinadarin farin ciki sai yawo yakeyi cikin sassan jikinta, saukar da numfashi tayi tace"nima na riga na baka amanar zuciyata aduniya banda tamkarka ka sani har abada kaine *ABUNDA NAKE SO* da gani".
"naji dad'in yadda kika bani babban matsayi azuciyarki ni kuma nayi miki alk'awarin bazan tab'a cutar dake ba".
"ina godiya da soyayyarka gareni ".
"kinfi k'arfin komai awajena yanzu dai bari muje super market ki d'auki duk abinda kikeso".
"kayyyy heartbeat irin wannan d'awainiya haka nagode sosai".
"bana buk'atar godiyarki ki rik'e abarki ".Yana rufe bakinsa ya tadda motarsa tareda saitata saman kwalta ya fara tafiya, tafiya sukeyi suna firar soyayya har suka iso babban super market d'in da akeji dashi Ridwan ya parker motarsa agaban super market d'in sannan ya fito daga cikin motar, b'angaren Raihana ya nufa ya bud'e mata murfin k'ofar ta fito cikeda k'asaita da gadarar ita d'in wata ce rufe murfin yayi sannan suka jera atare suka shiga cikin super market kallo d'aya zakayi musu ka gano su d'in masoyan asali ne.
Suna shiga ciki dayake Ridwan sananne awurinsu nan da nan yaran suka dinga gaidashi cikin girmamawa yana amsawa cikin isa da tink'aho, direct wurin kwandon saka kayayyakin suka nufa Ridwan ya d'auko ya bata,Raihana ta amshi kwandon ta fara zagayar wuri tana jidar abinda takeso Ridwan gefe ya koma yana danne dannen wayarsa yana jiran ta kammala d'aukar abinda takeso da ra'ayi..........
[12/5, 9:30 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 7*
Saida ta kwashi kayayyakin son ranta sannan ta k'arasa wurinsa tana zumb'ura baki cikin shagwab'a tace"na kammala siyayyar heartbeat".Kallon kayayyakin data siyo yayi yace"iyakar abinda kike buk'ata kenan baby? Wad'annan kayan sunyi kad'an bari in k'ara miki wasu".Raihana ta saki baki cikin mamakin maganarsa tace"yanzu wannan kayan ne sukayi kad'an ?"."Eh mana baki dauk'i wasu ba".Yana rufe bakinsa yaja hannunta suka nufi gefen turarurka da sabulu masu k'amshin gaske ya kwasa mata, sannan ya d'auko wani zaben zinari ya sanya mata ayatsa, sannan suka zarce wurin mai lissafa kud'in da mutum ya kashe calculating amount of money yayi Ridwan ya zaro kud'i a aljihunsa ya bashi nan da nan ya lissafa kud'in zai bashi chanjinsa yace ya barsu, kayayyakin suka amsa suka saka musu cikin leda babba tareda ba yaronsu ya biyosu Ridwan abaya har inda ya parker motarsa boot ya bud'e ya sanya ledar, sannan yayiwa yaron ihsani yayi godiya ya koma bakin ajikinsa.
Ridwan saida ya fara bud'e mata murfin k'ofar ta shiga ta zauna sannan ya rufe tareda zagayawa ya zauna mazaunin driver tadda motarsa yayi suka nufi wata hanyar daban, Raihana bata lura ba hanyar gidansu bace sai daga baya ta kallesa tace"heartbeat ina zamuje ne naga ba hanyar zuwa gidanmu bace ka biyo dani?".
Wani irin yaudararren kallo yayi mata tareda kallon cikin k'wayar idanunta yace"gidana zan kaiki kiga tsarin gidan ko yayi miki kafin muyi aure ko bak'ya son ki gani ne mu juya mu koma?".
Sai yanzu taji hankalinta ya d'an kwanta murmushin dake k'ayatar da fuskarta tayi tace"a'aaa inaso in gani mana kafin inzo in rayu cikinsa".
"ko kefa amma kina wani jin tsoro kina tunanin zan cutar dake ne?".
Raihana ta nisa tareda gyara zamanta tace"ko d'aya bana tunanin ko amafarki zaka cutar dani".Tana k'arasa maganarta taja bakinta ta tsuke d'ayansu bai sake magana ba saida suka k'araso bakin wargajejen k'aton get mai girma da fad'i, Ridwan ya danna horn da k'arfi getman ya shek'o da gudu ya wangale musu get d'in, ya danna hancin motarsa cikin gidan har parking lot ya isa ya parker motar ya fito, gefen Raihana ya dawo ya bud'e mata murfin k'ofar ta fito daga ciki tanata kalle-kallen tsari da k'awatuwar gidan saboda kallo d'aya zakayiwa gidan ka gano an kashi naira matuk'a, murmushi ya jefeta dashi yace"mu shiga ciki mana".
Tace"to heartbeat".
Nufar cikin parlourn gidan sukayi suna isa tsakiyar parlour suka zauna saman cushion d'in dake kewaye cikin parlourn, sannan ga k'atanyar plasma nan manne da bango akan girmanta kana hango mutane cikinta manya-manya, suna zaunawa Raihana tayi hamma alamar yunwa takeji tace"washhhhh na gaji sosai".
"ko inzo inyi miki tausa ne baby?".
"a'a na hutassheka".
Tashi tsaye yayi ya nufi hanyar cikin kitchen bai jima ba ya fito da tire ahannunsa cikeda drinks da kayan mak'ulashe, gabanta yazo ya dire tiren d'in sannan ya kalleta yace"sauko saman carpet kici abinci saboda nasan kina jin yunwa".
Firfito da idanunta tayi awaye cikin matuk'ar mamakin zancensa tace"waye ya gaya maka inajin yunwa?".Tareda saukowa k'asan carpet ta zauna ta lank'washe k'afafunta ta yadda zatafi jin dad'in cin abinci.
Ridwan yayi murmushi yace"zuciyarki ce ta isar da sak'o zuwa ga tawa zuciyar saboda kinsan sunada alak'a mai k'arfi atsakaninsu ".
Raihana ta jijjiga kanta alamar gamsuwa da maganarsa tace"haka ne gaskiya habibi".
"yanzu dai bari mu gama kintsa cikinmu saimu cigaba dayin firar".Inji Ridwan.
"To".Ta fad'a kawai.
Tana kallonsa ya zuba musu abinci aplate d'aya suka fara cin abincin atsanake cikin kwanciyar hankali.
Bayan sun gama kintsa cikinsu Raihana ta kwashi kayayyakin ta shiga cikin kitchen ta wankesu fass, tana kammala wankewa ta adanasu cikin kwando sannan ta wanke hannayenta ta fito daga cikin kitchen d'in ta isa wurin Ridwan dayake zaune yana dannar phone, yana ganinta yayi mata murmushi tareda d'aga mata gira yace"har kin gama?".
Raihana ta zauna saman carpet tace"eh mana heartbeat".
Nannauyar numfashi ya sauke ya kalleta cikin so yace"yanzu mu shiga cikin d'aki kiga yadda tsarin d'akin yake idan yayi miki".
Raihana tace"to ba damuwa muje in gani masoyina".
Ridwan shi ya fara mik'ewa sannan itama ta tashi tsaye ya wuce gaba tana biye abayansa har suka iso cikin tsakiyar d'akin wanda ya k'unshi kayan alatu sannan ga fankacecen gado nan atsakiyarsa da wardrobe d'insa da mirror, Ridwan ya zauna saman gadon yace"ya kikaga tsari da k'yawon d'akin yayi miki?".
Raihana ta kama kalle kalle akan tsaruwa da had'uwar d'akin murmushin jin dad'i kawai ta dinga saki tana gyad'a kanta, numfashi ta saukar ta dubesa tace"gaskiya heartbeat gaba d'aya gidan ya tafi da imanina yayimin k'yawo sosai wallahi ".
"naji dad'i nima danayi miki abinda ya saka zuciyarki cikin farin ciki xauna mana kinyi tsaye tun d'azu".
Raihana tazo ta zauna gefen gadon tsakaninsu babu wani tazara mai yawa, can Ridwan ya matso gab da gab da ita suna jin numfashin junansu yace"baby kihau gado da k'yau mu d'an kwanta zuwa anjima sai in kaiki gida".
"har sai anjima zaka kaini gida bayan kacemin ganin tsarin gidanka ka kawoni? Ai yanzu tunda naga gidan saika kaini gida to".
Ridwan ya fara cire tufafinsa ya koma dagashi sai guntun wando da singlet sannan yace"na gaji wlh ki bari zuwa anjima in kaiki gida".Yana rufe bakinsa yahau saman gado daga shi sai guntun wando.
Hakan ne yasa Raihana tayi saurin kauda idanunta daga barin kallonsa saboda ganinshi ahaka ya tayar mata da hankali, jikinta duk yayi lak'was hankalinta ya d'an tashi amma bata nuna masa ko afuskarta ba, tana zaune tayi nisa cikin tunani taji ya aza mata hannunsa abaya yana shafa saurin juyowa tayi ta kallesa cikin firgici da tsantsar tashin hankali tace"miye haka kake wani shafata kamar matarka ta sunna!? ".
Lumshe idanunsa yakeyi yana bud'esu cikin shauk'in buk'atuwa da son cimma burinsa akanta yace"ki kwantar da hankalinki baby ki bani had'in kai mu shayar da junanmu madarar soyayya".
Raihana ta fitar da idanunta awaje cikin mamakin maganarsa tace"ban gane mi kake nufi ba Ridwan?".
"Ina nufin ki amince dani inji dad'i dake ko na minti talatin ne ".
"kasan abinda kake fad'a kuwa anyah kana cikin hayyacinka?".
"ina cikin hayyacina nasan kuma abinda nake fad'a ".
Raihana ta girgiza kanta tace"nikam gaskiya bazan iya aikata zina ba kaga ma tafiyata gida yanzu".Tana k'arasa maganarta ta tashi tsaye zata fice daga cikin d'akin kenan Ridwan ya mike tsaye da sauri cikin zafin nama ya chapko hannunta tareda sanyawa d'akin key ya kulle ,jawota yayi da k'arfi ya mayar da ita saman gadon yace cikin zafin rai "babu ke babu fita daga cikin gidan nan har sai kin biyamin buk'atata Raihana, idan ba haka saidai kiyita rayuwa cikin wannan gida har abada!".
Raihana ta girgiza kanta cikin kad'uwa tace"karka ketamin haddi Ridwan soyayya bata ce haka ba!".
"keee!Kiyimin shiru banason jin maganar banza abakinki kin zata ni wawa dazan dinga kashe miki kud'i abanza halan bansan aikin da nakeyi ba, halan banida k'anne da mahaifan dazan dinga k'yautata musu in samu lada?Saike saboda haka ki bani had'in kai muyi abinmu asirrance batare da sanin kowa ba".
Raihana taji hankalinta ya k'ara tashi zuciyarta sai luguden tsoro da fargaba takeyi dimmmmm, hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta tace"ka taimakamin kabarni in tafi gidanmu Ridwan kada ka lalatamin rayuwa".
Tsaki yaja mtssss yace"ki bari muyi kawai awuce wurin kina b'atamin lokaci fa!".
Raihana ta dinga ja da baya baya Ridwan ya fisgota da k'arfi tana turjewa hannunsa yasa ya yaga mata riga tareda cire mata zane ta koma daga ita sai pant da bra, nan ta sadak'ar da tabbatarwa k'aryarta ta k'are babu mai k'watarta ahannun Ridwan sai Allah shimfid'eta yayi saman gadon da k'arfi sai kallon boob's d'inta yakeyi manya manya jajir dasu yana had'iyar miyau mak'wat a mak'oshinsa kamar tsohon maye.
Bayan ya kwantar da ita saman gadon yahau samanta yayi mata rumfa fisge bra d'inta ya yassuwa saiga bayyanar tantsa tantsar na fulaninta afili, ganinsu afili yasa Ridwan ya zauce da rud'ewa idanunsa sun chanza colour akan jaraba da sha'awa ,nan da nan ya fice cikin hayyacinsa ya fara kissing d'inta yana shafa ko'ina asassan jikinta, ita kuma sai numfashi take fitarwa sannu sannu tana lumshe idanunta yamutsata ya cigaba dayi son ransa har saida yaga jikinta duk ya mutu sannan ya saka bakinsa akan nipple d'inta yana tsotsa d'ayan sai cika hannu yakeyi yanata mammatsawa, dad'i ne yabi jini da sassan jikinta ta k'ara sakin jikinta tareda k'ara bank'aro masa boob's d'inta tana nishin dad'i, ganin yadda take amsar sak'onsa yasa ya k'ara k'aimi wurin zuk'ar boob's d'inta kamar jariri.
Ya dad'e yana rikita mata lissafi sannan daga baya ya fara aiki akanta babu ko sassautawa, wani irin rikitaccen zafi da rad'ad'i ne ya ziyarci k'wak'walwarta da sassan jikinta nan da nan ta saki k'ara da kuwwa amma ina Ridwan baya jinta domin ya riga yayi nisan kiwo bayajin kira, awa biyu cur yayi akanta sannan ya dawo cikin natsuwarsa hankalinsa yana dawowa ya sungumeta yayi cikin bathroom da ita.
Acan ya had'a mata ruwa masu d'umi domin ta gasa jikinta cikin ruwan ya sanyata ta zauna tana kukan takaici yana lallashinta da yaudararrun kalamansa, haka ya chanza mata wasu ruwan ta sake zama cikinsu tana hawaye sannan daga k'arshe ta gasa jikinta saida ya gasu sannan suka fito daga cikin toilet d'in, wurin wardrobe ya kaita ya ciro mata doguwar riga mai adon flowers yellow bayan ya taimaka mata ta shafa lotions sannan ta sanya rigar, chanza wani sabon zanen gado yayi sannan yaja hannunta suka fito daga cikin d'akin suka nufi parking lot, shi ya taimaka mata ta shiga cikin motarsa sannan ya juya ya koma mazaunin driver ya zauna tareda danna horn maigadi ya wangale musu get suka fice daga cikin gidan da sauri ya nufi unguwarsu Raihana..........
[12/5, 9:30 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 8*
Suna isa bakin k'ofar gidansu Raihana ya parker motarsa ya kalleta cikin lallashi yace"kiyi hak'uri kinji babyna kada ki bari Inna ta gane yanayin tafiyarki ya chanza ,ki daina kuka da sannu zaki samu lafiya sonki ne ya rufe mini idanu na aikata miki haka".Raihana ta sanya tafin hannunta ta share hawayenta tsab tace"ni bawai abinda kayimin bane yake sakani kuka a'a ina gudun ne ka k'ini kace ka fasa aurena bayan ka sanni d'iya mace".Kallonta yayi cikin k'auna yace"ki daina saka damuwa aranki baby indai nine ki daina shakku akaina bazan tab'a cin amanarki ba! Idan na cutar da rayuwarki nida ubangiji shi zai miki sakayya tun anan duniya kafin muje lahira".Raihana tayi ajiyar zuciya tareda sakar masa murmushi tace"har kasa hankalina ya kwanta yanzu".
Ridwan ya lumshe idanunsa yace"bakida damuwa muddin muna tare da juna ki fita kije bayan boot ki d'auki kayanki so nake in tafi gida"."OK ba matsala nagode sosai ubangiji Allah yabar zumunci da k'auna"."Amin baby".
Raihana ta fito daga cikin motar direct bayan boot ta nufa ta ciro ledar sannan ta rufe boot d'in,d'aga masa hannu tayi alamar bye bye 👋 shi kuma yaja motarsa ya fice daga bakin k'ofar gidan yayi gaba, saida taga b'acewarsa sannan ta juya ta nufi cikin gidansu tana tafiya tana cize baki alamar k'asanta yana mata ciwo haka ta daure tana game k'afafunta domin kada Inna Zulai ta fahimci abinda yake faruwa.
Tana isa tsakiyar gidan ta hango Inna Zulai ta shik'ar shinkafa jin tafiyar mutum yasa ta waigo da sauri idanunta suka fad'a cikin na Raihana, ganin leda ahannunta yasa ta aje kwanon da take amfani dashi k'asa ta iso wurin Raihana farin ciki k'unshe afuskarta tace"Raihana sannu da zuwa har kin dawo?".
Raihana ta zauna saman tabarma dak'yar tana cize bakinta tace"yauwa Inna ina Rayyanatu take ne?".
Inna Zulai ta yamutsa fuskarta ta iso wurin Raihana ta zauna tace"shegiyar tana cikin d'aki tun safe batada lafiya sai kwara amai takeyi zad k'azanta kila ma ciki ne da ita ta kwaso awaje".
Gaban Raihana ya bada rasss hankalinta yayi k'ololowar tashi zuciyarta ta tsinke! Amma saita tattaro dauriya da hak'uri ta sanya azuciyarta tace"haba Inna ina Rayyanatu take zuwa bale ta kwaso ciki itada ko saurayin kirki batada ina ganin rashin lafiya kawai ne yake damunta?".
"hmmmmm bakisan halin yarinyar nan ba shiyasa kike fad'in wannan maganar, amma ki zuba idanu kiyi kallo wata rana kina zaune za'ace miki ciki ne da ita! Aiko mahaifiyarta Basira kafin Mustapha ya aureta saida aka cire mata cikin shege sannan akayi aurensu!"..
"da gaske kike fad'a Inna ko kin fad'a ne domin kiji dad'in bakinki!?".
Inna Zulai ta karkarce kai tace"kina tsammanin zanyi miki k'arya ne ko kuwa kin fini son k'anwata ne?Saboda haka ki daina yimin wasu irin tambayoyi haka".
"afuwan Innata ubangiji ya huci zuciyarki bari kiga kayayyakin da Ridwan ya siyomin".Cewar Raihana tareda bud'e ledar tana fitarda kayayyakin d'aya bayan d'aya tana ajiyewa a k'asa.
Inna Zulai sai d'aukar kayan takeyi tana murmushin jin dad'i saboda ita mace ce mai tsananin kwad'ayi da son abin duniya, jijjiga kanta kawai takeyi tace"kayan sunyi k'yawo gaskiya kinyi dace da masoyi amma ya kamata kice ya turo magabatansa asa muku ranar aure ko ya kika gani?".
Raihana tayi yak'e tace"karki damu Inna zan gaya masa amma mu bari ya ida k'arasa gidansa sannan in bijiro masa da maganar aure".
"wannan shawarartaki tayi gaskiya to mu bashi lokaci har ya kammala gidansa lokacin hankalinsa yafi kwanciya ayi komai atsanake".
Raihana ta langwab'e kanta tace"wannan gaskiya ne".
Firarsu suka cigaba dayi kamar k'awayen juna yayinda Rayyanatu take kwance cikin d'aki batada lafiya sosai, tana jin yadda Inna Zulai ke k'agawa mahaifiyarta sharri da k'azafin tayi cikin shege hawaye masu zafi sai shatata sukeyi afuskarta zad tausayi wani irin tururin d'aci da bak'in ciki ne ke yawo cikin k'wak'walwarta da sassan jikinta.
__________________
Tun lokacin da Ridwan ya fara saninta d'iya mace yaji dad'inta to tun daga lokacin data warke ya mayarda ita abar hutawarsa, tun bata saba ba har ya zamana ta saba tana jin dad'in harakar har takai wata rana da kanta take iskosa cikin gidansa suna aikata masha'arsu son ransu.
_Allah ubangiji ya karemu da afkawa cikin tarkon nadama da dana sani ya kuma tsare mana imaninmu._
Haka rayuwarsu ke gudana cikin shek'e ayarsu da biyawa junansu buk'ata,yayinda iyayenta basuda labarin abinda take aikatawa tana samo kud'i tana kawowa mahaifiyarta, dayake Inna Zulai k'wak'walwar kifi gareta bata tunanin a ina d'iyarta ke samo kud'i ko tayi tunanin wata rana ta tuhumeta waye yake bata mak'udan kud'i haka?Bata tunanin mi Raihana keyi tana samo kud'i haka tana kawo mata, babu ruwanta itadai muradi dai akawo mata kud'i tana cin kayayyakin dad'i, shidai Baba Iliyasu harakokin gabansa yakeyi duk abinda Raihana takeyi itada uwarta ya kawo idanu ya sanya musu tunda ya fahimci bason nasiha sukeyi ba ,Rayyanatu kawai yake bawa kulawa tareda nuna mata tsantsar soyayyar gaskiya saboda shi tausayi take bashi matuk'a fiyeda misali.
Wata rana Baba Iliyasu yaga wata bazawara anan cikin unguwarsu mai suna Lauratu yaji ya kamu da matsananciyar soyayyarta kuma yana buk'atar mai bashi kulawa domin Inna Zulai kwata kwata bata damu da damuwarsa ba, banda ta samu kud'i d'iyarta ta auri hamshak'in mai arzik'i babu abinda ta sawa gaba, baiyi k'auron baki ba wurin bayyanar da ita yana sonta da aure ba itama dayake tasan Iliyasu mutumen kirki ne, bata tsaya b'ata lokaci ba ta gabatar dashi wurin iyayenta amatsayin wanda takeso iyayenta su amsheshi hannu bibbiyu tareda bashi umurnin ya turo magabatansa asa ranar aure.
Yana komawa gida ya turo magabatansa asaka rana sati uku masu zuwa nan da nan aka yanke musu sadakin Lauratu dubu talatin suka biya, sannan sukayi ciye ciye da lashe lashe suka rankayo suka dawo gida tareda sanar dashi duk abinda ake ciki, Baba Iliyasu yayi matuk'ar farin ciki da kalamansu tareda yi musu godiya suka wuce gida, ya k'udurta bazai gayawa Inna Zulai labarin aurensa ba saidai taji daga sama yasan ta haka ne zatafi jin haushi da rad'ad'in aurensa .
Itadai Inna Zulai babu abinda ta fahimta duk da taga Baba Iliyasu yanata shirye-shiryen gyaran d'akin dake gefe cikin gidan wanda suke ajiye tukane da kwanoni, taga yasa angyare d'akin tsab tareda yi masa plaster amma dayake bata sa ran zaiyi mata kishiya ba shiyasa batayi tunanin zai k'ara aure ba, hidimomin gabanta ta cigaba dayi itada Raihana suna cin abinda ransu keso tareda saka irin suturar da suke ra'ayi domin Ridwan ba k'aramin kud'i yake sakarwa Raihana ba ganin yana morar jikinta yadda yakeso akowane lokaci akodayaushe.
*BAYAN SATI BIYU DA UKU*
Ana saura kwana hud'u rak ad'aura auren Baba Iliyasu da Lauratu har yanzu Inna Zulai batada labarin auren ko amak'wabta,tun safe Baba Iliyasu bai zauna yana can kasuwa yana yiwa kansa sayayyar kayan sawa shida su Rayyanatu, shadda kala biyar ya siyo kansa yadi kala uku sannan ya siyowa Inna Zulai atamfa kala uku lace biyu Rayyanatu itada Raihana ya siyo musu atamfa bibbiyu da lace d'ad'd'aya, direct wurin telensa ya nufa ya bashi d'inkin kayayyakinsa duka nasu Inna Zulai ya nufo hanyar zuwa gida dasu.
Dayake Raihana ta fita tunda safe tana can gidan saurayinta Ridwan yana aikata abinda ya gadama da ita, Rayyanatu kawai ce cikin d'aki zaune tana tilawar karatun qur'ani mai girma tana tunanin mahaifiyarta data rasu ashekarun baya hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin zogi zuciyarta keyi zaune take sanye da hijabi black colour.
Inna Zulai fita tayi daga cikin gidan ta shiga cikin gidan k'awarta Inna Abu wadda ita kad'aice Inna Zulai ke shiri da ita kaf unguwarsu saboda kowa yasanta da rashin mutunci da mugun bak'in hali,tana shiga ta hango Inna Abu zaune sai zabgar lomar tuwo takeyi tana lasar baki kamar *MAYYA CE* 😅.
Inna Zulai ta k'araso wurinta tareda cire takalminta ta zauna wurinta tace"Abu barka da zama gida ya yau? ".
Saida takai lomar tuwo abakinta tace"yauwa Zulai uwargidan Iliyasu ".Ta fad'a azolaye.
Inna Zulai ta bintsire baki tace"fad'i ki k'ara fad'a nice guda ba k'ari".
Inna Abu ta bushe da dariyar mugunta harda rik'e cikinta akan dariyar k'eta can ta tsagaita dariyar tace"kinji ki da wani shirmen magana bakida labarin abinda yake faruwa acikin gidan mijinki kinzo kinata cika bakin banza".
"ba wani cika baki sai gaskiya bayan ni kin tab'a jin Iliyasu ya k'ara aure ne sannan mi yake faruwa cikin gidan mijina wanda bansan dashi ba? ".
"lallai Zulai bansan bakida wayo ba sai yanzu to bari in gaya miki abinda bakisan dashi ba ki bud'e kunnuwanki ki saurara da k'yau malam Iliyasu mijinki kwana hudu ne kawai ya rage masa ya angwance shida amaryarsa Lauratu! ".
Duuummm Inna Zulai taji gabanta ya fad'i zuciyarta ta girgiza kanta ya k'ulle ta kalli Inna Abu cikin kad'uwar maganarta tace"anyah da gaske kike fad'a Iliyasu Sam bazai tab'a iya yimin kishiya ba!? "."Zauna nan Zulai k'arya nake miki amma ranar assabar itace ranar da Iliyasu zai d'aura aure kina ji kina gani babu abinda zaki iyayi saboda bakin alk'alami ya riga ya bushe! ".Inna Zulai ta jijjiga kanta alamar maganar ta soki k'ahon zuciyarta tace"idan na binciko k'arya kikeyimin ki sani zamu samu babbar matsala".Inna Abu ta banka mata uwar harara tace"je ki tambayi munafukin mijinki kiji abakinsa idan ba aure zai k'ara ba".
Inna Zulai ta mik'e zumbur kamar wadda aka tsikara tace"idan ko gaskiya ne abinda kika fad'a za'ayi balbalin bala'i bisa kwakciyar masifa agidan nan wallahi! Daga amarya har wad'anda suka kawota duk saina k'onesu da ransu".Tana k'arasa maganarta taja k'afafunta fuuuuuu kamar zata tashi sama akan kumburi da bak'in cikin auren da baba Iliyasu zai k'ara, ganin Inna Zulai ta wuce yasa Inna Abu ta sake fashewa da muguwar dariya tace"shashasha kawai idan banda kina mahaukaciya wake bugun gaba azamanin nan yace mijinsa bazai masa kishiya ba sai irin masu k'arancin tunani iirin naki".Tana rufe bakinta ta cigaba da ayyukanta na gida tana nasa abubuwa da dama cikin zuciyarta...........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 9*
Inna Zulai da tana tafiya idanunta har rufewa sukeyi akan tsabar masifa da zogin dake cin zuciyarta dak'yar ta samu ta iso tsakiyar filin gidan, zaune saman tabarma ta hango Baba Iliyasu turamen zannuwa jibge agabansa tana isa wurinsa zuciyarta cunkushe da tsantsar tashin hankali da takaicin rayuwa tayi tsaye jugum babu alamun fara'a afuskarta, ganin haka ne yasa Baba Iliyasu ya bud'i baki yace mata cikin lalama"bismillah Zulai zauna mana kinyi tsaye kiga abin arzik'in da muka samu".
Inna Zulai ta d'aga murya tace"abin arzik'in da muka samu ko ka samu bak'in munafuki azzalumi! Kana zaton duk k'ulle -k'ulle da makircin da kakeyi ne baya dawowa kunnena?".
Baba Iliyasu yayi jugum cikin matuk'ar mamakin zancenta huci yayi mai tattare da bak'in ciki yace"subahanillah!Zulai duk mi ya kawo haka da zaki jefeni da wad'annan mummunan kalmomi! ?".
Inna Zulai ta banka masa harara tace"ai kasan irin munafurcin da kake k'ullawa yanzu kayi tunani da kanka Iliyasu eheehhh kuma daga yanzu ka k'ulla abota da masifa da tashin hankali acikin gidan nan! Babu kai babu kwanciyar hankali har abada ".
Baba Iliyasu ya b'ata fuska yace"kinga banason shirme ki fito fili ki gayamin munafurci da k'ulle -k'ullen da nakeyi miki Zulai banason rainin wayo da sakarcin banza".
"karkaso sakarcin banza ai duk abinda nayi maka kaine silar faruwan haka, saboda haka bakada wata kima da daraja a idanuna".
Baba Iliyasu ya sassauta murya tareda b'oye b'acin ransa yace"kisan irin kalaman da zasu fito daga cikin bakinki Zulai domin kinsan ni mijinki ne abu kad'an zaki fad'a wanda zai iya jefaki cikin wutar jahannama, saboda haka ki kiyaye ki daure ki gayamin abinda nayi miki in baki hak'uri".
"tun yanzu kazo ka jefani cikin wutar jahannama idan kaine da ita, tabbas Iliyasu ka nunamin halinku na maza ka tabbatarmin da cewa ku maza bakuda tabbas! Yanzu ka rasa abinda zaka sakamin dashi sai kishiya lallai ka nuna kai butulu ne".
Murmushin dake k'ayatar da fuskarsa yayi yace"yanzu duk akan zan k'ara aure ne kike tayarda hankalinki haka? Haba Zulaihata ki kwantar da hankalinki har abada bazan tab'a cin amanarki ba zanyi k'ok'ari in daidaita adalci atsakaninku".
Inna Zulai ta firfito da idanunta awaje tace"ashe da gaske ne aure zaka k'ara nan da kwana hud'u!?".
Baba Iliyasu ya jijjiga kansa alamar haka ne sannan ya dubeta cikin matuk'ar tausayawa yace"tabbas k'arin aurena gaskiya ne Zulaiha amma banyi haka bane domin in b'ata miki rai ba nayi haka ne saboda in raya sunnar ma'aiki annabinmu Muhammad (S. A. W) ".
Hawayen takaici suka wanke fuskar Inna Zulai wani irin zogi da k'una zuciyarta keyi wani irin abu ya tokare mata a k'irji, ji takeyi gwamma mutuwarta da wannan bak'in labari daya risketa nadama da bak'in ciki ne ya shige cikin zuciyarta zama guda tace"hmmm babu abinda zaka gayamin wanda zaisa zuciyata tayi sanyi Iliyasu ka riga ka nunamin banda wani matsayi azuciyarka tunda har ka nemi aure baka gayamin ba saida naji awurin shanun tallah, haka kake ik'irari da tutiyan zakayi adalci atsakaninmu tun yanzu kafin ta shigo ka fara nunamin tsantsar rashin adalci dama yawancin maza haka kuke da kunyi sabon aure kun mayarda matarku ta farko banza bola shara! Amma inason ka sani tunda har zaka k'ara aure duk abinda ya faru cikin gidanka kaine domin baka d'auko hanyar dazai sa azauna lafiya ba".
Baba Iliyasu ya bud'i baki yace"kiyimin afuwa Zulaiha nasan ban k'yauta miki daban sanardake zan k'ara aure ba kinsan d'an Adam mai aikata kuskure ne arayuwa, saboda haka kiyi hak'uri ki bani dama mu fahimci junanmu".
"babu wata fahimtar da zamu yiwa juna saboda ka riga ka dab'amin wuk'a azuciya".
Ganin yayi yana lallashinta tana botsarewa shiyasa yayi ajiyar zuciya yace"to tunda bak'ya jin lallashina ga turame uku da lace biyu ki d'inka ki sanya aranar biki".
"ka ajiye kayanka banaso saboda ba kaga nayi maka kamada mara sutura ba! ".
Baba Iliyasu ya d'auki sauran kayansu Raihana zai shige cikin d'akinsa ya adana ya waigo ya kalleta yace"ga kayanki abakin k'ofarki nidai na fitar da hak'k'inki ubangiji ya sani idan kin gadama ki k'ona babu abinda ya shafeni! ".Yana kammala maganarsa yayi shigewarsa cikin d'akinsa.
Hawayen takaici da zafin kishi ne suka gangaro afuskar Inna Zulai tana sharewa k'asan zuciyarta sai k'una da ciwo yakeyi mata, cikin matuk'ar b'acin rai ta kwashi turamen daya bata ta jefasu tsakiyar gadonta ta cigaba dayin rikitaccen kuka mai tattare da bak'in ciki da tsananin tashin hankali, ta jima zaune tana kuka saiga Raihana ta shigo cikin d'akin ba ko sallama ganin mahaifiyarta tana zubar da kwalla yasa hankalinta ya d'unguma zuciyarta ta tsinke! Ta isa wurin Innarta da sauri fuskarta k'unshe da damuwa tace"lafiya Inna mi ya sameki kike kuka?".
Inna Zulai ta d'ago idanunta wad'anda suka kumbura akan yawan kuka sunyi jajir dasu wani irin abu mai matuk'ar d'aci ta had'iye a mak'oshinta tace"Babanki ne zai k'ara aure nan da kwana hud'u kinga turamen daya siyomin gasunan aje saman gado".Ta nuna mata inda turamen suke ajiye.
Mayarda kallonta tayi ga turamen sannan ta juyo ta kalli mahaifiyarta atsanake cikin matuk'ar b'acin rai tace"ki daina kuka Innata wannan aure da Baba zaiyi bazai rageki da komai ba, idan muka lura matarsa batada mutunci inhar auren ya tabbata nayi miki alk'awarin zamu bi duk hanyar data dace mu fitar da ita daga cikin gidan nan ko ta halin k'ak'a".
"kina nufin inbarsa yayi aurensa kenan kina nufin zaki bani had'in kai idan har ta shigo cikin gidan nan da mugun nufi?".
Raihana ta jijjiga kanta alamar eh mana sannan tace"kefa mahaifiyata ce aduniya banda wanda yafi ki zan iya sadaukar da nawa farin ciki akan naki, saboda haka ki cire komai azuciyarki Inna ki cigaba da sha'anin gabanki".
"zan daure in gani ko zan iya cire komai azuciyata amma kishiya tanada matuk'ar ciwo da zafi azuciya Raihana, ni kaina bansan inada bak'in kishi ba sai yau ".
Raihana ta dafa kafad'arta tareda rik'e hannunta d'aya ta nisa tace"haka ne lamarin duniyar sai hak'uri da kawaici Inna duk abinda yake faruwa ki sani *RAYUWA CE* wata rana sai labari".
Inna Zulai tace"maganarki gaskiya ne ubangiji yayi mana jagora".
"Amin amin Innata".
____________________
*BAYAN KWANA HUD'U*
Aranar Assabar aka d'aura auren Iliyasu Hussaini da amaryarsa Lauratu Dauda akan sadaki dubu talatin lak'adan dubban mutane suka shaida d'aurin aurensu, mutane sun taru birjik ko'ina abakin k'ofar gidansu Lauratu anyi taro lafiya an watse cikin k'oshin lafiya mutane kowa ya kama gabansa.
Ab'angaren Inna Zulai zo kuga bak'in ciki da takaici ne shimfid'e afuskarta yayinda wani irin tururin d'aci da zogi ne ke yawo cikin k'wak'walwarta da magudanar jikinta, dak'yar take danne abinda yake cikin zuciyarta tana maraba da mutane Inna Abu babbar k'awarta ita ke dannar k'irji tana bata maganganu masu sanyi da sanyaya zuciya, haka dai suka cigaba da hidima da tarbon mutane har suka fara watsewa suna zuwa gidansu Lauratu amarya ganinta.
Da dare misalin k'arfe 8:30 aka kawo amarya Lauratu gidan mijinta Iliyasu mace biyar ne suka rakota gidan mijinta, sun d'an zazzauna suna kallon gado da kujerun d'akin sannan suka fito suka nufi d'akin Inna Zulai suka gaisheta adak'ile ta amsa musu fuska k'unshe da walwala, cikin zuciyarta haushi da takaicinsu duk ya mamaye mata zuciya haka dai ta daure suka gaggaisa sannan sukayi mata saida safe tayi musu rakiya har waje, saida taga sun fice sannan ta juyo ta dawo d'akinta cikin matuk'ar b'acin rai da bak'in cikin wannan aure.
Inna Zulai kasa runtsawa tayi cikin dare sai juye juye takeyi hawayen takaici sunata shatata afuskarta, Raihana barcinta kawai takeyi hankalinta kwance babu abinda yake damunta dak'yar Inna Zulai ta samu barci ya saceta koshi sai kusan k'arfe 3:00am na dare, ab'angaren Baba Iliyasu ya gwangwaji amarcinsa shida matarsa Lauratu aranar ya tabbatar yayi sabon aure, domin ya tsinci kansa cikin wata duniyar mai wuyar fassaruwa nan da nan yaji k'auna da tsantsar soyayyar Lauratu ya k'ara yawaita azuciyarsa, rungume da juna suka kwana suna masu jin dad'i da farin cikin kasancewarsu ma'aurata.
Washe gari da safe kusan tare suka tashi sukayi wanka sannan Lauratu ta shiga cikin kitchen domin ta had'a musu karin kumallo, yayinda Baba Iliyasu yake zaune saman gadonta yana murmushin farin ciki da tsananin nishad'i acikin ransa.
Lauratu tana kitchen zaune har ruwan zafin sun tafasa ta juye aplask k'ok'arin kashe wutar murhun takeyi saiga Inna Zulai ta shigo kadaran majaran cikin kitchen d'in, ganinta yasa Lauratu ta noce kanta k'asa tace"Ina kwana".
Inna Zulai ta banka mata harara tace"da ban kwana ba k'ya ganni tsohuwar karuwa munafuka!".
Jikin Lauratu yayi matuk'ar sanyi saboda ita arayuwarta ta tsani tashin hankali da fitina cikin sanyin murya tace"ubangiji Allah ya baki hak'uri".
"da hak'uri ta mutu sadakar nawa kika bani!? ".
Lauratu tayi shiru jikinta ya mutu bata sake cewa uffan ba ta mik'e tsaye zata wuce ta gefenta kenan Inna Zulai ta sanya hannu ta jawo bayan rigarta cikin son fitina tace"ina zaki bak'ar bazawara k'are dangi!?".
Lauratu ganin walak'anci da rainin wayon Inna Zulai ya wuce gona da iri dole yasa ta b'anb'are hannunta ajikinta tace"ki daina shak'emin wuya malama".
Inna Zulai taja tsoki mtssss tace"na shak'e miki wuya mi zakiyi ?Ke nifa na haifi kamarki saboda haka babu wata buro ubar da zakiyimin in k'yaleki !".
"naji bani wuri in wuce angona yana can d'aki yana jirana".
"babu inda zakije muna nan atare".
Lauratu ganin tayi tayi ta bari ta wuce tak'i barinta yasa ta d'aga murya da k'arfi cikin kissa tace"maigida!Maigida!!Macijiiiiiii..... ".Jin kuwwar amaryarsa yasa Baba Iliyasu ya shek'o da gudu daga shi sai guntun wando dayake har ya cire tufafinsa saboda yasha iska.
Yana isowa wurinsu yaga sunyi tsaye cirko cirko yaja ya tsaya turus yana k'are musu kallon tareda sakarwa Lauratu murmushi yace yana waige waige"amarya lafiya naga kunyi tsaye ina macijin yake ne!? ".Lauratu ta zumb'ura baki tareda langwab'e kanta tace"Anti ce nayi nayi da ita ta bani hanya in fice daga cikin kitchen tun d'azu tak'i shine ni kuma na buga kuwwa domin kazo kayi mata magana ta bani hanya in wuce".
Baba Iliyasu ya mayarda kallonsa wurin Inna Zulai cikin matuk'ar b'acin rai yace"Zulaiha haka ne abinda ta fad'a gaskiya ne ko k'arya ne? ".Inna Zulai ta kauda kanta gefe cikin son fitina da tsantsar tashin hankali tace"eh mana abinda ta fad'a babu k'arya acikinsa gaskiya ne Iliyasu".Ta fad'i sunansa gatsau babu ko girmamawa da sanin darajar miji duk dayake ba yau ne karo na farko ba da take ambaton sunansa............
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 10*
Baba Iliyasu yayi nannauyar ajiyar zuciya ya sake kallon k'wayar idanun Inna Zulai yace cikin lalama da lallashi"to uwargida ayi hak'uri aba amarya hanya ta wuce zuwa d'akinta kinga tun d'azu nake jiranta tazo ta bani karin kumallo yunwa nakeji".Inna Zulai ta yamutsa fuskarta cikin nuna isa da tsantsar gadara tace"babu inda zataje muna anan tsaye da ita"."Bangane manufarki ba Zulaiha so kike yunwa ta illatani ne? Dan girman Allah ki jaye ta wuce nifa banason tashin hankali da rashin gaskiya arayuwata! ".Inna Zulai ta murgud'a baki kamar k'aramar yarinya tace"ni kuma idan ba'ayi tashin hankali ba fa ba dad'i nakeji ba gaskiya".
Ganin yana bata magana da lallashinta tana botsarewa shiyasa Baba Iliyasu yasa hannu ya jayeta da k'arfi agefe, cikin tsananin hasala da suk'uwa yace"Zulaiha bazan dauk'i rainin wayo da walak'anci acikin gidana ba saboda haka ki chanza salon tafiyar da rayuwarki idan ba haka wata rana zan baki matuk'ar mamaki!".Yana k'arasa maganarsa yaja hannun Lauratu suka fice daga cikin kitchen d'in suka nufi d'akin Lauratu.
Ganin walak'ancin da yayi mata ne yasa tayi tsaye k'yam idanunta suka cicciko da kwallar zallar takaici, wani irin tururin d'aci da bak'in ciki ne ya gauraye sassan jikinta da magudanar jininta ajiyar numfashin bak'in ciki tayi, sannan tasa hannunta ta share hawayenta tsab ta fice daga cikin kitchen d'in ta nufi d'akinta, duk diramar da akeyi sai akunnen Rayyanatu tana cikin d'akinta tana jiyo duk abinda yake faruwa wani irin sanyi takeji azuciyarta ganin Inna Zulai ta samu daidai da ita wurin kissa da makirci, Raihana kuwa bata cikin gidan tunda tayi sallar asuba tayi wanka ta fita yawon gantalinta wurin saurayinta Ridwan yana morar ni'imar jikinta.
____________________
Zaune suke manne da juna bayan sun kammala aikata masha'arsu itada Ridwan, tana rungume ajikinsa sai shafarta yakeyi yana shinshinar k'amshin turarenta sai can ta bud'i baki tace"heartbeat ya kamata ace tunda ka k'arasa ginin gidanka ka turo magabatanka gidanmu asa mana rana".
Kallon bakida hankali yayi mata sannan ya sakar mata yaudararren murmushinsa wanda yake k'ara narkar da zuciyarta ta afka cikin kogin sonsa yace"ki k'ara bani lokaci baby har na fara had'a lefenki so nake idan na kammala had'awa sai ayi auren sharp sharp".
Raihana tayi jugum har cikin zuciyarta tana kwankwaton kada Ridwan ya yaudareta bayan ya rabata da abu mafi daraja arayuwarta wato budurcinta, amma gudun kada ya zargi tana shakku akan kalamansa yasa tayi ajiyar zuciya tace"ba damuwa ubangiji ya nuna mana lokacin lafiya yasa munada tsawon rai".
"Amin babyna koke fa ki yarda dani bazan tab'a cin amanarki ba".
Raihana ta jijjiga kanta alamar gamsuwa da maganarsa tace"na gamsu da bayaninka nasan bazaka cutar dani ba habibi".
Cikin zuciyarsa yace zan baki matuk'ar mamaki Raihana idan banda kina jaka mai k'wak'walwar kifi taya za'ayi bayan na sanki 'ya mace tun kafin in aureki sannan daga baya inzo in aureki,wannnan bazai tab'a yiyuwa ba har abada saboda niba lusarin namiji bane dazan auri fankon mace!.
_Komawa gefe nayi ina matuk'ar mamakin halayyar Ridwan bayan shine ya lalata mata rayuwa amma yanzu yake kiranta da fankon mace,lallai namiji da kuke gani mugu ne duk hanyar da zaibi ya yaudari mace ya cimma burinsa akanta sai yayi sannan daga k'arshe ya nuna baima tab'a ganinki arayuwarsa ba._
*********************
*BAYAN SHEKARA BIYU*
Alokacin ne Mubasshir ya kammala karatunsa ya dawo gida ya fara fafutukar neman aiki amma dayake mun shigo cikin wani irin lokacin da sai kanada galihu kake samun aiki, ganin babu inda baikai takardunsa ba amma bai samu aiki ba dole ya samu shago yana tsaro ana biyansa dubu goma duk wata, ta haka ne yake samu yana d'aukar lalurar mahaifiyarsa da d'awainiyarsa cikin rufin asiri.
Wata rana suna zaune shida Ummansa suna zancensu na tsakanin uwa da d'anta sai Umma ta kallesa cikin k'auna da tausayin d'anta tace"Mubasshir inason yin wata muhimmiyar magana dakai".
Mubasshir ya mayarda hankalinsa kacokam wurin mahaifiyarsa yace"ina saurarenki Ummana".
Umma ta saki doguwar ajiyar zuciya cikin kamala da sanin ya kamata tace"Mubasshir ya kamata ace kayi aure hakanan ka kai munzalin daya kamata ace ka ajiye iyali".
Mubasshir ya natsu yana sauraren maganar dake cikin bakin Ummansa saida ta dasa aya yace"nifa Umma bawai auren ne banaso ba ta yaya kike tunanin zanyi aure alhalin muna cikin matsanancin hali, abinda zamu ci wata rana gagararmu yakeyi to yaya kike gani idan na d'auko wani nauyi na aza saman wuyana?".
Umma ta gyad'a kanta cikin jimami da sauyin yanayi tace"ka daina fad'ar irin wannan kalaman Mubasshir shi arzik'i da kake gani na Allah ne, sannan mutum baya tab'a cire tsammanin zai samu arzik'i ko bazai samu ba? Kowane irin bawa da irin nashi k'addarar rayuwa ka kwantar da hankalinka d'ana kaje ka nemi budurwa kayi aure da yardar Allah *JINKIRIN ALKHARI* yana nan tafe".
Mubasshir yace cikin tattausan lafazi mai dad'i"naji bayaninki Umma insha Allahu zan nemo mata in aura hankalinki ya kwanta nima in samu natsuwa".
Umma tace"yayi k'yau matuk'a ubangiji yayi maka albarka yasa ka gama da duniya lafiya".
"Amin amin Ummana ina godiya ga ubangiji daya bani ke amatsayin mahaifiyata mai son farin cikina".
"nima ina alfahari da samun d'a nagari irinka Mubasshir ko cikin 'ya'ya daban kake".
Haka cigaba da firarsu sukeyi cikin matuk'ar natsuwa da tsantsar k'aunar juna, wasa da dariya sukeyi kamar basuda wata matsala arayuwa.
____________________
Lauratu matar Baba Iliyasu tuni ta haifi 'ya'yanta 'yan tagwaye mace da namiji sunansu Nazir da Nazira mahaifinsu yana tsananin k'auna da sonsu bayason abinda zai sakasu hawaye, yayinda Inna Zulai da Raihana babu abinda suka tsana aduniya irinsu Nazira da mahaifiyarsu domin ayanzu kwata kwata Zulaiha bata cikin zuciyarsa Lauratu ta riga ta siye zuciyarsa wurin k'yautatawa da iya lafuzza masu dad'i da sanyaya zuciyar mai sauraro, duk da ganin ta samu fada azuciyar Baba Iliyasu baisa ta walak'anta rayuwar Inna Zulai ba saidai idan haukarta ya tashi tayita fad'a kamar mahaukaciya kamun hauka Lauratu ko kallonta batayi bale ta biye mata suyi fad'a.
K'yaluwar da takeyi mata shine abinda yake k'onawa Inna Zulai rayuwa tareda sanya zafi da tsantsar bak'in ciki azuciyarta, Baba Iliyasu ma dayake ya fahimci Inna Zulai babu abinda take nema sai fitina da tsantsar tashin hankali shiyasa ya daina shiga sha'aninta aranar girkinta idan ta gadama ta kulasa idan ta gadama ta fita batunsa, babu abinda ya damesa domin yasan halinta tuntuni batada kulawa da darajashi tuntuni shiyasa ma ya k'udurta azuciyarsa wannan shekara bazata k'are ba batare daya aurar dasu Raihana ba, kowaccesu zai k'ok'arinsa yakeyi yaga ta samu mijin aure ya aurar dasu ya huta da ganin wulgawarsu cikin gidansa..
Cikin haka ne wata rana Lauratu ta kira Rayyanatu ta aiketa zuwa kasuwa da rana dayake yarinyar akwai natsuwa da kirki tamkar mahaifiya ta dauk'i Lauratu, saboda tunda ta auri Baba Iliyasu ta daina barinta tana zama da yunwa da yawan kad'aici idan miji baya d'akinta sai tasa Rayyana ta koma d'akinta tana tayata zama da fira, shiyasa buzut d'aya Lauratu ta siye zuciyar Rayyanatu da k'yautatawa da matuk'ar nuna mata tausayi da tarairaiyarta kamar k'wai.
Ganin yadda Lauratu ke nunawa Rayyanatu so da kulawa yasa hassada da tsantsar bak'in ciki ya wanzu azuciyarsu Inna Zulai, sukaji kamar su kashe kansu akan damuwa da takaicin rayuwa amma dayake Lauratu tasha gabansu babu yadda suka iya saida hak'uri da dangana dole saboda atsaye take da k'afafunta bata wasa da karatun qur'ani da yawan azzakar shiyasa duk irin mugun nufin dake cikin zuciyarka ubangiji ya kareta baka isa kaci galaba akanta ba.
Rayyanatu taje kasuwa ta dawo akan hanyar dawowarta tayi kicib'is da Mubasshir wanda yaketa sauri ya koma gidansu, ganin sun bugi juna yasa suka d'ago idanunsu atare suka fad'a cikin na juna cikin sanyin hali Rayyanatu tace"kayi hak'uri bawan Allah ban lura dakai ba shiyasa na bangajeka".
Murmushi Mubasshir yayi yace"ni yafi dacewa in baki hak'uri baiwar Allah saboda haka kiyimin afuwa".
Rayyanatu tayi murmushin dake bayyana tsantsar k'yawonta tace"ayyah ba komai wallahi tsautsayi ne ai".
"OK shikenan k'anwata nizan wuce inda zanje"."Ohh ba matsala".Tana rufe bakinta ta nufi hanyar gidansu yayinda Mubasshir yake binta abaya sannu ahankali saboda ganin da yayi mata farat d'aya yaji ta kwanta masa arai, sannan daga ganin yanayinta ya tabbatar da batada girman kai ganin gidan data shiga yasa ya gano gidansu tsohuwar budurwarsa ce Raihana, hakan baisa yaji d'igon son dayake mata ya ragu ba ganin gidan ne yasa ya juya ya nufi hanyar gidansu domin ya gayawa Ummansa ya samu mata.
Rayyanatu tana shiga cikin gidan direct d'akin Lauratu ta nufa ta bata sak'onta godiya sosai Lauratu tayi tana murmushi afuskarta tace"amma kinyi matuk'ar sauri sosai Rayyanatu ubangiji ya nunamin lokacin aurenki".
Rayyanatu ta sanya tafin hannunta ta rufe fuskarta cikin kunya tace"amin Aunty aganinki nayi sauri kenan? "."Jaye hannunki babu kunya atsakaninmu kinji ai gaskiya nake fad'a kinyi sauri".Rayyanatu ta jaye hannunta farin ciki k'unshe afuskarta tace"naji Aunty".
Lauratu ta kalleta tace"ga abincinki nan kici idan kika kammala saiki wanke kayayyakinsu Nazir"."To".Kawai ta fad'a ta nufi wurin da aka ajiye mata abinci ta d'auko ta zauna tana ci sannu ahankali kamar batason taunawa,saida ta kammala cinye abincin sannan ta mik'e tsaye ta kwashi tufafinsu Nazira ta fara wankewa tana shanyawa akan igiyar shanya.........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 11*
Rayyanatu tana wankewa tana shanyawa akan igiyar shanya harta kammala wankinta ta duk'a tana wanke hannayenta da ruwa masu tsabta,saiga Raihana ta gifto gabanta tana tafiya guda guda kamar zata karye kallon walak'anci tayiwa Rayyanatu tace"baiwar banza ahaka rayuwarki zata k'are abautar k'atanyar banza da yofi! ".Jin saukar magana a dodon kunnenta yasa ta d'ago fuskarta ahanzarce dayake bata lura da tsayuwar mutum kusa gareta ba tace"babu abinda ya shafeki ko na k'are rayuwata ahaka sannan ko nayi bauta awurin Aunty Lauratu ta cancanci fiyeda haka awurina, saboda tayimin abinda yayar mahaifiyata wadda suke uwarsu d'aya ubansu d'aya ta kasa yimin tareda tsamgwama da musgunawa rayuwata, yabon gwani ya zamo dole Raihana ina matuk'ar k'aunar Aunty Lauratu dayi mata tsantsar *SOYAYYAR GASKIYA* wadda babu yaudara cikinta"..
Raihana ta harzuk'a zuciyarta ta kawo awuya tace"keee shegiya karki nemi ki gayamin maganar banza yanzu nan in jibgeki in jibgi banza! "..
Rayyanatu ta tashi tsaye tace"ada ba ayanzu kinyi kad'an kice zaki dakeni ban rama ba tunda ni ba jakar uwarki bace! "..
Raihana ta nuna kanta cikin matuk'ar mamakin sauyin yanayin Rayyana tace"mahaifiyata kike zagi? Bayan uwarki kafin ta rasu saida tayi cikin shege kuma kowa ya sani! "..
Maganarta ta soki k'ahon zuciyar Rayyanatu cikin firgici da kad'uwa akan kalamanta wani irin tururin d'aci da bak'in ciki ne ya gauraye jininta da zuciyarta tace"mahaifiyar tawa ce tayi cikin shege Raihana shin bakisan cewa itama mahaifiya ce agareki ba?".
"na fad'a da babbar murya uwarki tayi cikin shege na kuma maimaita miki kiji da kunnenki in yaso zuciyarki ta tarwatse ki mutu banida hasara sai riba!".
Hawaye masu zafi suka wanke fuskar Rayyanatu cikin matuk'ar b'acin rai da k'unar zuciya tace"bazan mutu ba sai lokacina yayi Raihana duk sharri da k'azafin da kikayiwa mahaifiyata wadda bataji bata gani ba sai ubangiji yayi mata muguwar sakayya akanki da mahaifiyarki! ".Tana k'arasa maganarta Raihana ta d'aga hannu zata kasheta da mari Rayyanatu tayi sauri ta chapki hannunta cikin matuk'ar zafin nama, kallonta tayi cikin ido da ido tace"karki kuskura ki k'ara kuskuren cewa zaki mareni Raihana saboda haka ki kiyaye domin gaba".
Raihana tace cikin matuk'ar mamakin k'arfin hali irin na Rayyanatu "sakarmin hannu ko inci ubanki!".
"bazan saki ba".
Jin hayaniyarsu ta gauraye gidan yasa Aunty Lauratu da Inna Zulai suka fito kusan atare daga cikin d'akinsu,suka nufi wurinsu Raihana dake tsaye suna jifan juna da bak'ak'en maganganu suna isowa Aunty Lauratu ta shiga atsakaninsu taja hannun Rayyana ta mayarda ita gefe tace"kuyi hak'uri bai kamata ace 'yan uwan juna daku ba kuna sa'insa wannan ba girmanku bane".
Inna Zulai tayi charab tace"dakata tsohuwar munafuka ina ruwanki da shiga sha'anin daba naki ba, ai duk abinda Rayyanatu keyi kece kike zugata tareda d'aure mata gindi tana walak'anta mutane ada batasan tayiwa Raihana rainin wayo ba sai zuwanki gidan nan annobar gari! ".
Kalamanta sun k'ona zuciyar Aunty Lauratu tareda sanya b'acin rai da bak'in ciki azuciyarta, kallon Inna Zulai tayi tace"amma matar nan bakisan mutunci ba ni kikewa k'azafin cewa ni nake zuga Rayyanatu?"..
Inna Zulai ta zaburo mata cikin hargowa tace"eh mana kece duk abinda yake faruwa acikin gidan nan na munafurci duk sharrinki ne".Kamar zata dungurewa Lauratu goshi akan son fitina, ganin Inna Zulai tana batun takai ga jikinta yasa Anti Lauratu ta chapke mata hannu tace"na fahimci bakida hankali saina tsira miki hak'orin hankali".
"kece bakida hankali karuwar gari wadda saida ta biye gari da yawon karuwanci sannan wawan nan ya aureki".
"da karuwancin da komai ahaka mijinki ya gani ya aura har yafi sona akanki saboda bakida mutunci bakisan muhimmancin miji ba! ".
Inna Zulai ta buga kuwwa tana ifface ifface tace"wato haka Iliyasu yake gaya miki idan kuka shige cikin d'aki ko?".
"eh mana haka yake gaya mini baki sani ba".Tana rufe bakinta saiga sallamar Baba Iliyasu ya shigo cikin tsakiyar gidan hangosu yayi tsaye cirko cirko suna hayaniya, shiyasa yazo ya rabasu cikin matuk'ar b'acin rai da takaici azuciyarsa yace"wai mi yake faruwa ne kun mayarmin da gida kamar gidan dabbobi? Hayaniyarku da fad'anku kawai akeji agari! ".
Inna Zulai ta rik'e k'ugunta tana girgiza jikinta tace"duk abinda yake faruwa cikin gidan nan kaine kake zuga shegiyar matarka tayimin rainin wayo da rashin mutunci?".
Baba Iliyasu ya kalleta cikin rashin fahimta yace"mi kike nufi Zulaiha ban fahimci maganarki ba".
"matarka Lauratu ita ke turo Rayyanatu tana zagin Raihana tareda gaya mata bak'ak'en maganganu marasa dad'in saurare.... ".Ta kwashe k'arya da gaskiya ta gayawa Baba Iliyasu bayan ta gama bayaninta.
Baba Iliyasu ya juya b'angaren Anti Lauratu yace"naji bayaninta kema ki fad'i musabbabin fad'anku?".
"har sai ka tambayeta idan ba rashin adalci kakeson yi ba! ".
Baba Iliyasu ya daka mata rikitaccen tsawa yace"dakata!Kiyimin shiru in saurari bayaninta banason neman fitina da rigima".Yana kammala maganarsa Anti Lauratu tayi nata bayani sannan ya tambayisu Raihana d'aya bayan d'aya kowace daga cikinsu ta kawo bayaninta.
Bayan ya gama jin bayanin kowaccesu sannan ya saki doguwar ajiyar zuciya yace"dama kune musabbabin haddasa fitina acikin gidan nan! To ku saurara da k'yau kujini ke Rayyanatu wani yaro ya turo iyayensa wurina domin ya nemi iznin fara zuwa fira wurinki, kuma na aminta dashi na bashi dama ya nemi soyayyarki ke kuma Raihana na baki wata biyu rak ki fito da mijin aure idan ba haka ba zan aura miki duk wanda na gadama nadai gaya muku gaskiya kowacceku ta shiga taitayinta dani".Yana k'arasa maganarsa ya nufi hanyar cikin d'akin amaryarsa Lauratu yayinda itama Lauratu ta bishi abaya,Rayyanatu cikin sanyin jiki ta nufi d'akinta yayinda Inna Zulai taja hannun Raihana suka shige cikin d'aki.
Suna isa tsakiyar d'akin sukayi masauki saman gado kowacessu da abinda take sak'awa cikin zuciyarta, can Inna Zulai ta kalli Raihana cikin damuwa da matuk'ar sanyin jiki tace"Raihana tunda babanki ya furta cewa aure zaiyi muku ya kamata ki gayawa Ridwan ya turo da magabatansa asa muku ranar aure".
Raihana ta d'ago fuskarta cikin tsananin damuwa tace"zan gaya masa abinda ake ciki Inna karki damu".
"ya dace ki sanardashi kinji Babanki ya baki wata biyu ki fito da mijin aure idan suka cika zai iya aura miki miji talaka, kinsan shi baisan duk inda duniya ta sawa gaba ba babu mai son auren talaka ".
Raihana ta bintsire baki tace"bazan yarda ma da zab'insa ba ko Rayyanatu dayace ta samu mijin aure nasan baya wuce takala wanda bayada ko sisi".
"maganarki gaskiya ce Raihana ai Iliyasu bayada tunani komai saidai kiji yace da talaka da mai kud'i duk d'aya ne, alhalin ba d'aya bane tunda abinda mai kud'i ke iyayi talaka ko yaso yayi baya iyawa".
"aiko awurin furtasu ba d'aya bane Inna shidai haka rayuwarsa take baya dogon nazari kafin ya yanke hukunci".
**********************
Raihana tayi magana da Ridwan akan ya turo magabatansa ad'aura musu aure ya lallasheta da yaudararrun kalamansa yace mata zai turo, ayayinda Mubasshir har ya fara zuwa zance wurin Rayyanatu kuma sun fahimci juna farat d'aya taji ya kwanta mata arai zuciyarta ta amince dashi ,shima ya yaba da natsuwa da hankalinta ya tabbatar yayi dace da mace ta gari abar alfahari ga kowane d'a namiji , ganin soyayya mai k'arfi ta k'ullu atsakaninsu yasa Mubasshir ya turo magabatansa aka saka ranar aure nan da wata biyu, Raihana bata fahimci da ko waye Rayyanatu take soyayya ba sai daga baya har azuciyarta taji ciwo da zafin yadda Mubasshir yayi soyayya da ita sannan daga baya ya dawo son Rayyana wadda take matsayin k'anwarta, hakan yasa ta k'ara tsanar Rayyanatu tareda nuna mata tsantsar hassada da bak'in ciki afilin wuri, duk abinda takeyi Rayyanatu ta ganota amma dayake itace tayi *SAKE* har akayi mata sakiya shiyasa bata shiga cikin sha'aninta saboda tasan tankawa ma yabawa ne.
Haka dai al'amurran suka cigaba da tafiya da dad'i daba dad'i agidan Baba Iliyasu bak'in ciki da damuwa duk sun taru sun cunkushe azuciyar Raihana, saboda taga Baba Iliyasu duk ya sassayi kayan aurensu itada Rayyanatu komai iri d'aya ya siya musu bai nuna bambanci ba, hakan da yayi ya matuk'ar yiwa Inna Zulai da Raihana zafi da tsantsar bak'in ciki azuciyarsu saboda babu yadda suka iya ne shiyasa sukayi shiru da bakinsu, Anti Lauratu ta yiwa Rayyanatu sayayyar kayayyakin aure saikace itace ta haifeta domin ita da zuciya d'aya take zaune da ita kuma tana sonta tsakani da Allah.
*BAYAN WATA D'AYA*
Bikin Rayyanatu sai gabatowa yakeyi alokacin ne su Anti Lauratu suka kammala sayen duk abinda ya kamata ya dace, itadai Inna Zulai ko abinda bataso bata siyawa Rayyanatu ba saidai d'iyarta Raihana ,ana nan wata rana Raihana ta kamu da matsananciyar rashin lafiya wanda kallo d'aya zakayi mata ka gano tana d'auke da ciki idan har mace tanada lura, ganin d'iyarta Raihana batada lafiya yasa duk hankalin Inna Zulai yayi k'ololowar tashi ji takeyi gabanta yana yawan fad'uwa! Baba Iliyasu baisan abinda yake faruwa ba saida Inna Zulai ta gaya masa tace Raihana batada lafiya ya kamata ya bata kud'i ta kaita asibiti, addu'ar fatar samun waraka yayi mata sannan ya ciro kud'i daga cikin aljihunsa dubu goma yaba Inna Zulai amsawa tayi cikin rashin godiya baba Iliyasu yayi gaba ya fice daga cikin gidan ya nufi inda zaije.
Inna Zulai da kanta ta taimakawa Raihana ta shirya sannan suka tari keke napep ya kaisu bakin get d'in asibiti ya aje, Inna Zulai ta biyasa kud'insa ya k'ara gaba jan hannunta Raihana tayi suka nufi cikin asibitin suna isa suka yanki kantin ganin likita aka bud'awa Raihana file, zaunawa sukayi saman kujera suna jiran har akirasu layi yazo kansu bada jimawa ba likita ya kira sunan Raihana Iliyasu suka mik'e zumbur itada Innarta suka shiga cikin had'ad'd'en office d'in doctor, bayan sun zauna saman kujerar dake cikin office d'in doctor ya fara tambayarta mi da mi yake damunta? Raihana tayi masa bayanin duk yanayin da takeji ajikinta sannan daga k'arshe ya bata k'aramar kwalba tayi fitsari cikinta shiga tayi cikin toilet tayi fitsari cikin kwalbar ta basa, yayi rubuce rubucensa sannan yace musu su dawo wani sati ya basu result d'in abinda yake damun Raihana,su Inna Zulai sukayi godiya suka fice daga cikin office d'in doctor suka nufo hanyar zuwa gida..........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 12*
Suna dawowa Inna Zulai ta tambayi Raihana mi takeson ci dayake ta fahimci kwata kwata bata iya cin abincin kirki, Raihana ta zumb'ura baki cikin shagwab'a tace"nama da yoghurt".Inna Zulai ta jawo mayafinta ta yafa ajikinta tace"bari in samu yaro amak'wabta ya siyo miki 'yar lelen Inna".
Raihana ta cize baki cikin matuk'ar zafin ciwo tace"to Inna".Inna Zulai ta fito daga cikin d'akinta kicib'is ta had'u da Anti Lauratu tana ganinta taja tsoki mtssss tace"komai dai bak'in cikin tanda sai munci waina ko ba'a cewa d'iyata ba ya jiki bashi zai hana ta samu lafiya ba".Anti Lauratu tace"ayyah yi hak'uri ban sani ba aini bana fatar tak'i samun lafiya saboda d'iyar mijinka ai d'iyarka ce".
"hmmmmm haka kike fad'a abaki baikai zuci ba".
Ganin Inna Zulai neman fitina takeyi dole yasa Anti Lauratu taja bakinta ta tsuke bata sake tanka mata ba, saboda tankawa ma yabawa ne shiyasa Inna Zulai ta isa bakin k'ofar gidan ta kira wani saurayi Sani domin ya siyo mata yoghurt da nama, saurayin ya amsa bai dad'e ba ya kawo mata sak'onta tayi godiya ta dawo cikin gidan direct d'akinta ta nufa da leda ahannunta tana isa ta taimakawa Raihana ta tashi zaune tareda mika mata ledar ta fara cin naman da sauri sauri tana shan yoghurt saida ta cinye naman tass da yoghurt d'in sannan taji ta k'oshi ta koma ta kwanta barci ya saceta batare data ankara ba.
Inna Zulai tayi jugum cikin matuk'ar damuwa sai kallon 'yarta takeyi tana tausaya mata, duk wani motsin da Raihana zatayi akan idanun mahaifiyarta ne saboda bata d'aga ko nan da can ba adalilin rashin lafiyar Raihana.
____________________
*BAYAN SATI D'AYA*
Su Inna Zulai suka shirya tunda safe suka nufi hanyar asibiti suna isa basu dad'e ba suka samu ganin doctor dayake sunyi sammako, suna shiga cikin office d'in doctor ya basu result d'in abinda yake damun Raihana kallon Inna Zulai yayi da murmushi k'unshe afuskarsa yace"congratulations Inna yarinyarki tana d'auke da cikin wata uku".
Dummmm gaban Inna Zulai ya buga da k'arfi hankalinta ya d'unguma zuciyarta sai fat fat fat takeyi, cikin yak'e Inna Zulai tace"ban fahimci inda maganarka ta dosa ba likita sake fad'a inji?".
Doctor yace fuskarsa asake"ina nufin d'iyarki tana d'auke da cikin wata uku ya kamata kuyi gaggawar sanarda mijinta wannan k'yak'k'yawan albishir".
Inna Zulai batasan lokacin data zabura da k'arfi ba yayinda Raihana duk ta rikice da kad'uwa cikinta sai k'ugin tsoro yakeyi jikinta yana k'yarrrma, ganin Inna Zulai ta gigice yasa doctor ya kalleta cikin matuk'ar mamaki yace"lafiya Inna miye ya firgitaki?".
Inna Zulai ta tattaro dauriya da natsuwa ta danne komai cikin zuciyarta tace"a'a babu abinda yake damuna farin ciki ne ya sanyani shiga cikin wani yanayi saboda aurenta yakai shekara biyar bata samu haihuwa ba"..
Doctor yace"ayyah komai lokaci ne wani *JINKIRIN ALKHARI* ne Inna saboda haka kusa aranku babu abinda yake dawwama aduniya farin ciki ko bak'in ciki".
Inna Zulai ta jijjiga kanta alamar gamsuwa da maganarsa tace"haka ne likita mungode sosai da wannan albashir ke tashi muje gida mu sanarwa mijinki abinda ake ciki".
Cikin mutuwar jiki Raihana ta tashi tsaye damuwa da takaicin rayuwa k'unshe afuskarta, jan hannunta Inna Zulai tayi suka fito daga cikin asibitin suka nufi wata hanyar daban inda mutane basu cika giftowa ba.
Suna isa wani lungu Inna Zulai taja tayi tsaye turus tana yiwa Raihana kallon tuhuma da bak'in ciki idanunta sun kad'u sunyi jawur akan b'acin rai yayinda Raihana ta duk'ar da kanta k'asa cikin alamun rashin gaskiya, uwar ta sanya hannunta ta d'ago fuskarta cikin kakkausar murya tace"d'ago fuskarki ki kalleni Raihana ki gayamin maganar gaskiya waye yayi miki ciki?".
Raihana tayi shiru jikinta duk yayi lak'was zuciyarta ta tsinke tayi shiru bata ce komai ba, ganin tayi shiru yasa Inna Zulai ta hasala matuk'a da k'yaluwarta tace"wallahi sai kin gayamin ko waye yayi miki ciki ko yanzu in kasheki in huta da takaicin duniya! Duk kud'in da kike samowa kina kawomini ashe cinki akeyi ban sani ba ashe kin iya gwale k'afafuwa ana zura miki maciji cikin k'ugunki,saboda haka ki gayamin waye yayi miki ciki!?".Ta fad'a atsawace.
Hawaye masu zafi suka cigaba da gangarowa afuskar Raihana jikinta yana mazari da k'yarrrma tace"babu wanda yayi mini ciki".
"zancen banza kenan! Babu wanda yayi miki ciki kece kikayiwa kanki ciki ko aruwa kika sha? Wannan k'aryar taki bata ko kawo kallo ba kece kika ci kanki ba namiji ya ci ki kenan ba, lallai da kisa inji kunya cikin mutane gara na kasheki in binne gawarki anan babu wanda zai sani munafuka! ".
Inna Zulai ta d'auko k'aton dutse ta rik'e ahannunta tace"zaki gayamin gaskiya ko bazaki gayamini saina fasa miki kai da dutse kin mutu in huta da takaici da bak'in cikin rayuwa!?".
Ganin Inna Zulai da gaske take zata iya fasa mata dutse akai nan da nan jikinta ya d'auki mazari da rawar tsoro tace"Inna Ridwan ne yayi mini ciki ba kowa ba!".
Inna Zulai ta yarda dutse ahannunta ta sake maimaita sunansa tace"Ridwan!?".Tace cikin matuk'ar kad'uwa da mamakin wautar Raihana.
Raihana ta girgiza kanta alamar eh mana tace"eh wallahi shine yayi mini ciki!".
Inna Zulai ta musk'uta cikin matuk'ar b'acin rai da tsantsar tashin hankali tace"lallai yau zai gamuda b'acin rai muje gidansu inga ubansa kinsan gidan iyayensa dan ubanki?".
"eh.. eh. ma...na... na sani... ".Tace cikin rawar murya".
"to muje gidansu 'yar iska mara wayo! ".Tana rufe bakinta taja hannun Raihana suka fito daga cikin lungun suka nufi titi suka tari keke napep tareda yi masa kwatancen unguwarsu iyayen Ridwan.
Sunyi tafiya mai nisa suka iso a k'ofar tangamemen gida mai fankacecen get mai keke napep ya saukesu suka biyasa kud'insa ya k'ara gaba, jan hannun Raihana Inna Zulai tayi suka iso wurin baba maigadi suka gaidashi ya amsa musu cikin sakin fuska, alokacin ne Inna Zulai tace masa"dan Allah tambaya muke".
"ina saurarenku".Cewar baba maigadi.
Inna Zulai tace"gidan Alhaji Shafi'u matawalle".
"nan ne miyasa kuke nemansa?".
Inna Zulai ta marairaice fuskarta kamar zatayi kuka tace"taimakonsa muke nema d'iyata ce takeda lalurar tab'in hankali shiyasa nakeson ganinsa domin ya taimaka mana da kud'in da za'ayi mata magani".
Baba maigadi yace"bari in shiga cikin gida in gaya masa kunason ganinsa ubangiji ya bata lafiya".
"Amin amin bawan Allah".Inji Inna Zulai.
Baba maigadi ya juya ya shiga cikin gidan bai wani jima ba sai gashi ya fito yace mata"Alhaji yace su shiga cikin gidan su iskosa".
Babu tunani da fargabar komai suka afka cikin gidan Inna Zulai tana gaba yayinda Raihana take biye abayanta har suka iso tsakiyar parlourn, suka iske Alhaji Shafi'u zaune saman cushion shida d'ansa Ridwan zaune suna zancensu cikin natsuwa da kwanciyar hankali, suna isa wurinsu suka zazzauna k'asan carpet alokacin ne Ridwan yayi arba da Raihana murmushi ya sakar mata yana kanne mata ido d'aya cikin duniyanci da shahara akan bariki .
Babu wanda ya lura da abinda Ridwan keyi mata sai ita Raihana.
Alhaji Shafi'u ya kalli Inna Zulai yayi gyaran murya yace mata"mike tafe daku tsohuwa?".
Inna Zulai tace"dama nazo kawo k'arar d'anka Ridwan wurinka akan yayiwa d'iyata Raihana ciki!".
Alhaji Shafi'u ya dubi fuskar Ridwan cikin rashin damuwa yace"my boy gaskiya ne kaine kayiwa d'iyarta ciki? ".Cikin tattausan lafazi kamar ba wanda yayi laifi babba ba.
Ridwan ya lumshe idanunsa cikin natsuwa yace"yes daddy nine nayi mata ciki itace ta bani kanta ba fyad'e nayi mata ba asanadiyar shegen *KWAD'AYI DA BURI* irin na Raihana ta dauk'i son kud'i da son abin duniya ta sanya azuciyarta ".
Inna Zulai tayi tsagal tace"to ka aureta mana tunda har kasan ka cimin d'iya kayi mata ciki! ".
"bazan tab'a iya aurenta ba saboda na cita yafi shurin masak'i amma fa d'iyar taki akwai ni'ima sosai hmmhnm dad'inta ya zarce tunaninki tsohuwa! ".
"kai karka nemi kayimin rashin kunya akan nazo gidanku da ubanka nake magana bada kai ba".
"anyi miki tsohuwar banza wadda babu abinda ta sawa zuciyarta sai son abin duniya da kwad'ayi! ".
"ni kake zagi? ".
"an zageki mi zakiyi banza mahaukaciya!?".
Alhaji Shafi'u ya daka musu tsawa yace"ya isa hakanan ku dakata! Kai Ridwan ka nunamin yadda kayiwa d'iyarta ciki in gani da idanuna yadda akeyi yanzu".Inna Zulai tace"haba ya zakace ya gwada maka yadda yayi mata ciki kai yanzu bakasan yadda namiji keyiwa mace ciki na? "."Kiyimin shiru da bakinki tsohuwa banason shirmen banza".Yana k'arasa maganarsa ya gyadawa Ridwan kai akan ya cika umurninsa.
Ridwan ya mik'e tsaye babu alamun rahama afuskarsa ya nufi wurin Raihana gadan gadan yayinda ta tsorace hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin zogi zuciyarta keyi tace"karkayimin haka Ridwan na rok'eka dan girman Allah kayi hak'uri".
"bazan k'yaleki ba saboda mahaifiyarki ta kawoki har inda nake saboda haka saina sha zumarki ayanzu "Yana ida maganarsa ya jawota da k'arfi Raihana sai kuka takeyi tana turjewa Inna Zulai ta taso tsaye zata rik'esa, Ridwan yasa k'afarsa ya kayarda ita k'asa ta fad'i d'immmmmmm sannan ya sake jawo Raihana ajikinsa, uban sai kallonsa yakeyi yana k'yalk'yalar dariyar mugunta saboda rashin kunya da fitsara irin na d'an zamani agaban mahaifinsa ya kwantar da Raihana yana kissing d'inta tareda k'ok'arin rabata da tufafin jikinta zazzafan sak'onni yake aika mata tana botsare botsare, can ya chapki boob's d'inta yana mammatsawa yana cika hannu Raihana ta kasa kwakkwaran motsi sai hawaye ke shatata afuskarta, can yasa nipple d'inta cikin bakinsa yana tsotsa wani irin kafirin dad'i ne ya ziyarci sassan jikinta da k'wak'walwarta nan da nan ta saki jiki tana karb'ar sak'onninsa, cigaba rikita mata lissafi yayi ya dawo k'asanta yana tsutsa da lasa Raihana ta saki nishin dad'i hmhmhmhm hmhmhmhm kawai kakeji tanayi, saida ya yamutsata son ransa sannan ya ware mata k'afafunta yana aiki ji kakeyi nishinsu Yana tashi ashhhh ashhhh ashhhh suna jin dad'insu, zaune uban yayi yana kallonsu kamar ya samu TV yana dariya haka dai Ridwan ya cigaba da chaccakar d'iyar mutane yana kukan dad'i saida yayi awa d'aya da rabi saman Raihana sannan hankali da natsuwarsa ya dawo suna saukar da numfashin gajiya...........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 13*
Mahaifinsa yana ganin ya dawo cikin natsuwarsa ya fashe da muguwar dariya yace"lallai Ridwan ka cika gwarzon namiji mai rikita tunanin 'yan mata ka k'oshi da ita ko k'arawa zakayi?"Ridwan ya saukar da numfashi yace"daddy yanzu na gaji sai anjima zan k'ara shan zumarta".Hawaye suna shatata afuskar Inna Zulai wani irin tururin bak'in ciki da takaici duk ya game mata sassan jikinta da k'wak'walwarta dak'yar ta furta cewa"yanzu Alhaji abinda kayi shine adalci ka goyawa d'anka baya yana aikata zina da Raihana agabanka?Alal hak'ik'a zakayi nadamar cin amana da zaluncin da kukayiwa d'iyata Raihana da sannu zaku girbi abinda kuka shuka da hannunku!".Alhaji Shafi'u ta banka mata muguwar harara cikin d'aga murya yace"keeee makwad'aiciyar mata karki nemi ki gayamin maganar banza cikin gidana kema yanzun nan zan nuna miki ainahin kalata wanda sai kin gwammaci kid'i da karatu! ".
"duk abinda zakayi Alhaji ubangiji yana sama yana kallonka".Tana rufe bakinta Alhaji Shafi'u ya sungumeta yayi cikin d'akinsa da ita Inna Zulai sai wutsil-wutsil takeyi kamar kifi tana kuwwa da kururuwar neman agajin gaggawa, amma dayake babu mutane cikin gidan daga shine sai d'ansa Ridwan suke rayuwa cikin gidan, nan da nan yana shiga cikin d'aki ta Inna Zulai ya tausheta yana aikata zina da ita tun tana kuka anajin muryarta har tazo ta dashe ba'ajinta, tasha wuya iya wuya ahannun Alhaji Shafi'u saboda cin mugunta yakeyi mata saida yaga ta galabaita dak'yar take fitar da numfashin wuya sannan ya k'yaleta yasa tand'ar baki ya shige cikin bathroom domin yayi wankan tsarki.
Haka ma acikin parlourn saida Ridwan ya k'ara biyan buk'atarsa da Raihana sannan ya k'yaleta sukayi zaune suna ajiyar numfashin gajiya, sun jima zaune saiga Alhaji Shafi'u ya fito jaye da hannun Inna Zulai kamar karya kallonsa Ridwan yace"ka gama biyan buk'atarka da d'iyarta?".
"eh mana na gama daddy".Yace cikin sagarci da shagwab'a.
Alhaji Shafi'u ya zaro kud'i masu daga cikin aljihunsa ya watsa afuskar Inna Zulai ya nunata da yatsa yace"ga kud'i nan kije kiyi duk yadda zakiyi kisa azubarwa d'iyarki ciki nasan kwad'ayin kud'in ne yasa kukazo wurina! Saboda haka na baku minti biyar ku ficemin daga cikin gida kafin insa 'yan bangar siyasa suyi muku dukan tsiya! ".
Fuskarsu cunkushe da tsantsar tashin hankali da takaicin rayuwa suka fito daga cikin gidan jikinsu sai karkarwa da rawar tsoro yakeyi, tsananin damuwa da bak'in ciki ne shimfid'e afuskarsu suna isa wurin baba maigadi yace"har kun fito tsohuwa".
Inna Zulai ta b'oye damuwarta tace"eh mungode mun wuce gida sai wata rana".
"to tsohuwa ubangiji ya kaiku gida lafiya".
"amin".Inna Zulai tace ak'asan mak'oshinta.
Suna fara tafiya k'asa suka samu keke napep ya d'aukesu ya nufi hanyar zuwa unguwar da suka gaya masa, dukansu sunyi shiru akan tsananin d'acin rai da tsantsar bak'in ciki aransu ji sukeyi gwamma mutuwa akan wannan mummunan abinda ya faru dasu ayau gidan Alhaji Shafi'u, babu jimawa mai keke napep ya kawosu bakin k'ofar gidansu ya aje biyansa kud'i Inna Zulai tayi yayi ficewarsa yayinda suka nufi cikin gidan kai tsaye zuciyarsu cunkushe da matuk'ar damuwa da k'ucin rayuwa.
**********************
Suna isa tsakiyar gidan suka iske Baba Iliyasu ya dawo tuni yana jiransu ganinsu yasa ya k'araso wurinsu cikin jimami yace"Zulaiha amma kun dad'e sosai a asibiti ya jikin Raihana inji da sauk'i?".
Hawayen masu zafi yaga ya wanke musu fuskarsu kallo d'aya zakayi musu ka gano suna cikin damuwa da k'angin rayuwa, kallonsu yakeyi mamaki shimfid'e afuskarsa yace"subahanillah!Zulaiha mi yake faruwa da kike kuka miye ya sameku? .Jin hayaniyar magana yasa Anti Lauratu itada Rayyanatu suka fito daga cikin d'akin da suke suka nufo indasu Baba Iliyasu ke tsaye cirko cirko, suna isa suka ja suka tsaya domin suji abinda yake faruwa.
Ganin babu wadda tayi magana acikinsu yasa Baba Iliyasu ya sassauta murya cikin taushin harshe yace"ya ina tambayarku kunyi shiru kunata kuka waishin ku gayamin mi yake faruwa ne kada kusa zuciyata cikin damuwa?".
Alokacin ne Anti Lauratu ta kallesu cikin tausayawa tace"Anti ki taimaka ki gaya mana abinda ya sanyaku kuka idan baku sanardamu damuwarku ba waye kuke dashi da zaku sanarwa damuwarku? Karkuji komai ki gaya mana abinda yake faruwa duk abinda ya samu bawa *K'ADDARA CE* kuma kowane mutum baya tab'a gujewa k'addararsa".
Inna Zulai tana shasshekar kuka tareda fyace majina tace"Iliyasu Lauratu Rayyanatu ku saurari abinda zan gaya muku dan girman Allah kada ku juya mana baya ku sauraremu da kunnen basira, ashe rashin lafiyar da Raihana keyi da yawan amaye amaye ciki ne da ita har na tsawon watanni uku! ".
Dummmm fad'uwar gaba ya ziyarcesu bak'in ciki da damuwa ne shimfid'e afuskokinsu cikin matuk'ar kad'uwa da al'ajabin maganarta Baba Iliyasu ya kalli gefen Inna Zulai yayinda yakejin dafin kibiyar bak'in ciki ta gauraye sassan jikinsa da zuciyarsa tattaro dauriya da dangana yayi ya sanya azuciyarsa yace"ciki ne da Raihana kika ce Zulaiha?".
Inna ta wage k'aton bakinta tana kukan takaici tace"tabbas ciki ne gareta likita ya tabbatarmin tanada juna biyu gama takardar shaida ku gani da idanunku! ".
Ta fito da takardar ta mik'awa baba Iliyasu ahannunsa ya amsa cikin rad'ad'i da k'unar zuciya, su Anti Lauratu sunyi tsaye jugum sunyi shiru kamar mutuwa ta gifta kowace ka kalli fuskarta k'unshe take da matuk'ar zullumi da damuwa.
Baba Iliyasu ya amshi takardar yana jujjuyawa cikin rashin kuzari da d'acin rai idanunsa har sun chanza colour daga farare zuwa jajaye yace"Zulaiha kenan dama irin wannan ranar nake guje muku shiyasa kikaga tun farko ina tsawata mata da ja mata kunne, dayake baku d'aukeni amatsayin komai ba shiyasa kukayi biris da maganata yanzu ki gayamin wa gari ya waya? Tabbas duk wadda ta biyewa kwad'ayi da buri k'arshenta nadama da jin kunya sannan sakayyar Rayyanatu ce ta fara fita akanku tun anan duniya saboda kinci amanar marainiyar Allah, burinki bai wuce ace tayi cikin shege ba ko ta shiga cikin wani irin matsanancin hali saboda haka ki saurareni da k'yau matuk'a *K'AIK'AYI* ne ya koma kan mashek'iya! Sannan auren Rayyanatu yana nan bazan d'aga ba d'iyarki kuwa ta bari idan ta haifi abinda yake cikinta sai ayi mata aure".Yana k'arasa maganarsa yaja k'afafunsa fuuuuuu kamar kububuwa yayi cikin d'akinsa cikin zafin rai da tsantsar bak'in cikin abin kunyar da Raihana ta kwaso musu ciki gida.
Inna Zulai tana ganin yayi ficewarsa ta aza hannu saman kanta yayinda hawayen takaici da nadamar rayuwa suke ta sintiri afuskarta tace"na shiga uku ni Zulaiha mijina yayi fushi dani kaicona da son zuciya ya kaini cikin tarkon wahala da nadamar rayuwa! ".
Cikin tsananin tausayawa Anti Lauratu ta iso wurinta ta jaye mata hannunwanta saman kanta sannan tasa hannunta ta share mata hawayenta tsab tace"ki daina kuka Anti duk abinda ya samu Raihana muk'addari ne daga ubangiji, Allah ya riga ya rubuto acikin kundin k'addararta sai hakan ya faru saboda haka ki daure ki lallashi d'iyarki akan ta rungumi k'addararta hannu bibbiyu".
"na cuci kaina Lauratu na cuci rayuwar Raihana saboda ban azata bisa turbar gaskiya ba ban nuna mata illar aikata zina ba, hak'ik'a na tafka babban kuskure arayuwata nasan alhakin Rayyanatu ne ke bibiyata tun anan duniya saboda ban rik'eta amana ba, saboda haka na rok'eki dan Allah Rayyanatu ki taimaka ki yafemin duk cutarwa da zaluncin da nayi miki arayuwata ko zan samu sassauci awurin ubangijina".
Hawaye suna shatata afuskar Rayyanatu tana gogewa saboda yau tayi matuk'ar tausayawa Innarta da 'yar uwarta Raihana cikin rashin walwala tace"ki daina rok'ona gafara Inna tuntuni na yafe miki ubangiji ya yafe mana baki d'ayanmu".
"amin ya rabbi".Inji Anti Lauratu.
Raihana ta k'araso wurin Rayyanatu tana kuka ta fad'a cikin jikinta tana cewa "kiyafemin k'anwata tabbas nasan na cutar dake da harshena da binki da mugun nufi alhalin ke zuciyarki batada daud'a zuwa garemu, mune muke bibiyarki da bak'ar aniya tabbas nasan ke mai zuciyar alkhairi ce Rayyana kiyafemin na tuba na tuba".
Rayyanatu sai kuka takeyi tace"ki daina bani hak'uri 'yar uwata tuni na yafe miki saboda ke d'in jini nace har abada ba'a tab'a chanzawa tuwo suna".
Haka dai suka sha kukansu suka k'oshi ganin koke -kokensu baya tab'a k'arewa yasa Anti Lauratu dake zubar da kwallar tausayi ta lallashesu tareda basu maganganu masu dad'i da sanyaya zuciyar mai sauraro, dak'yar da sud'in goshi ta samu suka tsagaita da yin kukansu sannan suka shige cikin d'aki kowace zuciyarta cunkushe da tsantsar bak'in ciki da tsananin damuwa.
Ran nan nasu cunkushe da tsantsar tashin hankali da fitinar rayuwa suka kwana su Inna Zulai kasa runtsawa sukayi akan zullumi da fargaba, juye juye kawai sukeyi saman gado yayinda zazzafan hawaye masu d'aci suka cigaba da sintiri afuskar Raihana basu samu suka runtsa ba sai kusan sallar asuba barci mai nauyi yayi awon gaba dasu.
Haka rayuwar gidansu ta cigaba da tafiya cikin rashin walwala da kwanciyar hankali domin daga Inna Zulai har Raihana sun koma shiru shiru, saboda duniya tayi musu karatun ta natsu kallo d'aya zakayi musu ka gano suna cikin matuk'ar b'acin rai da tsantsar bak'in cikin rayuwa, baba Iliyasu babu ruwansa da sha'aninsu domin yace *DUK TSUTSUN DA YAJA RUWA* shi ruwa kan doka inji hausawa, su Anti Lauratu ne ke iya k'ok'ari domin ganin sun fita cikin damuwa da k'angin rayuwa domin har fira sukeyi musu itada Rayyanatu saboda sunsan suna cikin tashin hankalin da jarabawar rayuwa.
*BAYAN SATI UKU*
Aranar assabar ne da misalin k'arfe goma dai dai ababban masallacin dake cikin unguwarsu Rayyanatu dubban mutane suka shaida d'aurin auren Mubasshir Alyasa'a da amaryarsa Rayyanatu Mustapha akan sadaki mafi sauk'i dubu arba'in ,gwargwado d'aurin auren ya samu halattar mutane da dama 'yan uwa da abokan arzik'i duk sunzo ko'ina ka duba kan mutane ne kake hangowa gasunan birjik ako'ina, bayan an d'aura aure lafiya ango Mubasshir ya dingawa gaisawa da abokansa yana farin ciki da annushuwa kallo d'aya zakayi masa ka gane yana cikin farin ciki da tsananin nishad'i, sannan ak'arshe kowa ya watse ya kama gabansa mutane suna musu fatar alkhairi tareda addu'ar ubangiji ya basu zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba...........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 14*
Da dare k'arfe takwas da rabi bayansu Baba Iliyasu sunyiwa Rayyanatu nasiha da wa'azi mai ratsa jini da tsoka tana kukan rabuwa dasu tana komai, aka d'unguma aka kaita gidan Mubasshir wanda yake rayuwa gida d'aya shida Ummansa 'yan rakiya basu wani jima ba suka tarkato suka dawo gidajensu.
Aranar ango Mubasshir ya nunawa amaryarsa tsantsar kulawa da *SOYAYYAR GASKIYA* fiyeda misali domin sun faranta daren farkonsu cikin matuk'ar k'auna da tsantsar tsagwaron soyayya, Mubasshir ya dawo yana tarairaiyarta da lallashinta tamkar k'wai saboda Rayyanatu ta sanyashi cikin matuk'ar farin ciki da nishad'i arayuwa, haka dai suka cigaba da gudanar da rayuwar aurensu cikin so da fahimtar juna Umma babu ruwanta da shiga sha'anin Rayyanatu da sa mata ido irin na surukan zamani, shiyasa akowane lokaci Rayyana take mata biyayya tareda girmamata kamar ita ta haifeta, duk abinda Mubasshir ya kawo mata saita kaiwa Umma nata hatta wankinta da sharar d'akinta duk ita keyi babu abinda Umma keyi saidai ta kwanta ta shek'i barcinta, shiyasa har gobe take alfahari da samun suruka ta gari mai halin kirki domin kuwa ta tabbatar da d'anta yayi dace da abokiyar rayuwa ta gari mace mai halin dattako da karamci, shiyasa ako'ina Umma taje soyayya da k'aunar Rayyanatu tana nan mak'ale azuciyarta batada abar fira sai tace surukata d'iyar albarka ce uwarta ta iya haihuwa, shiyasa kowa yasan sunan Rayyanatu abakin Umma itama Rayyanatu duk abinda ta gani awaje idan tanada kud'i saita siyowa Umma ta kawo mata ta sanya mata albarka, nan da nan ta sace zuciyar uwar miji da mijinta wurin k'yautatawa da iya mu'amala dasu domin ta iya zama da kowa asiyasance..
Hakan ne yasa Rayyanatu ta zamo zara cikin dangin Mubasshir domin suma ba baya takeyi ba wurin k'yautatawa musu kowane d'an uwansa yazo tana haba haba dashi, tareda yi mishi shimfid'ar fuska wadda tafi ta tabarma asanadiyar haka ne yasa ake tsananin sonta cikin dangi babu mai zaginta saboda tana matuk'ar k'yautata musu sannan batada rowa shine abinda ya k'ara d'aukaka darajarta awurinsu.
_('yan uwana mata musammam matan aure ku saurara ku jiya da k'yau matuk'a, shi so saye ne akeyi wurin uwar miji bawai ki saki baki kina kallon uwar mijinki tana aiki ba kina k'yaleta idan har kuna gida d'aya da ita dole kiyi mata biyayya da sanya hak'uri azuciyarki, sannan zaki samu soyayyarta idan ba gida d'aya kuke ba duk abinda ya sawwak'a ki siye ki bawa mijinki ya bata, saboda ita k'yautatawa da hak'uri shike sa asoki bawai rashin hak'uri ba saboda haka mata mu kiyaye mu gyara wurin zamantakewarmu tsakaninmu da uwar miji kuma karkiyi tunanin idan bata sonki bazaki k'yautata mata ba, a'a kada kiyi haka yake 'yar uwata ki sani manzon Allah(S.A.W)yace an halicci zuciya da son mai k'yautata mata da kuma k'in mai munana mata ina fatar kun fahimceni)._
____________________
Agidan baba Iliyasu kuwa zuciyarsu cunkushe take da tsantsar tashin hankali da damuwa domin kuwa cikin Raihana yana nan daram ajikinta, suna zaune cikin d'aki suna tattaunawa alokacin ne Inna Zulai ta kalli k'wayar idanun Raihana tace"Raihana ya kamata ki koma wurin saurayinki Ridwan ki lallashesa ya daure ya aureki idan kika haihu wannan abin kunyar yayi mana yawa".
Raihana ta marairaice fuskarta hawaye suna zuba saman fuskarta tace"kema kinsan ko na koma wurinsa bazai tab'a aurena ba saboda ya riga ya gama da babin rayuwata azuciyarsa Inna".
"nasan haka amma dai ki sake gwadawa ki gani kozai amince ya aureki tunda shine ya fara saninki d'iya mace ".Ta fad'a cikin d'acin rai da tsantsar bak'in ciki aranta.
"to naji bari zuwa gobe in gani".
"Allah ubangiji ya kaimu goben lafiya".
"Amin Inna".
Ab'angaren baba Iliyasu suna kwance cikin d'akin Anti Lauratu yayinda suke mak'ale da junansu suna soyewa, murmushi Anti Lauratu ta sakarwa baba Iliyasu tace"Baban Nazira".
Baba Iliyasu ya mayar mata martanin murmushinta yace"na'am Innar Naziru".
Anti Lauratu tayi ajiyar zuciya tace"agaskiya yadda kake nunawa su Inna Zulai halin ko inkula akan irin k'addarar data samu Raihana bai kamata ba, kaifa mahaifinta ne duk abinda ya sameta ba'a chanza sunanka daga mahaifinta ya dace ace ka nuna musu tsantsar kulawa da tausayi ko bak'in ciki da damuwar da suke ciki zata ragu".
"kema kinsan banida masaniya akan abinda Zulaiha ke k'ullawa Raihana har ya kaita ga yin cikin shege, sannan babu irin fad'an da banayi mata akan ta tsare mutuncinta amma tayi watsi da nasihata ta biyewa *SON ZUCIYA* da rud'in shaid'an sun kaita cikin tarkon nadama da dana sani arayuwa to yanzu mi kikeson inyi musu!? ".
"ka daure ka dinga basu kulawa baban Nazira wallahi sunyi matuk'ar nadamar irin abubuwan da suke aikatawa abaya ni kaina tausayi suke bani".Tace tareda yin rau rau da idanunta kamar zatayi kuka.
"karkiyi kuka matata farin cikina naji bayaninki kuma na gamsu zanyi yadda kika ce".
"yauwa mijina nagode sosai da yadda ka karb'i shawarata hannu bibbiyu ".
"zanyi miki komai domin farin cikinki".
Cigaba sukayi da musanyar kalaman soyayya atsakaninsu suna firarsu cikin fahimta da kwanciyar hankali.
**********************
Washe gari da safe Raihana tayi wanka ta nufi gidansu Ridwan wanda rabon data ganshi an haifi d'iya, keke napep ta shiga yakaita har bakin get gidansu yana sauketa ta biyasa kud'insa ya k'ara gaba, tana tsaye Ridwan ya fito daga cikin gidan zai nufi cikin gari ganin Raihana yasa ya murtuk'e fuska tareda kauda kansa gefe kamar bai ganta ba, zai wuce ta gefenta Raihana tasha gabansa da sauri tace"haba Ridwan ya kana gani na ka kauda kanka kamar baka ganni ba?".
Ridwan ya d'ago idanunsa ya kalleta awalak'ance yace"lafiya kika taremin hanya malama idan na ganki mi zanyi miki ko bashi kike biyata?".
"haka zakace bayan ka lalatamin rayuwa ka rugazamin farin cikina tareda tarwatsa tunanina da hargitsa k'wak'walwata!".
"eh mana na lalata miki rayuwa d'in saimi? Ai ba fyad'e nayi miki ba da son ranki ne muka biya buk'atar juna saboda haka ki bani hanya in wuce ko inyi k'asa k'asa dake aurena gobe ne nida amaryata ina gayyatarki zuwa bikina agobe! ".
Maganarsa ya soketa har cikin k'ahon zuciyarta kamar an harba mata kibiya a k'irji hawayen nadama da takaicin rayuwa ne suka gangaro afuskar Raihana cikin d'acin rai tace"bazai tab'a yiyuwa ka d'aura aure gobe bayan ka lalatamin duniyata ka cuceni Ridwan kuma sai Allah yayi mini bak'ar sakayya akanka! ".
"aure kam na gama yi gobe wara haka na zama ango kada kiyafemin d'in 'yar iskar banza bak'ar karuwa! ".
"'yan iska dai Ridwan ka gyara maganarka saboda haka ayau saina tara maka jama'a cikin unguwarku !".
"dallah jaye ki bani wuri duk ubanda zaki gayawa jeki gaya masa! ".
"babu inda zanje azzalumi mara tsoron Allah maciyi ama.... ".Ridwan bai bari ta k'arasa maganarta ba ya kwasheta da gigitattun maruka guda hud'u masu k'yau wanda asanadiyar haka saida Raihana ta wuntsila k'asa d'immmmmmm ta fad'i bakinta ya fashe da jini wani irin rikitaccen zafi da zogi ne ya ziyarci k'wak'walwarta da sassan jikinta hawaye suka wanke fuskarta cikin damuwa da takaicin abinda Ridwan yayi mata tace"ka mareni Ridwan?".
"an mareki ko zaki rama ne banza bak'ar karuwa wadda batasan mutucin kanta ba! ".
"bazan iya ramawa na barka ga ubangiji shi zaiyimin sakayya akanka! ".Tana k'arasa maganarta taja k'afafunta ta wuce daga bakin k'ofar gidansu Ridwan kafin ya sake jibgarta abanza, ganin ta jaye yasa Ridwan yayi k'wafa yace"da kin tsaya da nayi miki shegen duka ballagazar mace kawai k'azama! ".Yana rufe bakinsa ya shige cikin motarsa yabar unguwar da gudun tsiya.
Tafiya Raihana keyi tana zubar da hawayen nadama bak'in ciki da k'unci duk sun tokare mata a k'irji wani irin zogi da tsantsar rad'ad'i zuciyarta keyi, har duhu duhu take gani cikin idanunta dak'yar take ganin abinda yake gabanta akan damuwa da takaicin rayuwa, mai keke napep ne ya gifto ta gabanta zai wuce kenan ta tsayarda shi da ahannunta yana parkerwa ta iso wurinsa ta gaya masa inda zai kaita, shiga cikin napep fun d'in tayi ta zauna mai keke napep d'in ya tadda napep d'insa suka nufi unguwarsu Raihana kai tsaye.
Kuka kawai Raihana ke rusa kamar zata shid'e akan damuwa alal hak'ik'a ayau tayi nadamar biyewa son zuciya da kwad'ayi da buri sun kaita ga wahala da nadamar da batada amfani, batasan lokacin da aka kawo bakin k'ofar gidansu ba saida mai napep yace mata sun kawo ta sauka sannan ta dawo cikin natsuwarta sauka tayi ta nufi cikin gidansu yayinda mai keke napep ya tadda napep d'insa yayi gaba.
Raihana ta shigo tsakiyar gidan idanunta jajir duk sun kumbura akan yawan kuka da bak'in cikin rayuwa babu kowa afilin gidan direct d'akin mahaifiyarta ta nufa tana sharar kwallar zallar takaici da zafin abinda walak'ancin da Ridwan yayi mata, tana shiga cikin d'akin ta hango Inna Zulai kwance saman gadonta tana kallon bugun kwanon d'akinta ta fad'a duniyar tunani, sallamar Raihana yasa tayi firgigit ta dawo cikin hayyacinta tana kallon yanayin Raihana.
Raihana ta iso wurin mahaifiyarta ta zauna hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin zafi da k'una zuciyarta ke tayi, hankali tashe Inna Zulai ta dubeta tace"subahanillah!Raihana baki samu nasara bane?".
Raihana tana kukan takaici tace"Inna Ridwan ya cuceni ya cuci rayuwata tsakanina dashi sai ubangiji yayimin bak'ar sakayya domin bazan tab'a yafe masa har abada ba! ".
Inna Zulai ta jawota ajikinta ta rungumeta hawayen bak'in ciki sai shatata sukeyi afuskarta zad tausayi wani irin d'aci da zogi takeji cikin zuciyarta yana taso mata, cikin matuk'ar b'acin rai tace"ki daina kuka Raihana kuskure ne mun riga munyisa sanardani abinda Ridwan yayi miki da kikaje wurinsa!? ".
Tana kuka da shassheka ta kawo labarin duk abinda ya faru tsakaninsu ta gayawa mahaifiyarta, ai tana kai k'arshen maganarta Inna Zulai ta sake barkewa da kuka hawaye yab'e yab'e afuskarta tace"mun shiga uku mun lalace! Tabbas wadda duk ta biyewa kwad'ayi da buri wata rana zata fad'a cikin tarkon nadama da wahala, dana sani da nabarki kin amshi soyayyar Mubasshir hannu bibbiyu domin shi kadai ne yakeyi miki *SOYAYYAR GASKIYA* ".
"nima Inna gwamma mutuwa da wannan rayuwar dana tsinci kaina mai cikeda bak'in ciki da k'uncin rayuwa, alal hak'ik'a duniya makaranta ce mai d'auke da classes na d'aukar darasi wadda duk ta biyewa son zuciyarta wata rana zata fad'a cikin uk'ubar rayuwa".
"ki daina cewa zaki mutu ki barni saboda ke kadai na haifa, ki daure ki rungumi k'addararki hannu biyu, dukkan tsanani yana tareda sauk'i kuma nafi kowa babban laifi akan tab'arb'arewar tarbiyarki Raihana kiyafemin dan Allah ".
"na yafemiki Innata na yarda da k'addarata saboda haka ki daina kuka kinji banason ganin hawayenki arayuwata".
"na daina Raihana abin ne da ciwo arayuwa".
Cigaba sukayi da koke kokensu suna nadamar irin abubuwan da suka aikata arayuwarsu, tabbas duniya mai ganin iyakar kowa ce shiyasa akeson mutum ya taka asannu ya dinga aikata alkhairi kada kabi kowa da sharri duk wanda ya biki da sharri kibarsa da ubangiji baya kwana baya angaje, shi zai miki sakayya tun anan duniya saboda haka kubi duniya asannu 'yan uwana mata.
Washe gari da safe misalin k'arfe sha d'aya na safe dubban mutane suka shaida d'aurin auren Ridwan Shafi'u da amaryarsa Safina Jamilu akan sadaki dubu d'ari lak'adan, d'aurin auren ya samu halattar mutane da dama cikin kuwa harda abokan Alhaji Shafi'u da k'usoshin gwamnati wad'anda akeji dasu awannan k'asar tamu, dayake Alhaji Shafi'u babban mutum ne daya shahara aharakar kasuwanci da shiga da fice k'asashen k'etare, shiyasa ya zamo sananne shahararre acikin wannan k'asar tamu yanada tarin dukiya da kadarori wadanda bazai iya lissafa adadinsu ba..........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*PAGE 15*
Bayan an d'aura aure lafiya ango Ridwan ya dinga gaisawa da abokansa da 'yan uwan arzik'i, sannan mutane suka watse kowa ya kama gabansa.
Da dare aka mik'a amarya Safina d'akin mijinta Ridwan Shafi'u saidai muce ubangiji ya basu zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba.
*WA NENE ALHAJI SHAFI'U MATAWALLE*
Alhaji Shafi'u matawalle asalinsa d'an jahar Kaduna ne iyayensa Alhaji Mahadi da mahaifiyarsa Lubabatu ,mahaifinsa shahararren mai arzik'i ne tun zamanin da domin sune gwamnati ke amsar kud'i garesu, Shafi'u tun yana k'aramin yaro iyayensa suka rasu awata rana da annobar gobara ta kama gidansu suka k'one su biyu banda Shafi'u da ubangiji ya tseratar dashi.
Ganin gobara ta zamo ajalin iyayensa rik'onsa ya koma hannun maigari da dukiyar daya gada awurin mahaifinsa, haka maigari ya cigaba da d'aukar d'awainiyarsa cikin rufin asiri da k'auna har yakai munzalin ya mallaki hankalin kansa, sannan ya damk'a masa dukiyarsa ahannunsa ya aura masa wata budurwa Khaleesat, Khaleesat k'yak'k'yawar budurwa ce ta bugawa amujalla tana kirki da halin dattako,tun lokacin da ta auri Shafi'u bata tab'a k'etare umurninsa ba akowane lokaci cikin yi masa biyayya take batason ganin abinda zai sakashi cikin b'acin rai ko damuwa, shima yana tsananin son Khaleesat tareda k'yautata mata fiyeda misali zamansu zama ne na fahimtar juna da tsantsar soyayyar gaskiya.
Cikin haka ne ubangiji yaba Khaleesat ciki zo kuga farin ciki da tsananin murna afuskokin wad'annan bayin Allah, tattali da tsantsar kulawa Shafi'u yake bata saboda yana matuk'ar son yara k'anana, itama gwargwado tana kulawa da cikinta duk abinda takeso bata b'oye masa shi kuma jiki yana rawa yake nemo mata shi domin ganin ya faranta mata.
Cigaba da rainon cikin Khaleesat sukayi har alokacin haihuwarta yayi ta haifi sankacecen d'anta namiji yaci suna Ridwan, anyi biki lafiya cikin aminci Khaleesat ta cigaba da rainon Ridwan tareda bashi tsantsar kulawa, shima Shafi'u ba baya ba wurin kulawa da d'ansa Ridwan saboda babu abinda yakeso aduniya daya wucesa.
Haka dai suka cigaba da gudanar da zamantakewar rayuwar aurensu cikin fahimta da kwanciyar hankali har Ridwan ya isa sawa makaranta mahaifinsa ya sakashi school na 'ya'yan masu kud'i, yana fara zuwa school dayake yanada k'ok'ari nan da nan yake haddace abu acikin k'wak'walwarsa,amma rashin ji da buge d'iyan mutane aschool babu sauk'i kusan kullum sai ankawo k'ararsa wurin iyayensa amma Shafiu bayason laifin d'ansa shiyasa yake shiga da fita yaga case d'in ya mutu, Khaleesat abinda Ridwan yakeyi yana b'ata mata rai domin batason rayuwar yaronta ya lalace.
Shiyasa wata rana da kanta tayiwa Shafiu magana akan ya daina biyewa Ridwan yana fad'a da mutane, nan da nan ya rufeta da fad'a ta inda yake shiga batanan yake fita ba yana ci mata mutunci, hawayen takaici sai shatata sukeyi afuskar Khaleesat zuciyarta cunkushe da tsantsar bak'in ciki aranta, Shafi'u ya kalleta cikin rashin walwala ya rubuta mata takardar saki ya bata.
Hak'ik'a Khaleesat taji zafin sakin walak'ancin da yayi mata nan ta kwashe kayayyakinta tabar masa gidansa, kunji dalilin rabuwar Shafi'u da uwar d'ansa Ridwan, tun daga lokacin daya rabuda Khaleesat bai sake tunanin k'ara aure ba duniyarsa ya dinga ci da tsinke, kawo matan banza yakeyi yana zina dasu cikin gidansa shiyasa Ridwan daya taso yaga irin mummunan abubuwan da mahaifinsa keyi shima ya fara sha'awar irin rayuwar mahaifinsa, da sannu sannu har yazo ya fara zina da 'ya'yan mutane yana basu kud'i .
Haka Ridwan ya cigaba da lalata rayuwar d'iyan mutane har yazo ya had'u da Raihana farat d'aya yaji tsananin sha'awarta ya shiga cikin zuciyarsa, nan da nan yabi duk hanyar da zaibi ya fara soyayya da ita kamar da gaske yana nuna mata tsantsar soyayyar gaskiya da k'auna wadda babu algussu acikinta.
_Dawowa cikin labarin_.
*BAYAN WATA BIYU*
Rayyanatu ce na hango sai kai da kawo takeyi cikin kitchen tana kichaniyar girka abincin rana, bayan ta kammala girkin ta juye abincin cikin kula madaidaiciya ta rufe tana k'ok'arin wanke hannunwanta taji arungumeta abaya ana shinshinnarta ,murmushi tayi domin taji k'amshin turaren mijinta Mubasshir waigowa tayi ta kallesa cikin so tace"sannu da zuwa k'albina".
Mubasshir ya lakaci hancinta yace"yauwa wifey ya ayyukan gida".
Rayyanatu ta shagwab'e fuskarta cikin sagarci tace"har na kammala mijina ina fatar komai yana tafiya cikin nasara".
"to Rayyana ina nan ina shiga da fice domin ganin na samu aikin dazan iya d'aukar d'awainiyarmu amma har yanzu shiru".
Rayyanatu ta langwab'e kanta cikin matuk'ar marairaicewa tace"ayyah k'albi karka damu komai yayi farko yanada k'arshe fatarmu shine ubangiji ya kawo mana *JINKIRIN ALKHARI* kuma da sannu ubangiji zai kawo mana mafitar alkhairi".
Mubasshir yaji dad'in kalamanta har cikin jini da jijiyoyin jikinsa farin ciki ne kwance afuskarsa yace"wannan maganartaki haka ne wifey ubangiji ya bamu inwar marece wadda tafi ta safe ".
"Amin amin k'albina".
"idan ki k'arasa aikin muje d'aki mana".
"to".Kawai ta fad'a.
Mubasshir ya mak'ala hannunsa cikin na Rayyanatu suka dauk'i kular abincin tareda shiga cikin d'aki, suna shiga Rayyanatu ta d'ibawa Umma abincinta ta dubi fuskar Mubasshir tace"k'albi bari inje in kaiwa Ummanmu nata abinci".
Mubasshir ya sakar mata murmushi yace"ba damuwa abar sona".
Rayyanatu ta fita daga cikin d'akin ta nufi na Umma wadda take kishingid'e saman pillow tana tasbihi, da sallama ta shiga ciki abakinta Umma ta amsa mata fuska asake cikin k'aunar Rayyanatu, isowa wurin Umma tayi ta gurfana agabanta cikin ladabi tace"Umma ga abincin ko akwai abinda kike bukata akawo miki?".
Umma ta dubeta cikin so da k'auna tace"a'a Rayyanatu d'iyar albarka babu abinda nake buk'ata ubangiji yayi miki albarka ya kuma saukeki lafiya ya baki rayayye ko rayayya masu albarka".
Akunya ce Rayyanatu tace"amin Umma".
Tana rufe bakinta ta fito daga cikin d'akin ta nufi d'akinta.
Zaune ta isko Mubasshir yana jiranta k'arasowa tayi wurinsa ta zauna saman jikinsa tana murmushin dake k'ayatar da fuskarta cikin k'auna ya shafi lafaffen k'aramin cikinta wanda bai wuce wata biyu da rabi ba, ita kuma sai wani lumshe idanunta takeyi tana k'ara narkewa ajikinsa can yace"bari muci abinci sai inga lafiyar babyna".
Rayyanatu tayi fari da fararen idanunta tace"to k'albina".Sannan ta jaye saman jikinsa tareda zuba musu abinci aplate d'aya fara cin abincin sukayi cikin natsuwa da kwanciyar hankali kallo d'aya zakayi musu ka gano su d'in masoyan juna ne.
Saida suka k'oshi sannan suka fad'a cikin bathroom sukayi wanka tare cikin k'auna, tare suka fito d'aure da towel ajikinsu sukayi masauki saman gado manshafi suka shafe jikinsu dashi Mubasshir yayi mata kwalliya mai sauk'i, ciro kayansu mara nauyi sukayi suka sanya ajikinsu tareda fesa turare mai k'amshin dad'i.
Soyayya mai tsabta suka cigaba da nunawa junansu zallar k'auna wadda tafi gaban kwatance ko misali, sun riga sunyi nisa cikin kogin so da k'auna sai shawagi sukeyi acikinsa.
_Hmmmmm soyayya tanada dad'i har dai idan mace tayi dace da masoyin gaskiya,mai nuna mata kulawa, tausayi, k'yautatawa, kawaici da tsantsar soyayyar gaskiya,Allah ubangiji ina rok'onka ka bamu mazaje na gari masu yi mana *SOYAYYAR GASKIYA* wadda babu yaudara acikinta._
Tun lokacin da Anti Lauratu tayiwa baba Iliyasu nasiha akan ya dinga kula dasu Inna Zulai yaji nasiharta ya dawo yana nuna musu tsantsar kulawa da tausayi musammam Raihana dake d'auke da tsohon ciki haihuwa yau ko gobe, ganin ya sake musu fuska yasa damuwarsu ta ragu suka saki junansu kamar wani abu bai tab'a faruwa ba arayuwarsu .
Bayan wani lokaci Raihana ta haifi sankacecen d'anta namiji yaci suna Mudassir yaron ya biyo mahaifinsa sak wurin kammani kamar yayi kaki ya tofar , duk wanda ko wadda ta kallesa saita k'udurta azuciyarta Ridwan ne mahaifinsa, haka dai akayi taron suna lafiya aka watse cikin k'oshin lafiya duk wata hidimar suna baba Iliyasu ne ya d'auki nauyinsa daga ragon suna har zuwa abinda aka kashe kud'i ne masu yawa, aranar mai jego da mahaifiyarta Inna Zulai k'unshewa cikin d'aki sukayi sunata kukan nadama da bak'in cikin rayuwa tabbas sunyi bak'in cikin tahowar wannan bak'ar rana mai k'unshe da d'acin rai da muguwar k'addara!.
Bayan haihuwar Raihana da wata d'aya Inna Zulai ta kamu da matsananciyar rashin lafiya wanda ya buge mata jiki zama guda, ganin rashin lafiyar yayi tsanani yasa duk hankalinsu baba Iliyasu da Anti Lauratu ya tashi nan da nan batare da b'ata lokaci ba aka fara bata maganin gargajiya tana sha, amma ina ciwon sai k'ara anzama yakeyi duk tabi ta fige ta rame ta koma bak'ik'irin kamar ba ita ba, ganin ana magani babu wani alamun nasara dole yasa baba Iliyasu da Anti Lauratu suka taimaka mata suka d'unguma zuwa asibitin dake kusa da unguwarsu, suna zuwa da ita rai ahannun Allah nan da nan akayi emergency room da ita batare da jimawa ba likitoti suka taru saman kanta suna bata taimakon gaggawa, sunyi sunyi iyakar bakin k'ok'arinsu domin ganin sun ceto ran Inna Zulai amma ina lokaci yayi nan ubangiji ya amshi ranta ta rasu!. Ganin ta rasu yasa suka shafe mata idanu wani daga cikinsu yaje ya sanarwa baba Iliyasu Allah yayiwa Inna Zulai rasuwa. Ina lillahi wa inna ilaihirraji'una! Itace kawai kalmar dasu baba Iliyasu ke furtawa saboda sun kad'u da tsantsar raxana akan mutuwar Inna Zulaiha, hak'uri likitan ya basu tareda yi musu jagora zuwa room d'in da gawar Inna Zulai take kwance suna shiga ciki suka iske mutum kwance a mimmik'e saman gado, nan da nan hawaye masu zafi suka dinga shatata afuskar Lauratu baba Iliyasu tsaye yayi jugum cikin matuk'ar tashin hankali da bak'in cikin rayuwa, dak'yar suka samu aka turo aka dauk'i gawar direct suka nufi hanyar zuwa gida saboda ayi mata wanka akaita gidanta na gaskiya.
_Allahu Akbar duniyar kenan fad'in ubangiji ne dukkan mai rai saiya d'and'ani zafin mutuwa, hmmmm idan ina tuna mutuwa da kwanciyar kabari hankalina tashi yakeyi wallahi fatanmu burinmu ubangiji yasa mu cika da imani muyi k'yak'k'yawan k'arshe._😭😭😭😭😭
~Shin ko ya rayuwarsu Rayyanatu zata kasance shin Raihana zata samu miji tayi aure kuwa, shin Ridwan zaiyi nadamar cin amanar da yayiwa Raihana? Saiku biyoni sannu ahankali domin jin yadda zata kasance atsakaninsu.~
```Ina sonku masoyana aduk inda kuke a fad'in duniyar nan.```` 😘
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].
*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*
*LAST PAGE*
*PAGE 16*
Suna isa da gawar Inna Zulai gida baba Iliyasu yayi mata wankan gawa yana hawayen zafin mutuwa da tsantsar rad'ad'in rabuwa da ita,rabuwa na har abada Raihana data fahimci mahaifiyarta ta rasu aranar tayi suma har yakai sau uku tana sha kukan bak'in ciki mai ban tausayi da tsuma zuciyar mai sauraro, dak'yar Anti Lauratu ta samu ta lallasheta itama tana kukan sabo da zafin mutuwar Inna Zulai, haka dai akayi mata wanka aka kaita gidanta na gaskiya.
Bayan mutuwar Inna Zulai Rayyanatu tazo gaisuwa da kukanta dak'yar da sud'in goshi aka lallasheta ta daina kuka,sannan tayi shiru anan gidan ta yini tana yiwa Raihana maganganu masu dad'i da yi mata nasiha akan hak'uri da rungumar k'addara duk yadda tazo maka, da zata wuce da marece tayi musu alkhairi mai yawa mijinta yazo ya d'auketa suka tafi gida cikin jimami da tsantsar zullumin mutuwar Inna Zulaiha.
Tabbas duk abinda mutum yakeyi aduniya wata rana dole ya barta saboda rayuwa ce ko munaso ko bamaso dole mu awayi gari munbar duniya mai tattare da bak'in ciki da k'uncin rayuwa.
**********************
Acikin katafaren parlourn Ridwan wanda yayi zaune saman cushion yayinda Safina take agefensa, tagumi yayi fuskar nan tasa amuturk'e kamar wanda ya rasa komai arayuwarsa kallo d'aya zakayi masa ka gane akwai abinda yake damuwarsa, Safina ce ta kallesa cikin nazari da sanyin jiki tace"my one wai mi yake damunka akwanakin nan naga ka rage walwala kwata kwata?".
Ridwan yayi mata wani irin kallo mai d'auke da ma'anoni da yawa yace"hmmmm Safina kina bani matuk'ar mamaki taya za'ayi bazan shiga cikin damuwa ba ace tun lokacin da mukayi aure baki tab'a yin ko b'atan wata ba sannan kice bazan shiga cikin damuwa ba".
Safina ta bintsire baki ta b'ata fuska takaici ne shimfid'e afuskarta tace"haba Ridwan kai miyasa bakada wata magana sai ciki ciki to idan ubangiji bai bamu ba sata kakeson inje inyi? Nifa gaskiya ka daina ganin laifina duk abinda ubangiji ya k'addarowa bawa babu makawa saiya sameshi! Saboda haka ka cire komai cikin zuciyarka ka fawwalawa Allah lamarinka shi yasan irin tanadin da yayi maka".
Ridwan ya girgiza kansa cikin jimami da rashin gamsuwa da kalamanta yace"gaskiya Safina inason haihuwa bazan iya hak'ura ba in mutu abanza babu mai yimin addu'a".
Safina ta hararesa tace"idan bazaka hak'ura ka yanke hukuncin daya kamata mana! ".
"yauwa tunda kin bani dama aure zan k'ara Safina nan bada jimawa ba".
Dimmmmm taji gabanta ya fad'i amma saita tattaro dauriya tace"ubangiji yasa ayi lafiya".Tana rufe bakinta taja k'afafunta fuuuuuu tayi cikin d'akinta hawayen zafin kishi da rad'ad'in kishiya yana shatata afuskarta wani irin tururin d'aci da zogi ne ya tokare mata a k'irji.
Ridwan bai bi bayanta yayi zamansa yana sak'a da warwara cikin zuciyarsa da tunane-tunanensa.
Zuwa wani lokaci Ridwan ya auri wata yarinya Sukaina tazo ta tare amma shiru itama bata haihu ba, ganin bata haihuwa yasa ya k'ara auren wata budurwa Nafiya itama ana aure shiru shiru bata haihu, hakan yasa Ridwan ya dinga auri saki yana aure amma shiru babu wani chanji har yanzu Safina ce kawai bai saka ba suna tare har yanzu. Ganin bai samu haihuwa yasa ya tuna da Raihana yaje har k'ofar gidan mahaifinta yasa yaro ya kirata, dak'yar da lallashi Anti Lauratu tasa Raihana ta fito daga cikin gidan hannunta rik'e da d'anta Mudassir, suna isa wurinsa idanunsa ya sauka akan d'ansa fassss yaji zuciyarsa ta buga saboda tozalin da yayi da mai irin fuskarsa sak dak'yar ya bud'i baki yace mata cikin sanyin murya"Raihana".
Batare data amsa ba fuskarta tana kallon k'asa.
Ridwan yace"hakika nasan na cutar da rayuwarki da cin amanarki nasan nayi miki butulci arayuwa amma tun anan duniya na fara ganin sakamakon abinda na shuka! Saboda haka gani gabanki ki taimaka ki yafemin ki bani d'ana ya dawo wurina ina matuk'ar buk'atarsa ayanzu fiyeda tunaninki".Yana kai k'arshen maganarsa hawaye masu d'aci suka gangaro afuskarsa yayinda bak'in ciki da damuwa suke kwance cikin k'wayar idanunsa.
Raihana ta kallesa yayinda hawayen takaici da tsantsar bak'in ciki ne ke shatata afuskarta cikin zuciyarta sai k'una da zafi yakeyi mata, dak'yar ta bud'i baki tace"tunda har ka bud'i baki ka rok'eni gafara na yafe maka amma ka sani har abada bazan baka d'ana Mudassir ba! Saboda tun lokacin da nake d'auke da cikinsa ka tsamgwameni da hantarata alokacin da nake buk'atar taimakonka".Tana kai k'arshen maganarta taja hannun Mudassir suka shige cikin gida batare da sun tsaya ta saurari abinda zai fito daga cikin bakinsa ba.
Ridwan ya jima tsaye jugum babu abinda zuciyarsa keyi sai tafasa da k'una, numfashi ya sauke mai tattare da bak'in ciki da damuwa kallo d'aya zakayi masa ka gane yana cikin rad'ad'i da zafin rashin haihuwa, can dai ya shige cikin motarsa jikinsa amace na ganin bai samu nasarar da Raihana zata fahimceshi ba, tadda motarsa yayi ya nufi hanyar zuwa gida hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarsa.
*BAYAN SHEKARU BIYAR*
Abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda komawar Mudassir gidan babansa Ridwan, domin tun lokacin da Ridwan yazo ya rok'i Raihana akan ta bashi dansa Mudassir ya dawo wurinsa amma tak'i ya, ganin ta fita batunsa yasa ya dinga zirga zirga zuwa wurinsu baba Iliyasu yana rok'onsu yana kuka wiwiwi kamar mace, hak'ik'a yabasu baba Iliyasu tausayi sosai shiyasa nan da nan suka dauk'i Mudassir suka bashi, nan ya fad'i k'asa yana godiya sannan ya wuce da yaronsa.
Raihana ganin ta rabuda d'anta yasa ta shiga cikin wani irin yanayi akan so da sabo Anti Lauratu ce ta lallasheta ta bata hak'uri, haka dai rayuwar gidansu ta cigaba dayi har ubangiji Allah yaba Raihana mijinta mai suna Alk'asim 'ya'yansa hud'u da matarsa Nadiya tayi aurenta ta huta.
Agidansu Mubasshir da Rayyanatu ubangiji ya d'aukakasu domin ya samu babban aiki a companyn man fetur, nan ubangiji yasa hannu cikin arzik'in Mubasshir kud'in suka bunk'asa ya zamo shahararren mai kud'i wanda yayi suna cikin jaha.
Rayyanatu tana zaune itada yaranta Maleek da baby Maleeka dake rungume ajikinta ga Mubasshir kusa gareta suna fira.
Mubasshir kallon soyayya yayiwa Rayyanatu yace"k'albi kinsan wani abu?".
Rayyanatu tayi murmushin dake k'ayatar da fuskarta k'yawonta ya k'ara fallasa tace"saika fad'a farin cikin rayuwata".
Mubasshir ya musk'uta yace"ban tab'a zaton zamu samu chanjin yanayi ba alokaci guda ba, sai gashi ubangiji ya d'aukakani zama guda ashe komai lokaci ne dashi".
Rayyanatu tayi murmushinta mai k'yau tace"mijina kenan komai da kake gani lokaci ne dashi tabbas aduniya babu abinda yakeda tabbas,farin ciki, bak'in ciki, arzik'i, talauci, kaga yanzu ubangiji ya kawo mana *JINKIRIN ALKHAIRI* lokaci guda shiyasa akeson mutum duk halin daya tsinci kansa yayi hak'uri saboda komai yanada lokaci.
Mubasshir ya girgiza kansa alamar gamsuwa yace"maganarki gaskiya ne my Rayyana hak'ik'a komai na duniya yanada farko yanada k'arshe dukkan tsanani yana tare da sauk'i, shiyasa akeson komai ya samu mutum ya mik'a lamarinsa wurin ubangiji Allah".
"haka ne farin cikin rayuwata".
Maleek ganin sun k'yalesa yasa ya zumb'ura baki cikin shagwab'a yace"mom yunwa nakeji fa".
Rayyanatu ta kallesa cikin k'auna da tsantsar soyayyar d'anta tace"Abdulmaleek yunwa kakeji kuma?".
"eh mana mom".Yace cikin sagarci.
Rayyanatu ta dubi fuskar Mubasshir mai k'unshe da annuri tace"daddyn Maleek muje dinning table muyi lunch d'ana yunwa nakeji".
"OK ba matsala muje d'in".Yana k'arasa maganarsa yaja hannun Maleek suka nufi dinning table yayinda Rayyanatu ke rungume da Maleeka ajikinta.
Suna isa dinning table suka ja kujeru suka zazzauna yayinda Rayyanatu ta mik'e tsaye ta fara serving d'insu, tana kammala serving d'in kowa ta koma ta zauna ta fara cin abincin tana sanyawa baby Maleeka cikin baki dayake yarinyar har ta fara cin abinci tuntuni, ci sukeyi bakajin motsin komai saina TV cikin natsuwa da kwanciyar hankali suke cin abincin Mubasshir sai kallon soyayya yake jifar Rayyanatu dashi, itama sai murmushi takeyi tana jin sanyi da tsantsar farin ciki cikin zuciyarta sai kwaranya yakeyi asassan jikinta, alal hak'ik'a tasan tayi dace da masoyin gaskiya mai nuna mata tsantsar soyayyar gaskiya da kulawa.
Text message yah Mubasshir ya turawa Rayyanatu cikin phone d'inta kamar haka:
_Matata kece farin cikina abar tunanina akowane lokaci ki sani har abada babu macen dazan so tamkarki azuciyata, hak'ik'a nayi nutso cikin kogin soyayyarki sai shawagi nakeyi babu macen dake iya fitar dani sai ke Rayyana._
_Ina sonki har abada._
Rayyanatu sai karanta text message d'in takeyi tanata murmushi tsananin farin ciki k'unshe afuskarta.
Alhaji Shafi'u matawalle kuwa wata rana ya fita daga cikin gidansa ya nufi hanyar zuwa lambunsa, yayi tafiya mai nisa ya fita daga cikin gari kwatsam motarsa ta tsaya cak,Alhaji Shafi'u ya fito daga cikin motar domin yaga abinda yasa motar ta tsaya ya fara dube dube kenan can mutane hud'u sukayi fitar burgu daga cikin hakukuwan dake cikin dajin, suna fitowa basu tsaya b'ata lokaci ba suka iso wurinsa suka kewayeshi juyar da zaiyi kenan yaga mutane sun sakashi tsakiyar, ganin haka ne yasa gaban Alhaji Shafi'u ya fad'i rassss hankalinsa yayi k'ololowar tashi ya duba gabas kudu arewa yamma baiga hanyar tserewa ba, kuwwa da kururuwa ya dingayi nan da nan suka nausheshi sukayi masa yankan rago!.
Suna kashe Alhaji Shafi'u suka shige cikin motarsa suka gudu suka bar gawarsa kwance awalak'ance.
_Ina lillahi wa ilaihirraji'una!Allah ubangiji yasa muyi k'yak'k'yawan k'arshe, dama k'arshen azzalumi baya tab'a k'yawo duk abinda mutum ya shuka tabbas saiya girbi abinsa._
*ALHAMDULILLAHI*.
_Godiya ta tabbata ga ubangiji mad'aukakin sarki daya bani ikon kammala wannan novel nawa mai suna *JINKIRIN ALKHAIRI* ,ina rok'on ubangiji ya yafe mini kurakurrena abinda na fad'a daidai ubangiji yayi mini sakamakon alkhairi, ina fatar makaranta littafaina zasu dauk'i darasin dake cikin wannan labari su watsar da abinda nayi cikin kuskure._
*Ku cigaba da kasancewa tareda ni Mugirat Musa domin samun daddad'an labarai daga gareni, ina muku fatar alkhairi arayuwarku masoyana sai kun jini asabon novel d'ina mai suna *SAKACI* .
_Mugirat Musa ce mai son farin cikinku zaku iya nemana ta wad'annan nombobi._
08163650557
08035370039