????????????
CUTAR DA KAI
� �????????
????????????
An dauko wannan littafi daga shafin www.novels.com.ng ku ziyarci shafin na www.novels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348060358004
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from www.novels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348060358004 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
12-2-2021
Page 1
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
Free page
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi�� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jakankuna da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy volyal lace� duk akan farashi mai sauki ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
EGYPT
*Reehab*� unguwa ce dake� � cikin�� babban� birnin�� kasar� cairo , unguwa� ce� data� tattare kan�� manya� attajiran� masu�� kudi , zagaye� da had'ad'dun� gidaje� masu kyau� da� tsari� kamar yadda�� gidan�
muhammad� realwan� yake�� d'aya� daga� cikin jerin�� gidajen unguwar�� .
� � Babban� katanfarin fili ne� wanda� aka gina madaidaicin�� gidajen� sama� � guda uku� a cikinsa�� mai� hawa ?ay d'ay,�� tun� daga� bakin� get� din� gidan� har� zuwa� babban�� parlou'n� gidajen ciki� zaka fahimce� yadda� had'uwar gidan� yake ,� babban parlou'n� ne� wanda ya kunshi� duk� wani nau'i� abubuwa na� more� rayuwa da qawata� muhalli� , idan mutun yana�� parlou'n � zai ?auka� a wata� duniyar yake� ba'a wannan� duniyar tamu yake� ba."
makakeken tv bango� ne� manne da bango kowani�� parlour dake� cikin� gidan,� ga wani� katon� wutan lantarki� a saman parlou'n�� mai� jere da�� fitilu� masu matukar haske�� riras ,ga masuburbud'an� sanyi , ga� makaken� dining table� zagaye� da kujeru na alfarma� ,� yayinda parlou'n� yake� zagaye�� da� fararen� kujeru� masu ratsin� baki ajiki � , banda� kitchen�� da�� bayi� kwaya daya� tal da� landury ,� babu� d'aki� ko� daya a cikin parlou'n� ."
yayinda sama gidajen� ke� ?auke � da dakuna� guda� biyu� da parlour d'aya� Alhaji� realwan ya gina wannan katafarin gidan ne� saboda� ya'yansa Aliyu da samir da shi kansa idan ya kawowa kasar ziyara �� , yadda�� tsarin� � ginin�� Samir�� yake�� haka� na� �� Aliyu�� yake babu� wani� bambamci , komai iri� ?aya� aka zuba acikinsa��".
Wata� matashiya� mace ce�� raku'be a akan kujera� a� matukar� tsorace take a parlou'n� saboda girmansa,�� ta� takure jikinta guri� ?aya� saboda duhun� parlou'n� ga yunwa� dake� tattare daita , tun�� jiya da suka sauka� a kasar� bata� ci wani� wadataccen abinci ba�� ,tunanin� yadda tahowarsu�� ta wakana� take� , tun� da suka shiga jirgi� yake� cicccin magani� wanda a idanun iyayenta� ba haka ya nuna� ba, cikin sakin fuska� da� farinciki� suka rabu� da� iyayensu , jirgin na� gama� mikewa a sararin� samaniya ta nemi� murmushin� dake kwance�akan� fuskarsa ta rasa, fuskar� ta dawo tamkar hadari ko ta wani mayunwacin zaki ,a hankali ta� d'aura� kanta a kafad'ansa� ta ?an� d'aga idanunta ka?an� ta� kalleshi ,� bai� motsa ba , hasalima wani� bangaren� yake kallo� yana� danne danne a wayarsa�� tamkar babu wata halitta� atare dashi ,a hankali� hancinta ya dinga� zuko mata dad'ad'd'an�� kamshin turaren�� jikinsa dake gauraye da kamshin skin dinsa� , a natse� ta sauke� numfashi kamshinsa� na sake mata� dadi� ,duk wannan shiru� da� yayi� a lokacin� tasan� zuciyarsa cike� take fal� da jin haushinta� .."
Jin� bai� yi magana ba har� lokacin yasa taki� bu?e� idanunta� , tayi lamo� tana cigaba da� shakar kamshinsa� a haka� bata san� lokacin da bacci ya ?auketa�� kanta na kan kafad'ansa ba.
ji� kanta� ya� bugu da kujera� yasa� tayi firgigib tare da� bude idanunta� da sauri ta furta� "oooooo� ta dafe gefen� kanta� tana kallonsa , ko kallon inda take� bai� yi ba , bama zakace� shine� yayi muguntar� ba,�� Allah Allah� ya� dinga� yi� su isa dan� baya� sonta� a kusa dashi� ,yayinda� bangarenta kuwa �� babu� abinda� tafi� qauna da muradi� kamar kusancinsu� tare� .."
Suna� sauka a kasar cairo� motar campanie dana escout dinsa� na� tsaye� � zaman jiran� karasowarsu , kai tsaye� Aliyu Muhammed� realwan� ya wuceta ,
cikin sauri itama ta gyara zaman handbag d'inta�� ta� biyo bayansa dan� tasan ba karamin aikinsa ya barta agurin ba� , escout dinsa na hangosa suka hanzarta k'arasowa inda yake cikin girmamawa tare da bu?e masa� gidan bayan ,ya shiga ya zauna yana gyara zaman rigar suit din� jikinsa , cikin hanzari itama ta shiga� inda taga an bu?e masa� ta zauna gabanta na faduwa�� ,
gama saka jakunkunan kayansu ke da wuya� direba yaja motar� suka bar gurin� escout dinsa na biye da motar da yake ciki a baya� .
Koda� suka� iso� gidan ko'ina� a gyara� yake� tsab�� kasancewar Companie � club� ?insa��man United� sun san�� dawowarsa� dan haka suka� sanarwar� � masu� aikin� gyara gida� ,
tsayawa�� tayi� a� parloun gidan�, shi� kuma cike da kuzari� ya hayewarsa� sama , ganin haka� yasa� ta biyo bayansa� da sauri tana shiga d'akin da ta gani a bude� wayarsa� ta� ?auki qara� ,hannunsa rike da kugunsa� ya� k'arasa� jikin window� ya� zuge� labule window� yana kallon� haraban� gidan, maganar� minti� goma yayi� yace "gani� nan zuwa�� ya� maida wayarsa� cikin aljihun� wandonsa� ya juyo inda take tsaye� "fitar min a d'aki " ya furta a fusace .
�� jiki� a� sanyaye� ta fito ta� tsaya� daga bakin kofar� d'akin� ya� fito ya kulle ya sauko� zuwa� parloun bayansa� ta� biyo ta tsaya, tana� tsaye� mai gadi� ya� shigo da manya� jakunkunansu� ya� juya� ta� kasa� zama� tana kallonsa ya kashe wutan gidan� gabadaya� sannan ya fita�� tare da kulle� kofar parloun� bai dawo gidan� ba� sai� tsakar dare� lokacin� tuni� bacci yayi� awon gaba daita akan doguwar�� kujera�� .
idanunshi� ya� tsura mata� cike da takaicin ganin yadda take bacci� ya balain� bata masa� rai� ya� shiga kitchen ya� bu?e� � fridge ya� d'auko� roban ruwa mai� sanyi� ya� fito ya tsaya� akanta ya shiga tsiyaya� mata� tun daga tsakiyar� kanta har sansar jikinta� � ta farka a matukar � firgice , yana� ganin ta bu?e� idanunta� ya ?auke idanunshi�akanta� tare da cilla mata� roban ruwan da yayi saura� ajikinta� ya� haura� step ,da sauri� ta mike ta� biyo bayansa� tana masa magana� yayi mata banza , bakin gado ta samu� ta� zauna tana kallon� jikinta dake jike ,�� ta� zabga� tagumi�� tana kallonsa� ya� bu?e� bakar jakarsa� ya fito da takeway� ,� snaks da� cake� ne� aciki sai driks�� ya� zauna kan doguwar� kujera ya mike kafafunsa� ya cinye tasssss� ya da'ura� driks akai� sannan� ya mike ya shiga� bayi ya watsa ruwa� ya fito�, haka suka kwana� batare da yayi mata magana� ba ko damuwa da bata abinci�ba � ."
To yau� ma� tun� safe daya bar� gidan� bai dawo ba har� gashi� shabiyu da rabi� na� dare� ta buga , tana� cikin wannan tunani�� taji motsin shigowar� motarsa� ba'a fi� second� biyu� da shigowar� motarsa� ba taji� yana ?o?arin bu?e kofar� parlou'n naunayen ajiyar� zuciya� ta sauke�� , haske�� wayarsa�� ne ya� gwauraye� parlou'n, idanunsa� ne� suka� sauka�� akanta� takure guri� daya , a natse ta d'ago� kyawawan idanunta� ta sauke su akanshi�� yana� tsaye kikam� kamar� wani soja rashin� wadataccen hasken� parloun� bai hanata� karewa kyawawar� fuskarshi kallon� tsab ba , ita ba dawowarsa�� bace� abin daga� hankali da fad'uwar gaba� irin yadda gaba-daya siffarsa ta sauya� ,idanunsa� dake kanta� cike�� suke da bala'i iri iri� ,fuskarsa nan nashi� tamkar ba'a taba saukar� da rahma� akanta ba , tana kallonsa ya nufi gurin� meter� yayi changeover�� yana jan� tsaki ,� a� yadda�� ta lura babu� abinda� ya tsani gani� kamarta�� .."
� Ya waigo� bangaren da take� zaune� ,yayi� mata� kallon� second biyu�� sannan�� ya ?auke idanunshi� akanta� yana� sake jan� tsaki ya� nufi sama� � ya tsaya tare da� tura� hannu cikin aljihunsa� ya ciro key ya bude� kofar� d'akinsa� ya shiga�� ya tsaya gaban mirrow� yana� sausauta tie d'insa� tare da� cire yar saman� suit� d'insa� ya ajiye� wayoyinsa� akan dres� mirrow� ya kwance agogon� dake d'aure� daa tsintsiyar� hannunsa� ,ya kife jikinsa� bisa� gadonsa� tare da� talla'be� kansa da duka� hannuwansa, yayinda� kafafuwansa ke kasan� tayis yana girgizawa��a hankali� cikin jin kai� ."
a� hankali� ta� turo kofar d'akin� ta� shigo bakinta dauke da� sallama�� tana d'aga� kafafunta da kyar tamkar� kazar da kwai ya fashewa� a ciki ta karaso inda� yake� ta durkusa a gabansa "sannu da zuwa ta furta cikin kasalalliyar muryarta mai sanyi da shiga jiki sannan � ta soma ?o?arin� kwance�masa� igiyar takalmin dake� sanye a kafafunsa� ta� kai� inda� taga jerin takalmansa� suke�� , ta dawo� zata� ta?a masa kafa� domin cire masa safarshi� ,yayi� saurin janye� kafafunsa� yana jan� tsaki "tana� son kusancinta� dani mayyar yarinyar� kawai� yayi maganar� a kasan� ranshi yana� jan� tsaki�� shiru tayi� jikinta na rawa muryarta� a raunane� tace�� "yunwa� nake ji ya� Aliyu� tun� abinci jiya ne a cikina ,ka� fita ka kulle ko'ina� a gidan nan� daidai� da ruwan sha sai na� bayi na sha� ka taimaka� min da abinci yunwa� nake� ji tayi maganar� hawaye na gangaro� mata�� "
�� "ina� ruwana da jin yunwarki� ,da rayuwarki da� mutuwarki� duk daya ne� agurin Aliyu� ,da� zaki mutu ma� wallahi� sai Aliyu� yafi� kowa� farinciki a duniya� ,har� mafarkin� nayi kin mutu an� zo� zaman makoki nace� bana� bukata kowa ya kama gabansa .. ...."
"saboda me� ya Aliyu kake� min irin wannan fatan� "? tayi maganar tana� mikewa tsaye jikinta na rawa� "saboda bana� sonki ,� baki da amfani�komai � agurina�, banci zuciyar� muslunci da darajan� iyaye� wallahi da a� kasar�� zan� kasheki� da hannuna ki mutu� ,dan gara mutuwarki dana yi rayuwa dake ...."
mutuwar� tsaye�� tayi cikin� tsananin� tashin hankali� da matsanancin gigita� � jin� furucinsa yayinda� hawayen idanunta ya karu suka shiga kokuwa da juna gurin silalowa ga wani irin kyarma da jikinta ke yi�� , sai� dai � rawar da� jikinta ke yi� ya� sanyata saurin durkushewa� a gabansa domin� kafafunta sun tabbatar� mata bazasu iya�� cigaba� da ?aukar gangar� jikinta ba,� baya� ga haka�ma� ga� wani iri jirin yunwa� dake d'awainiyya daita� .
Wani� irin bugawa kanta ke� yi� tamkar zai rabe gida� goma , a hankali muryarta� ta fito "idan ka cigaba� da tunanin abinda� ya rigada ya wuce� bazaka ta?a daina tsanata� ba a cikin zuciyarka ". "bazan ta'ba dainawa� ba Kinga kuwa bazan� ta?a daina tsanarki� ba ,"shi fa so halitta� ne� da .......
� " bar� dakin� nan stupid� tun kafin� nayi losing control , dan� ina jin� bakinciki kasancewata� dake yayi maganar� a� zuciye cikin tsananin fushi�da tashin hankali mara misaltuwa "
Bata� bar� d'akin ba� kamar� yadda ya furta� sai�� rarrafawa� tayi ta koma� gefen doguwar kujerar�� kushin� kwaya daya� dake� d'akin� ta rakube ,� tana kallonsa ya mike� ya� shiga bayi batare� daya cire� kayan jikinsa� ba�� saukar ruwa a� bayin�� yasa� ta fahimci wanka� yake� a hankali yunwa� ta dinga nukurkusanta�, ta rike gefen� cikinta� tana� had'iyar� miyo� da kyar� � tare da� share� hawayen dake tsiyoyo mata,� tasan� mugunta yake� mata� saboda� baya qaunarta � .
wasa� wasa sai da yayi kusan� awa ?aya� a bayi bai� fito ba ,sake rarrafawa� tayi ta k'arasa inda� jakarsa� take saboda� tunanin� jiya a ciki taga ya fito da cake yaci� ya da'ura� lemu� ya kwanta yayi banza� daita, ta bu?e jakar� aiko nan idanunta suka� sauka akan cake da� ruwan� roba da driks , jikinta� na rawa� ta ciro farar� laida ta fito waje� ,tun� daga� kan step ta soma� cin cake din kamar wata mahaukaciya� .."
A natse ya fito daga bayi � kugunsa d'aure da farin� towel� Wanda kad'an� ya zarta gwiwarsa�� yaga wayam babu alamun ta , numfashi� ya sauke" crazy girl kawai� da yunwa� kadai zan iya azabtar� da rayuwarki� , tsawon awa� guda� yana shirin bacci� ya gama tsab� ya karaso� gaban jakarsa ya bu?e� da niyyar� ?aukar cake� dinsa ya ga wayam ya sake dubawa bai gani ba , shiru� yayi na second biyu ,can ya� nufo�� parloun kasa a zuciye kafafunsa� sanye da silifas� masu matukar kyau wa?an da suka dace da zara zaran yatsun kafafunsa� "ke uban wa yace ki� ?auki cake� din can "? dan ke na siyo ko� da kudinki� na siyo�"?
tayi� shiru tana sauke� numfashi da ajiyar zuciya� dan tuni� ta cinye cake din neman kari� ma take "idan kika sake� kuskuren ta?a duk wani� abu� nawa a cikin gidan� zan ci uban. ........
Shiru yayi ya kasa karasawa , ta mike� daga zaunen� da take ta soma takowa� a hankali har ta karaso� gabansa ta tsaya�� qirjinta na� bugawa da matsanamcin karfin gaske� "ka k'arasa mana ,� ka zagi mutumin daya� inganta� rayuwarka fiyye� da� ya'yan cikinsa ka zageshi�mana ,me nene idan ka zageshi� ".?
juyawa�� yayi� zai bar gurin� tayi� saurin riko laulausan� tafin hannunsa�� cikin nata tana murzawa a hankali � "a ina zan kwanta� bacci nake� ji sosai� "fixge hannunsa yayi� da karfi " ban sani ba� ya� haye sama ya shige� d'aki .
Ajiyar� zuciya ta sauke bayan barinsa� gurin jikinta a�� sanyaye ta biyosa� zuciyarta na rawa,� kai� tsaye bayi ta shiga� ta watsawa jikinta ruwa� ta d'auro alwala ta� fito� d'aure� da towel� ta karasa� inda jakar kayansu � yake� a tun jiya da� suka zo bai barta ta samu� damar jera kayansu cikin wordrobe� ba , ta bu?e ta ciro doguwar� rigar mara sharara� ta� zira ajikinta kallo� inda yake tayi a daidai� lokacin daya waigo� idanunsu suka tsarke cikin juna� wani abu� yaji ya tsarga masa ,� boyayyiyar ajiyar zuciya ya� sauke� yana jan tsaki a zuciyarsa� cike da jin sabuwar� tsanarta�, ta ja masa kwana� da yunwa tunda ya� fita� bayan coffe da cake�� babu abinda ya ci gyara kwanciya yayi ya � juya� mata� baya yana furta kalmar� "yar� iska yarinyar kawai� .."
Turare� ta d'auko mai sanyi� kamshi� ta feshe ilahirin� jikinta ta ciro hajib� ta zira ta kalleshi "ina� ne gabas zan yi sallah� ? da hannu� ya� nuna mata ta� juya� ta� kalli� inda ya nuna mata sannan� ta tada sallah raka'a� biyu tayi ta zauna tai� addu'a� akan Allah ya karkato� mata da hankalinsa ya fahimceta bayan� ta� gama ta mike ta� janyo jakunkunan� kayansu� ta� karasa gaban� wordrobe ta bu?e ta� soma� jira nata sannan� ta jira nashi ta bude� wani bangare da babu komai� ta sanya jakunkunan� ta juyo ta saci� kallonsa� idanunshi na� runtse� yayi pillow da hannunwansa� ta hawa kan gadon ta kwanta, tana� gama kwantawa ya mike kamar wanda aka tsinkara� ya� dauki pillow� ya� koma� kan doguwar kujera� ya kwanta ta tsura� masa� ido daga inda take� tana masa� kallon mamaki, a hankali� tun� tana jin motsinsa� har ta daina ta sauko� daga kan gadon ta� tsaya� a gabansa tana karewa� masa ..
Dogo� ne� sosai sai dai bashi� da� jiki can� sannan� ba irin siraren mazan� nan bane , yana da� faffadan qirji da wadatar� kafad'u� , doguwar� fuskarsa mai ?auke� da dogon hancinsa zarrr� tamkar biro ,bakinsa dan � karami ?auke da pinky lip's , girar idanunsa� kuwa� garza garza ne�yayinda kirjinsa da sansar jikinsa ke kwance da� kwantaccen� gashi tamkar ta jinjirin da'aka haifa yau , fari ne tasssss� shiyasa pinky lip's d'insa ya sake fito da ainihi kyawun da Allah yayi masa , a � hankali� ta� tsuguna bisa gwiwowinta�� tana� cigaba da kallon kyakkyawar fuskarsa, sai wannan lokacin � ta lura da irin baiwar� da Allah yayi masa,� hannu ta kai tana shafa� gefen fuskarshi� zuwa kan lip's dinsa tana� lumshe ido a hankali� ya bu?e idanunshi� ya ganta durkushe� a gabansa�tana shafa fuskarsa , saurin� zaro ido yayi� waje yana� buge mata � hannun� tare da� tashi zaune� yana kallonta "kina� hauka ne" ?� ta girgiza� masa kai alamun a'a� "kifa shiga hankalinki dani� banason wannan iskanci� naki dan� lura kina� son shishige min,sai dai� duk abinda zakiyi� bazai sa na saurareki� ba "karka sake kiran� ta'bawar� da nayi maka� da kalmar iskanci dan� kai mijina ne na sunnah� ni matarka� ce� meye abun iskanci anan�"?. ta karasa maganar tana shafo qirjinshi� yayi wata irin zabura ya mike�tsaye� tare da damkar tsintsiyar� hannunta ya bu?e� kofar� ya� tura waje da iyakacin karfinsa� ya maida� kofar� ya� rufe garam� da karfi� yana jan dogon tsaki "dakikiya kawai mara kamun kai ".� tayi shiru tana kallon kofar d'akin zuciyarta na rawa�.. ...."
Mmn Sudais
????????????
CUTAR DA KAI
????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free page
Page 2
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096, Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma , getzner na cotonou da chiganvy, volyal Lagos lace, duk akan farashi mai sauki ga mai bukatar siyan ?aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki, muna turawa kowani gari ...????
"A hankali ta furta "Ya Allah ka bani karfin zuciya akan bawanka Aliyu , ya fahimceni ya duba lamarina , ya tausayawa rayuwata , Allah ka bani ikon yi masa abinda zuciyarsa zata kusanto zuwa gareni ,ka bani ikon yin nasara akanshi na mallakesa na mallaki zuciyarsa cikin sauki ,cike da sanyi jiki ta kai hannu jikin handle din kofar d'akin ba dan tana tunanin a bude kofar take ba sai dan tabbatar da hakan, abun mamaki ji tayi kofar ta bu?e .
ta tura a tsanake ta shiga , hangosa tayi kwance akan bargo a kasa ya rungume pillow a qirjinsa wanda hakan kusan al'adar sa ce, yana ganin shigowarta ya juya d'ayan bangaren rungume da pillow , dan baya qaunar kallon fuskarta ,ta k'arasa inda yake kwance ta durkusa a gabansa "nasan nayi maka laifi kuma na roki afuwarka ya kamata ka tausaya ka yafe min haka bana son na cigaba da zama makiyayarka kamar yadda ka ?auka saboda mu samu damar inganta rayuwar ya.....
"dan Allah malama bana son takura bacci nake ji kije kawai bana son kusancimu tare .
"ammmm to dan Allah ka tashi ka koma saman gado ka kwanta ni sai na kwanta a kasa " kije ki kwanta kawai bana bukatar haka ya k'arasa maganar yana runtse idanunshi gam , mikewa tayi jiki a sanyaye kamar zata yi kuka ta hau saman gadon ta kwanta ta janyo bargo ta lullu'be rabin jikinta ta jingina bayanta da abun gado sai dai ta kasa runtsawa sai faman tunanin yadda zata shawo kanshi take .."
Matsowa tayi ta dawo bakin gadon ta tsura masa kyawawan idanunta tana kallon yadda yake sauke numfashi ,a hankali qirjinta ke dokawa, ta dinga jin kamar zuciyarta zata fito daga qirjinta , tuni hawayen suka wanke mata fuska tausayin kanta ya kamata "daman tasan dole sai ta fuskanci irin wannan matsalar atare dashi , gashi ita yanzu babu abinda tafi bukata kamar kulawarsa da samun zaman lafiya a tsakaninsu "
"wallahi bazan ta?a yarda ba sai nayi galaba akanka , sai na mallaki zuciyarka kamar yadda ka mallaki tawa cikin sauki batare dana shiryawa hakan ba tayi maganar a kasan ranta tana cigaba kallon fuskarsa bata san sanda gigin soyayya ya sauko daita daga saman gadon ba , ta ra'ba ta kwanta a gabansa ta zare pillow dake manne a qirjinshi ta maye gurbin pillow dake qirjinshi ,cikin rashin sani ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi , cikin sanyayyiyar muryarta tace "dan Allah ya Aliyu kayi hakuri ka barni na rayu a karkashin ka "ta k'arasa maganar gabanta na tsananin fad'uwa , tasan bancin kuskurenta na baya da babu abinda zai hana aliyu sonta ..."
Sake shige masa tayi ta zuba masa kyawawan idanunta tun daga kan kwantaccen sumar kanshi take bi da wani mayataccen kallo ,
Sosai ta fuskartashi tare da kai fuskarta daidai nashi tana zuko numfashinsa ,wani irin sanyi taji yana ratsa sansar jikinta , laulausan tafin hannunta ta kai cikin rigar baccinsa ta kife hannunta akan qirjinsa dake kwance da gashi tamkar na jarirai ,a hankali ta soma murza kan nipple's d'insa wani irin yanayi ya tsinci kansa cikin bacci ,ya shige jikinta batare daya san yayi hakan ba, lumshe ido tayi dan dadi" ina ma idonsa biyu yake rungumeta daita cikin kulawa da farinciki ?"Ina ma zai bata dama daya sha mamakinta , dan kuwa sai tayi nasarar dasa soyayyarta a cikin zuciyarsa batare daya shiryawa hakan ba "
lip's dinta ta d'aura akan lip's d'insa ta kamo tana tsotsa a hankali tamkar ta samu sweet tana murza kan nipple's d'insa , wani irin zirrrrrrrrr yaji a gabad'aya ilahirin jikinsa mai kama da shocking , wani irin zabura yayi saboda sakonta yaje masa har cikin 'kwa'kwaluwarsa ,a hankali ya bude idanunshi ya zuba mata fuskarsa dauke da damuwa mai tattare da miskilanci, sake shige masa tayi tana sauke numfashi dan gabad'aya yanayinta ya fara sauyawa "ba tsaya 'batawa kanshi lokaci ba ya fizgeta a jikinsa yayi jifa daita kamar wata ?aramar yarinya."
qara ta saki mai sauti tare da rike daidai kugunta da hannuta ?aya tana ciza lip's dinta "kina hauka ne ? "ko ance miki nima ?an iska ne irinki da zaki wani kawo min wasan iskanci"?runtse idanunta tayi sai ga hawaye sharrrrrrr daga idanunta sun zubo "wallahi idan baki kiyayeni ba zan 'bata miki rayuwa , zan karyaki kuma na karya banza dan ko gurin mai d'auri bazan kaki ba wawa wawiyar bazan kawai da bata san ciwon kanta ba "
Yana gama fadar haka ya koma ya kwanta tare da juya mata baya.
a hankali sautin kukanta ya dinga tashi a d'akin kusan minti goma ta ?auka tana zaune tana kuka rike da gefen kugunta "wayyo kuguna wayyo dady , wayyo mummy , wayyo aryan ,wayyo arif zan mutu ......"
duk yan gidansu babu wanda bata kira ba , yana jinta yayi mata banza a ransa yace" baki ga komai ba tukunna, ba dai takamarki naci ba ? "sai na maida rayuwarki abun kwantaccen ,sai canza miki kamani , sai miki illa a rayuwarki ta yadda mutane idan sun ganki zasu kasa ganeki , sai data ci kuka mai isarta sannan ta rarrafo ta dawo inda yake kwance ta zauna tana sake girka sabon kuka da kiran zan mutu ,mutuwa zanyi ka kira min babana da mamana mutuwa zanyi ya Aliyu "ya tashi zaune a matukar fusace "ooooooooo wai meye haka ne da zaki hanani bacci ? "Kuguna ke ciwo mutuwa ma zanyi ka daina min ihu idan na mutu ai ka huta "
"sosai kuwa wallahi na huta da jaraba da naci " ta tsurawa kwayar idanunshi ido tana kallonsa cike da mamaki, "laila a illalla muhammadur rasulullah Sallallahu alaihi wasallam ta shiga furtawa tana runtse idanunta numfashinta na sama da kasa " "ke ........" yayi magana tare da girgiza kanta cikin tashin hankali, fuskarta ta sake narkewa tana ?o?arin zu'bewa a kasa "ke ki bude idonki mana, kin budewa tayi ta tsaya batare da ta kai kasa ba , ta ?an kanne idonta ?aya daman bawani ciwon kirki taji ba so take ya bata kulawa, numfashi ya sauke yana furzar da iska ,yayinda idanunshi ke kanta yana karanta yanayinta gabad'aya ya gama fahimtarta dan haka ya mike tsaye da hanzari .
" Maza ki tashi tsaye"
"ai bazan iya tashi ba "what ? ya furta a fusace. "bazan iya tashi ba ta sake furtawa a shagwa'be idonta na tsiyayan ruwan hawaye"
" ki tashi tsaye nace, wallahi idan baki tashi ba zanyi kwallo dake sai kanki ya bugu da bangon d'akin nan shegiyar kwalmashashiya kawai mai fuskar alade ,zaki tashi ko kuwa sai na fara kwallo dake ?
zumbur ta mike jikinta na kyarma tana mamakin jin furuncisa sam batayi zaton haka halinsa yake ba asanin data masa shi mutun shiru shiru , bata ta?a jin furucin zagi daga bakinsa bare kalmar kwalmashashshiya .
"yar iska yarinya kawai kin ?auka nima ?an iska ne irinki? " maza ki kama gabanki mara zuciya "
Tafiya ta soma yi a hankali tana waigensa har ta karaso bakin kago ta hau kan katifa ta kwanta lamo tana mamakinsa yaja tsaki tare da komawa ya kwanta ruf da ciki .."
Da misalin ?arfe biyar na asuba ya tashi domin gabatar da sallar , bai tasheta ba yaje yayi alwala ya fito, motsinsa ya tayar daita ta tashi ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito ta gabatar da sallah "bayan ya idar yayi addu'oinsa wanda ya zame masa jiki ,ita kan duk adduarta akan shi ne , ya koma ya kwanta akan doguwar kujera itama gado ta haye ta koma bacci , gari na wayewa ta rigashi tashi ta shiga bayi tayi wanka ta shirya sannan ta ha?a masa ruwan wanka ta fito ta tsuguna a gabansa ta kai bakinta daidai saitin kunneshi tana hura masa iskar bakinta, a hankali ya bu?e idanunshi tana durkushe kusa da jikinsa , wannan abu ya 'bata masa rai "jaraba......" ya furta a fili sam taki zuciya ,ya mike tsaye batare da yayi mata magana ba, itama mikewa tayi ta tsaya a gefensa tana wasa da zara zaran yatsun hannunta "uhmm na ha?a maka ruwan wanka ka shiga kayi wanka "na saki ? yayi mata tambayar yana jefanta da wani mugun kallo , ta girgiza masa kai tace "uhmm naga hakina ne ba sai ka sani ba "to karki sake bana so okay"
ya wuce ya barta tsaye ya shiga bayin , yana shiga ya zubar da ruwan data ha?a masa ya ha?a wani yayi wanka ya fito kugunsa d'aure da farin towel tana ganin fitowarsa ta juya masa baya sakamakon ganin qirjinshi a bu?e dan hakan nasata jin wani iri ajikinta , tsaki ja a ranshi yace "munafuka kawai kalleta kamar ta Allah nan kuwa kasurgumar yar ta'adda ce "
Lotion ya mulka a tafukan hannunsa ya soma bin jikinsa yana shafawa , ya fesa turare, cumb ya ?auka ya gyara sumar kansh ya karasa jikin wordrobe gefen daya ga ta jera kayansa ya bu?e ya dauki suit ash colour da vest fari da boxcer fari ya karaso gaban mirrow ya tsaya ya ajiye kayan akan ?aramin stood yana sanya boxcer da vest , ta ?an juyo ta gani ko ya gama shirin , ganin ya saka vest da boxcer yasa ta juyo gabadaya ta tsura masa ido kawai batare da tace komai ba .
a natse ta soma takowa zuwa inda yake tsaye yana ?o?arin saka dogon wandon suit ta ?auki farar rigar suit zata saka masa, a hankali taji sautin muryarsa ta doki kunneta wanda ya haddasa mata jin mummunar faduwar gaba "ajiye min riga wai ke wata irin jarababbiyar yarinya ce mara zuciya ? Ta numfasa kana tace "ta ya zanyi zuciya da lamarin mijina ? "aljannata nake so kaga kuwa samunta da wuya da wahala ,wata uwar harara ya watsa mata ya fixge rigar daga hannunta ya saka ya tura cikin wandonsa ya soke belt ,ya da'ura yar saman suit d'insa ya sakawa kafafunsa safa tare da takalmi ash , ganin ya gama shirinsa tsaf jaka aikinsa kawai ya rage ya ?auka ta karasa da sauri inda taga ya ajiye
ta dauko, wani kallon raini yayi mata yana kallonta a wulakance , sai lokaci yayi mata kallon tsaf tun daga samanta har kasa sanye take cikin jar riga doguwa wacce bata kai kasa ba mai kama jiki sosai dan sunyi bushing brest d'inta kasancewarta mai wadatattun dukiyar fulanin ,kanta sanye da hula mai kalar riga, kafarta sanye da jan takalmi silifas, fuskatar kwance da murmushi wanda bai san ko na meye ba amman yafi kama dana iskanci ."
"ka barni na rike jakar dan Allah iya kasan gida nan kawai zan rakaka fa "ki fita hanyata ance miki barinki zanyi a d'akin nan ai wucewa zakiyi ki komai parlour'n kasa na kulle d'akina " ya fixge jakarsa da karfi tare da juyawa , hannusa rike da jaka ya bu?e kofa ya tsaya a bakin kofa yana jiran fitowarta .."
Da sauri ta shege bayi ta danna key "wallahi bazan zauna a parlou'n kasa irin na jiya ba , tayi maganar muryarta cike da shagwa'ba , cike da sanyi jiki ya dawo cikin d'akin ya k'arasa bakin kofar bayi "a she zaki sha wahalar data fi na jiya dan kulleki zanyi a bayi kuma na kulle d'akin sannan na kulle ko'ina a gidan nan , tunda kika zabi rayuwa dani kin zabarwar kanki tashin hankali da matsalar rayuwa iri iri, bazan ta?a saurara miki ba , dan kece mace ta farko dana tsana a rayuwata yana gama fadar haka ya juya zai bar d'akin da niyyar kulleta ciki ta bude kofar bayin ta fito da gudu ta matso kusa dashi fuskarta a shagwa'be ta tsaya tana kallonsa cike da matsanancin sonshi "ina sonka ya Aliyu me yasa bazaka soni ko dan darajan su ar.......?
" Shot up bazaki ta?a cin wannan darajan ba har abada yayi saurin katseta ta hanyar fadar haka ,sake matsoshi tayi kamar zata shige jikinsa tana busa masa iskar bakinta, yayi saurin matsawa baya yana watsa mata wani banza kallo "kina son shige min ,okay nasan dalili saboda yanzu idanunki sun bu?e kin gane wanene aliyu , Kinga aliyu ya dawo had'ad'd'en gaye fiyye da yadda kika sanshi ga kyau ga kudi ga ilimi ko " ?
tayi tsam da ranta tana cigaba da kallonsa qirjinta na dokawa da karfin gaske a hankali ta shiga girgiza masa kai alamun ba haka bane "karki 'bata min lokaci da iskanciki na banza da wofi fitar min a d'aki na kulle "zuciyarta na cigaba da bugawa da karfi ta ra'ba ta gefensa ta fita daga d'akin tafiya take kamar wacce bata da isasshen lafiya tana zance zuci har ta karaso parlou'n kasa taja ta tsaya tana jiran fitowarsa, ta gabanta ya wuce ya hau wani ?aramin table zai kashe wutar gidan "dan girman Allah karka kashe wutan ka barshi karka barni cikin duhu "wannan ne kuma baki isa ba yarinya da yunwa da rayuwar duhu zan miki izaya har sai kin mutu ta turo masa ?aramin bakinta a ranta tace "ya cika taurin kai da shegen jaraba kamar mutanen farko ai sai ka kashe tunda kayi niyya "
"me kika ce? ya juyo yana kallonta , tayi saurin daidaita natsuwarta tana girgiza masa kai alamun babu komai" na ?auka wata maganar banza kika yi na sauko na ci ubanki na kara miki da dukan mutuwa , tasan tunda ya furta , zai aika dan haka ta shiga hankalinta ya sauko ya juya yana taku daya bayan daya ,sautin takun takalminsa ne kawai ke tashi a parlou'n ta zubawa bayansa ido har bata son kiftawa ya fice daga parlou'n ya kulle kamar jiya ....
Naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta zauna a hannu kujera tana mamakinsa a hankali ta mike ta nufi gurin changeover ta hau kan kujera daya hau dan canza abun wuta amman tsawonta bai kai ba "wato dan yasan tsawonta bazai kai ba ne yake kashe wutar gidan saukowa tayi tana tunanin yadda zatayi idanunta ya sauka abakin kofar kitchen wani irin tsalle tayi sakamakon ganinsa a bu?e da tayi ,sauri lekawa tayi ko'ina duhu bata iya hango komai saboda kofafin window a rufe suke parlou'n ta sake dawo ta tsaya can ta matso gurin center table ta durkusa ta soma turawa , wani irin karfi taji har sai da tafin hannunta yayi zafi ta kalli hannunta tana yarfewa sannan ta kara kai wa jikin table ta dinga turawa har ta kawo gurin abun canza wuta ta d'aura kujerar daya hau akan Center table ta hau da kyar kamar zata fadi tana girgidi har ta samu nasarar canzawa take gidan yayi haske ta sauko tana sauke numfashi ta shiga kitchen ta kunna wutar kitchen ta kunne ac sannan ta soma bubbude kitchen cabinet, babu komai acikin ta bude frizer shima babu komai dan akashe ma yake , kawai ta daura hannuwanta duka aka ta rushe da kuka "shike nan ya aliyu zai kasheni da yunwa " jikin window kitchen din ta koma ta bude hawaye shabe Shabe a kwance a fuskarta mai gadi ta hango zaune ta sauke numfashi tana kallonsa ta rasa abinda zata fa?a, masa ita ba yaren garin take ji ba bare ta kirashi, hakan jikin mai gadi ya bashi ana kallonsa , ya waigo idanunsa ya sauka akanta yayi shiru yana kallonta har sanda tayi masa alamar yazo da hannuta da sauri ya karaso ta lumshe idanunta na second daya sannan tayi masa alamar tana bukatar abinci .
hannu ya kai bakinsa shima tayi saurin gyada masa kai, da hannu yayi mata alamar yana zuwa ta juya da sauri ko cikakken minti goma bai ?auka ba ya dawo hannusa rike da takeway ya mika mata ta amsa tana godiya ta zauna akan kujera data gani a kitchen din ta bude soyayyiyar shikafa ce da soyayyiyar kaza da ruwa ta soma cin abinci kafin kace me ta tashi da abinci tas har wani gumi ne ya rufeta , ta rufe takeway ta maida cikin ladar ta sake dawowa bakin window bata ganshi ba dan haka ta tura tasan idan ya dawo zai gani ya ?auke , ta nufi sama da niyyar gyaranwa sai tunawa datai ya rufe dakin , ta dawo kasa ta soma gyarawa sai data gyara ko'ina tsaf sannan ta mike a saman doguwar kujera ta kwanta tana tunanin rayuwa "wai ita ta Aliyu yake wulakanta ? wannan abu ya tsaya mata a rai lallai duniya juyi juyi ne abinda kafi karfi wata rana shi zai fi karfinka "
Misalin karfe uku na rana ya shigo parlou'n gidan bayan ya bude cike da matsanancin mamaki yake bin parlou'n da kallo kafin idanunsa ya sauka akanta kwance akan doguwar kujera tana sauke numfashi a hankali iskar parlou'n sai faman kada gashin kanta yake a saman kafad'unta yana neman rufe mata fuska take wata irin tsanarta ta kuma sakko masa cike da takaici yake dubanta .a hankali ya dinga takowa har ya karaso inda take kwance bai tsaya wata wata ba ya sauke mata mari har biyu a fuska.....
Mmn Sudais
????????????
CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Page 3
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number�� +234 803 238 4602� alert� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
...A� matukar� firgice� ta farka� daga� nannauyen baccinta� tana� zaro idanuwa� dafe� da gefen fuskarta� inda� taji� saukar� mari "are� you mad� what are you doing� ? "� yayi� maganar a� fusace� yana� zaro mata kyawawan idanunshi�� , take� jikinta ya� ?auki� rawa� "uban wa yace� kiyi� changeover ?"
�� "inna� lillahi� wa� inna ilaihi� rajiun� ta shiga furtawa� a zuciyarta� tana� maimaitawa� kafin a hankali� ta yunkura ta� mike tsaye� tana duban inda� yake� tsaye� kikam hannunsa� rike da yar saman� suit� d'insa,� Kana kallonta� zaka�� gane� irin tashin� hankalin� da take ciki� a lokacin, dan gabadaya� fuskarta cike take� da� matsanancin tsoronsa , babu� abinda take� ganewa� a tun sanda� ta bu?e� idanunta akanshi� � baya ga fuskarsa� da� kayan dake sanye� ajikinsa .."
Take� Jikinta� ya� sake� ?aukar� rawa� sakamakon� irin� kallon iskan� da� yake� jifanta dashi� , yayinda� zuciyarta� ke dokawa da matsanancin karfin gaske ,� da� sauri� ta durkushe� a gabansa tare da ha?e hannuwanta duka� "dan�� girman Allah kayi� hakuri� nasan nayi kuskure ,� karka dakeni nayi� maka� alkawarin� bazan sake ba� "..
� ya�� zuba� mata kyawawan� idanunshi kawai� yana� kallonta "kayi� hakuri� nasan cutar da� kai� na sakaka cikin damuwa� nasan wannan kadai� zai ......."
"Shiiiii........" ya� d'aura� yatsansa�� ?aya� akan lip's� d'insa " karki� sake na� sake� jin� sound d'inki anan� "kin� jawowa kanki dan babu ruwana da wani� banzar� hakurinki�� dan� sai� jikinki� ya gaya miki� ya� ajiye� rigar hannunsa� a kan� kujera ya� soma� ?o?arin� sunce belt� din jikinsa " shegiya har� da� wani cewa kar� dakeki�� gaki� yar gwal ko ?"� zaki yadda�� zanyi� dake�� gobe� idan� nace� ga� yadda nake� son tsarin� gidana� haka zaki bi� ,tana� ganin� ya kusan gama� sunce� belt din kugunsa� ta� kwasa aguje ta� haye� sama� tana ihu� dan tasan mai kwatarta a hannunsa� sai� Allah bayanta� ya� biyo� taku uku� yayi� ya samu nasarar� hard'e� kafarta ?aya� ta� fadi� akan step , yasa� kafarsa� ya take mata� kafafu� ya� shiga zuba� mata� belt tana ihun� Kiran sunan iyayenta� "wayyo Allah na shiga� uku� wallahi bazan sake� ba ! bazan sake ba!!� kayi� hakuri bazan sake� ba� karka kasheni dan� girman Allah ka maidani� gida� wallahi na hakura� da aurenka� jin haka� yasa ya sake daddagewa� ya lafta mata belt� a tsakiyar bayanta� wani� gigitaccen qara ta� saki� tana dafe gadon bayanta�� tare da furta� wallahi� zan bi umarninka� bazan sake ba "....
� �� "kima� sake� an� fa?a miki� wannan� aliyu� irin wanda� kika sani� ,wanda� kika� raina� , wannan Aliyu� ya� wuce� da tunanin� dakikiya sakariya� irinki� , yana magana� yana� lafta mata� belt� tana� ihu tana� tarewa� da hannunta sai daya� lilis� sannan ya barta� yana haki� " Useless� girl Kawai , idan�� kika� sake� min irin wannan�� ganganci zaki� ga� aikin� ganganci dan� daidai�� sisin�� kwabo bazan� raga miki .."
yayi kwallo da kafafunta ya� nufi� d'akinsa� ya bu?e ya� shiga� ya soma balballe� botiran� gaban rigarsa� ya� cire� ya saura daga� shi� sai dogon wando� da� farin singlet ya� rike� kugunsa� yana fifita� da� hannunsa� kafin daga� baya� ya ?auki remut� ya� kunna ac� d'akin ,� karasa cire kayansa� yayi� ya� shiga bayi� yayi� wanka� ya fito ya� sauya� wasu� kayan ligth� blue� jeans�� da riga dark� blue� ya� fito yana takowa� a� hankali kamshin daddad'an� turarensa� na� tashi,� rakube� ya� ganta a gefen kujera� ta� mike� kafafunta� tana� kallon jikinta� daya� shashin� belt� abinda tafi tsana kenan duka sam bata qaunar ganin shashin bulala ajikinta bare belt .
"ki� ?auke min� wa?an nan� banzayen kafafun naki masu kama dana aljanu ,da� sauri� ta janye kafafunta jikinta na rawa� "na� ?auke� " ta fada bakinta na rawa .
"karki� ?auke� kiga yadda zanyi� kwallo�� dake , ya samu guri ya zauna akan kujera� ,yana� zama� � ana murd'a� handle� din kofar parlou'n� tare da turo kofar�� ,nasir� ne� ya� shigo� tare� da� matarsa , d'agowa yayi ya� kalli� kofar , gani� nasir�� ya gyara�� zama , yayinda matar� nasir� data shigo karshe� ta maida kofar ta rufe� ta k'arasa� shigowa bakinta dauke da sallama� .
Fuskar� nasir� ?auke� da murmushi� ya� mikawa Aliyu� hannu shima ya mika� masa�� hannu� suka gaisa "har� kun karaso� ?" nima ban ?auka� zamu� karaso da wuri haka� ba nasir ya kai bakinsa� kunne Aliyu yayi masa� rad'a� yatsina fuska� Aliyu yayi tare da cewa" Madam�� ki zauna mana� kin�� tsaya� tayi murmushi�� "ina� yini uncle aliyu� an dawo lafiya� ya ka baro mutanen gida ?"
"alhamdullahi� kowa� yana� lafiya� a tare suka zauna bayan kamar second� biyu�� tace "ina� amarya� ayi� min kiranta na� ganta� dan wannan� zuwan nata� ne� � sam hankalinta� bai� ga kisna dake� ruku'be� ba , shi kuwa� aliyu� wata uwar� harara� ya� sakar� mata yana� cewa� ",ke� baki iya gaisuwa� bane� kina wani kallon mutane da wasu idanunki can ?"
"am sorry ,� sannuku da zuwa� Ina yinku ?"� ta fa?a� muryarta� na rawa a� hankali� Aliyu� yaja tsaki� daga� nasir har matarsa� � safiyya� � da ido� suka� bi� kisna�� dashi� ,shi kuma Aliyu yayi� kwafa� yana girgiza kai� dan� bai so suka isketa� a� parlou'n� ba ,?acin ran abinda tayi masa yasa ya manta da batun zuwansu , mikewa Safiyya� tayi� ta k'arasa inda� take� zaune , ta durkusa a� gabanta� tana sake� binta� da kallo, gaba-daya sumar kanta ta� hargitse� fuskata kwance� da ruwan hawaye� sha'be Sha'be , ga� jikinta� duk� ya tashi da� alamun� duka taci .
ta kamo� hannuta ta mikar� daita tsaye� ta nufi gun� doguwar� kujerar daita� tana� cewa� "uncle aliyu ...� � "
shiru� yayi� mata kamar ba� dashi� take� ba , ya shareta� "mai� ya samu kisna� haka� duk jikinta yayi� rudu� rudu� kar dai laifi� tayi� maka ka� mata duka irin� haka� ta fad'i haka� ne� saboda hirarsu� data� ji suna yi da mijinta "zan�� taho� daita� amman� bazan d'aga mata� kafa� daidai dana second� ?aya� ba kurkusre ka?an� duka ne da izaya kala dabam dabam"
"�� ita� kuwa� kisna shiru tayi� qirjinta� na� dukan uku uku� a hankali ta d'ago� kanta shima ya d'ago� kyawawan idanunsa�� idanunsu ya tsarke cikin juna� ido cikin ido� suke kallon juna , itace� tayi saurin janye� idanunta cikin nashi� "haba uncle aliyu duk� abinda� kisna zata maka� bai� dace ka mata irin� wannan dukan ba kalli� jikinta� fa� tayi maganar� kamar zata yi kuka� tana nuna masa hannun kisna� ,"� ko karen gidanka banyi� expecting zaka iya yiwa irin wannan hukuncin ba bare kisna da take da matsayi biyu a gurinka matakar kuma� yar'uwarka� , gaskiya� banji dadi ba ".
sake waigowa Aliyu yayi ya� kalli� kisna a daidai lokacin� data� sake d'ago kanta , kura� masa� ido tayi� na� zuwa wani lokaci� sannan� ta� mike ta soma tafiya , da kyar take d'aga kafafunta�� ta� shiga� bayi tayi� wanka� tayi alwala dan� la'asar� ta kusa gashi� ko azahar bata yi ba bayan� tayi� sallah kwanciya�� tayi� akan gado� ta lullu'be jikinta saboda zazzabin da jikinta ya ?auka, gabad'aya� hankalin Safiyya ya tashi zaman parlou'n� ya gundireta kamar� ta� mike ta bi bayan kisna� daki take ji , amman� ta� kasa,� dan bata son� yiwa� rayuwarsa� shishigi "
"Uncle� aliyu� ....."
Safiya� ta sake kiran sunansa� ,a� natse ya d'ago� yana� kallonta batare� da� yace� komai ba� "dan girman Allah uncle aliyu zan nemi alfarma� agurinka , karka sake� dukan� kisna� zai fi kyau� kayi� mata wani punishment� dabam idan tayi maka laifi� ,amman tsarin� duka sam bai yi ba ga macen aurenka ".
"Dan baki� san� halin� wannan makirar yarinyar � bane� shiyasa� kike tausaya� mata� ,ki tambayi� mijinki shi ai yasan� komai� wannan� yarinyar da kike gani� matsala� ce� arayuwa ta ,ta� haifar min da matsaloli� bila'adadi ".
Safiyya ta� kalli mijinta domin� jin ?arin� bayani ganin� yaki� cewa komai� ta� sauke ajiyar zuciya "kina� kallona� dan kiji wani� abu� ,ba� sai kinji komai ba� , friend ka ?ara hakuri� idan� baka manta abinda� ya faru� a baya ba bazaka ta?a� samun kwanciyar� hankali ba, rayuwa� duk� yadda Allah ya� rubuta� babu wanda ya� isa� ya canza rayuwarku kaddara ce ,� a hankali� ya� dinga� masa nasiha mai ratsa jiki� sai kusan� shida� na yamma suka� bar� gidan zuciyar Safiyya� cunkushe da bakinciki� duk�� abinda mijinta�� ya� fa?a� bata dauki komai� ba , ita dai tasan� Aliyu� ya taho da diyar� mutane� ne ?an kawai� ya cutar� daita ".a mota� tsokano maganar� ta� dinga yi dan nasir� ya fa?a� mata abinda ya faru tsakanin kisna da Aliyu� amman yaki� ,dan� baya son tasan� komai� dangane da rayuwar Aliyu , ganin haka� ta� kudurta� a ranta zata� dawo musamman� domin� taji� komai� abakin kisna"
Ranar� haka kisna� ta kasance� da� zazza?i , ko falon� bata sake fitowa ba , ya� shigo d'akin kallo ?aya� yayi� mata ya fahimci� zazza?i ne ke d'awainiyya daita "kin shigo� daki� dan bakin munafurci� kin boye� ,to ki bu?e� kunnuwanki da kyau , duk abinda kika san� nawa ne acikin gidan� karki yi ganganci ta'bawa idan ba haka ba wallahi� wallahi� ......"
qarar� wayarsa ce ta katseshi� ya ?auka� ya� juya� ya� fita daga d'akin� kunneshi� manne da wayar� har� ya� fita� bata san� ya� fita ba wani sabon� tashin hankali da faduwar� gaba� da wani irin� tsoronsa ne suka d'arsu a zuciyarta "yanzu irin� rayuwar da zata yi kenan� "?
"a she Aliyu bai san darajan� dan adam ba kamar yadda tai tsammanin�� ? " mutumin� da kullum take� wa kallon yafi kowani� ?an� adam kirki da nagarta a duniya� shine yau� yake kokarin kasheta� da ranta� ta share� hawayen daya wanke� mata fuska ta tashi� ta soma ha?a kayanta� a jaka� tana cikin� zubawa cikin jakarta� ya� shigo sai da gabanta yayi� wani mumnunar faduwa� da ganinsa ,� da sauri tayi� jefa da� kayan da� yake hannunta� sakamakon kallon� da yayi mata ta matsa� baya� da sauri� "kashina ya bushe ta furta hakan� a kasan ranta " cikin matsananci mamaki� yake kallonta "a kwana� biyu kacal har ta gaji dashi� ya furta a ransa� dariyar� mugunta na� kokarin� subuce masa� yayi saurin had'iyewa� yana watsa mata� harara, tausayin kanta ya ka mata "a kwana� biyu� kacal har kin� gaji� da aliyunki kin� soma� nemanwa� kanki mafuta ba ?"
"haba� yarinya har yaushe daren yayi?� "ai yanzu� aka� fara� buga wasan� ,ina� irin naki wasan� yake ?"yayi� magana� yana� tsareta da idanushi� tare da tsuke ?aramin� bakinsa� "Okay a she� fa yanzu son Aliyu ake� baza'a� iya aikata komai� ba , amman zan so� ki fito da salon� iskanci� da kika iya kala kala� sai� mu buga wasan mugani� cikin ni dake waye� zai yi nasara ".
"babu abinda zanyi� har kullum� hakuri�� zan cigaba da� baka saboda nasan ...... " yi� min shiru� munafukar Allah kawai� hakurin� ubanki zaki cigada da bani� ? tayi saurin� girgiza masa kai jikinta� na rawa� wallahi kika sake bude wannan rubabben bakin naki da zumar bani hakuri sai Kin� dawo ball a gidan nan , dan na dinga kwallo da kanki kenan�har sai kin mutu� .."Tsit tayi tare da sunkuyar da� kanta kasa� tana sauke numfashi ,"mai mugun hali kawai ya fada yana fad'awa saman gadon ya talla'be kanshi da hannunwansa duka� ya runtse idanunshi gam yana jan dogon� tsaki ..."
Tun�� daga�� rana� bata sake� samun� canji rayuwa daga Aliyu�� ba, tsananin� yafi� na wanda take� ciki , kuskure ka?an duka� da� zagi� ga azabar yunwar� da yake mata, sai ya� fita tun� safe ya barta� babu abinci , sai idan ta roki mai� gadi� ya taimaka� mata dashi� a rana sau daya take cin abinci ,� kafin�� kace� me ta� zabge� tayi wata ?atuwar� rama sai dogon hanci da wuya� ,a qalla sai� datayi� sati� biyu a kasar , sannan wata ranar lahadi� yace ta shirya� dan�� shiga� kasuwa shima� darajan� nasir taci if not� haka� zai barta tayi rayuwar yunwa�� daga karshe ta mutu ya huta� ..
yana� zaune� cikin motarsa� kiran� beaz� 330�� hannuwansa�� akan� stearing , ganinsa cikin mota ya hana escout dinsa harama biyosa dan duk sanda yayi haka baya nufin yana da bukatar rakiyarsu , ta fito jikinta� sanye cikin doguwar riga marun colour� har kasa mai zanen� fulawa� milk colour tun � daga wuyar rigar har zuwa shashin dukiyar fulaninta ,rigar tayi mata kyau sosai ,kafafunta sanye cikin flat shoe masu matukar kyau , babu� kwalliya a fuskarta sai� powder data dan shafa, ta shafawa lip's d'inta� Whit lipstick
duk da ta rame sai dai hakan bai hana kyawun da Allah yayi mata fitowa ba ,ta fito haraban gidan tana taku� a natse kamar koda yaushe� ta� bude murfin mota ta� shiga cikin dari dari ta� zauna� batare da ta sa seatbelt� ba , ya murza stearing� din motar� ,� take mai gadi ya bude musu makeken get din gidan� suka� fita .
a hankali motar ke gudu akan titi� ta ?an juyo inda yake�� ta kallesa yayi kyau� sosai , komai nashi irin� nasu� aryan ne babu abinda� suka bari nasa , ya ?an� juyo ya kalleta ya ?auke� idanunshi� yana jan� tsaki "mayya kawai ji yadda� ta kurawa mutu ido kamar zata cinye mutu� ,burki� yaja� aiko gabad'aya� ta gigice ta zubo�� jikinsa dole yasa ya tsaya ba dan ya shiryawa hakan ba� yana kallonta , a fusace yace� "kina hauka ne� ,ki sanya seatbelt� mana "am sorry ta� fada tare da janyo seatbelt� ta sanya tana kallon� wani bangare "komai� yayi kyau yake masa� zan cigaba da hakuri� da� kai nasan wata rana zaka sauko ka� soni ?"
� Duk� wani� abun bukata a gida� bangaren abinci babu� wanda� bai siyo ba sai� daya� cika bayan� Boot d'insa� sannan suka ?auki� hanyar dawowa gida , akan hanyarsu�� tace "ina bukatar waya da� sabon layi� ina son nayi waya� da mummy ".
banza� yayi mata cikin haka� taga wani guri da'ake� siyar da� waya da layin� waya tace "yauwa dan Allah ka tsaya ka� siya� min , ya tsayar da motar� kamar abun arziki yana� gama tsayar da motar� ya sauke mata� yatsunsa biyar� a fuskarta "shiga hankalinki� baki isa kisani yin� abinda banyi niyya ba, duk abinda kika ga nayi� na gadama ne wawiya� mara� kamun kai kawai , kina wani hauka kamar tinkiya� , ke din da bakowa bace , ba matsayi� gareki� a zuciyata ba ,dake da jaka� daya� kuke� agurina , ya kai� hannunsa ya murza stearing� ya cigaba da tuki� har suka karaso gida kuka� take� kamar wacce akace uwarta da ubanta� sun mutu yana gama� daidai tsayuwar motarsa� ya bude boot� ya� fito ya shige ciki abunsa ya barta ..
yana zaune a parlou'n ta shigo� fuskarta tayi jajur� kwayar idanunta sunyi luhu� luhu sun kod'e har ta� kusan gifta shi ya hard'e� kafarta tayi kasa� luuuuuuuu� zata fa?o�� jikinsa� , bai san yadda� akayi� ya�� tarota� ba aikuwa� hannuwansa duka suka� sauka akan� dukiyar fulaninta� wani irin shock yaji a gabad'aya jikinsa� , idanuwanta ta tsura masa tana kallonsa a tsorace ,� hakan yasa yayi saurin cire hannunsa "ya'akayi hannuna ya kai jikinki "?�
yayi maganar cikin ?acin rai� zuciyarsa� na wani iri� zafi ,mikewa� tsaye yayi� jikinsa na rawa� yana mata� wani� irin� kaskantacce kallo mai razana� duk wanda aka yiwa shi�� "ba� tambayarki nayi� ba kika min shiru" ya'akayi� hanuna ya kai wannan banzar jikin naki� "wallahi� ban bansani ba nasan dai san� zaka taimaka min�ne� hakan ta faru "
"meye shi hakan ya faru yanzu� ?� tayi saurin girgiza masa kai idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye ta samu guri zata zauna" uban wa zai� kwaso miki kayan ?" ta kalleshi da sauri hawaye na zubo mata . "oh kina tunanin ni ne zan shigo miki da kayan� bayan naje nayi wahala na siyo da kudina ?"
"bance�� ka� shigo dashi� ba amman dan Allah ka bawa� mai gadi umarni ya� shigo dashi jikina ciwo yake "ubanki da ciwon jiki� dan Allah malama tashi kije ki kwaso� ,"� sai na maidake kaskantacciyar baiwa a gidan nan� , duk wata babbudewa da cikar iskar� da kike takama� dashi sai na sauke� miki shi� ,ya� zira hannunsa�� cikin aljihun wandonsa� ya zaro� wayarsa ya soma danne� danne .... ...."
�� Juyawa� tayi� jiki a matukar sanyaye� ta� koma� haraban� gidan ta k'arasa bayan� motar ta bu?e� ta soma fito da caton din monster� fury� energy, lamunsa ne� yana bala'in son� shi� ya kusan carton goma , ta fito dashi ta kai kitchen� ta� dawo ta� ?auki� carton din ruwa� shima� guda goma ,sai kayayyakin� amfani shikafa� manja mangyada�� da dai sauransu , gabad'aya ta ha?a� gumi� tana cikin aikin� Safiyya� ta shigo gidan da sauri ta karaso gareta , ta dafa kafad'unta a tsorace ta juyo� ganin Safiyya� ta sauke naunauyen ajiyar zuciya� tana fad'ad'a fuskarta da murmushi "
a she kice ?" ta gyada mata� kai ",abinda zaki saka� mai gadi ya� shigar miki� dashi shine kike yi da kanki� ,"kai� ai babu komai zan iya ai ne shiyasa� "zaki iya ko wannan� mugun mijin naki� ya sakaki , kalli idanunki kamar ma� duka yayi miki , kai bama kamar bane marinki yayi ko? "
"Karki damu dani plz mu shiga ciki ta ?auki� wani kwali� guda biyu muje ko "bari� na tayaki safiya� ta ?auki wani� kwali� tare suka shiga parlou'n basu iske� Aliyu ba ya hau sama� tare suka kwashe kaya� sannan ta tayata ajiye� komai a mazauninsa� ,suna aikin Safiyya� na zargin Aliyu"Allah yana sama yana� kallon abinda Aliyu yake miki shi zai kwatar miki� hakinki�� ,kuma inshallahu� nan ba dadewa� ba sai ya girbi abinda� ya shuka� ,mugu azalumi� kawai ,kisna tayi dariya tace ayya Safiyya ki daina fadar haka babu abinda zai sameshi inshallahu , mijina mutumin kirki ne wallahi wannan abinda� ya faru a tsakaninmu ki ?auka qaddarata� ce haka , tayi� tsaki� "lallai yanzu har wani yabonsa kike ? "To ai bashi da laifi wallahi, bana ganin laifinsa hasalima zuciyata sake qaunarsa take "tab gaskiya zuciyarki bata miki adalci ba " ......
Har kusan shida Aliyu bai sauko ba, tare da� Safiyya� suka da dafa soyayyiyar taliya wacce taji salad garbage da carote da soyayyen nama kaza sai dataci sannan� tayi mata sallama ta wuce.
bayan�� safiyya ta wuce ya sauko yana mika ha?e da� salati ,ko kallon inda take� bai yi ba , ya zauna ya dauki remut ya kunna tv� ya janyo jakarsa ya fito da� computer� d'insa ya kunna� ya soma duba sakonnin mutanen dake kaunarsa� wasu yayi maida martani wasu kuma ya wuce , ganin haka� yasa� ta mike ta shiga kitchen ta dauko kular�� data� zuba� masa abincinsa , ta daura a tire da ruwa da fury� ta� dauko� ta� fito , ta ajiye akan� table din da computer� dinsa ke kai.
ya d'ago� kyawawan idanunshi ya zuba mata yana� kallonta, murumushi tayi masa mai narkar da zuciya tamkar ba ita ce ta gama cin azaba a hannunsa ba� dumple d'inta ya lotsa hakan yasa ta ?ara kyau� "kaci� abinci� sannan ka cigaba da aikin "baza'a ci ba , ki� ?auke� abincinki� yanzu� kafin nayi miki rashin mutunci "dan Allah ni da� kaci� idan ka gama ci sai ka min rashin mutunci ,kalli yadda ka� rame kaima, kaki� kwantar da hankalinka� kaci abinci mai nauyi� kullum daga cake sai snaks ...."
Ai ko�� gama� rufe bakinta bata yi ba taji gabad'aya kular� abinci� ajikinta , a firgice� take kallonsa tana kakkabe abincin , duk jikinta� ya� baci da� taliya� � cigaba� kakkabe jikinta tai� Allah yasa abinci ya ?an sanyi "bana bukatar komai daga gareki ke ce� mayar abinci� gashin nan kiyita fama , duk ranar da kika sake min tayi� abinciki da bai� dadi� � ,dan nasa ba iyawa� kika� yi ba , yawon gantali bai bari an� tsaya an koya ba , sai na kasheki da duka stupid Kawai mai kama da siffar� maciji "...
"duk yawon gantalina dai da� darajata� ka ........"
Saurin katse� maganarta� tayi ta kwasa aguje saboda ?o?arin� mikewa da yayi� "da ki tsaya mana kiga yadda zanyi dake ?aramar mara kunya� ? "Kuma wallahi� ki dawo ki gyara gurin nan� minti goma kacal� na baki� ,ya dauki computersa� ya fita zuwa haraban gidan� ya� bu?e motarsa� ya shiga ya cigaba da aikinsa ....
Bayan ta gama aikin gyara� garin daya abinci� ya 'bata� d'aki ta koma� tayi� wanka ta sako wata doguwar riga milk colour kusan yanayinsu daya data safe data saka sai dai ita wannan� mai karamin hannu� ce ,kuma shara shara dan kana iya hango jikinta bata d'aure gashin kanta ba tabarshi� ya zubo gadon bayanta� ta koma parlou'n ta tsurawa� tv ido� wanda a zahiri ba kallon take ba hankalinta na gareshi� ,
bai shigo parlou'n� ba sai bayan� isha'i� , ?auke kanshi� yayi ya hayewarsa� sama ,yau ma� bacci suka yi kamar yadda suka saba, tana kan gado yana kan kujera yayinda baccin nata ya kasance rabi da rabi tana yi tana bu?e idanunta akan shi ,shi kuwa tsakaninaa da Allah� yake sharar baccinsa� sai tayi kamar ta sauko ta kwanta ajikinsa sai� zuciyarta ta gargadeta a haka har bacci bawon yayi awon gaba daita.."
*****
Washegari
Tsaye� yake a gaban dress mirrow ,jikinsa� sanye da rigar� wanka�� yayinda hannunsa ke� rike� da� towel , ya cire rigar wanka ya� goge sumar� kanshi da�� fuskarshi� yabi jikinsa� da lotion sannan ya feshe jikinsa da turaruka masu sanyi kanshi� ya tsuke cikin� suit� baki masu matukar da tsada , ya da'ura� agogon� dimond a tsintsiyar� hannunsa ,ya dauki culmb ya� gyara sumar� kanshi� ,yana�� ?o?arin ?aukar briefcase� dinsa�� ta� shigo d'akin� tana� rausaya wanda ya zame mata jiki� dan� idan basaninta� kayi tun asali ba� ,zaka ?auka yanga take� ,wata hadaddiyar riga ce har kasa ajikinta rigar tayi matukar yi mata kyau sosai kamar dan� ita akayi , abunka ga farar mace sai rigar ta� haskakata sai kamshi take zubawa " fuskarta ?auke da murmushi tace amincin Allah ya tabbata a gareka mijina� barka da Safiyya ,ina ta sauri nazo na shiryaka shine har ka shirya ko ? " ta fad'i hakan tana kallonsa tabe baki� yayi yana jan� dogon tsaki yana tare da d'aga� mata hannu yana mata� gargadi sannan� ya� maida hankalinsa ga kofo� ta kai hannu zata amshi briefcase din hannunsa "bana� bukatar hauka plz�� yabi gefenta zai� wuce , tabi bayansa da kallo "ka?an kadan dai tunda ka sauke ra'ayin� barin wutan lantarki a kunne ka siyo kayan abinci yau gashi ka manta baka kulle kofa ba� wata rana zaka canza tana cikin zance zuci� ya dawo d'akin , gyaran murya� taji� har ta tsorata ", dauki� abinda zaki ?auka� zan kulle d'akina� ....."
Mmn sudais
????????????
� CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free Page 4
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da� kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ..."????
.....tsuru� tsuru� tayi kamar� mara gaskiya tana� kallonsa "ki� fito� mana� � saboda� baki da manners�� kin�� wani tsareni� da� wadannan� shegun�� idanuwan naki� masu� kama dana� aku� common� get out� ya� fada a fusace kamar zai dauketa da mari� , k'arasawa�� tayi� inda� hijab� d'inta� yake� ta d'auka� don�� gabatar� da� sallah� ,dan bata� san lokacin� da zai ?auka� ba� kafin� ya� dawo gidan� ."
� �� cike� da� sanyi� jiki� take d'aga zara zaran yatsun� kafafunta� �� ta fito� daga� d'akin ta tsaya tana ci-gaba da kallonsa ,ya janyo� kofar da� karfi� ya kulle� ha?e� da� murd'a key� "meye� na wani tsayamin� akai kamar kina bina� bashi ?� "dan� Allah� malama ki� wuce� banason� ganin wannan� banzar fuskar taki�� ,kin� wani� tsareni da ido� kamar� zaki cinyeni� ko� zaki� cinye� ni ne?" Yayi maganar a fusace yana zaro mata� idanu ,Tayi saurin� girgiza masa kai alamun� "a'a� "ko� wani� naga� zai cinyeka� ai� sai� inda� karfina ya ..."...
"ya isa� dan� Allah malama� bance ki� qara� da� dogon sharhi ba� dan bana bukatar jin komai� daga� gareki hasalima� na tsani ganinki a kuda dani� bare wannan shrgiyar muryarta ki� ,yana gama� fa?ar� haka ya�� raba ta� gefenta� ya wuce yana� d'aga� kafafunsa kamar� baya� son� taka kasa , wani� sabon abin mamaki� suna isa parlou'n� kasa� ya canza wuta� kamar� yadda ya saba a tun farkon zuwansu� "bance� karki� yi� changeover� ba , kiyi�� duk yadda kike so�� jikinki� ne zai gaya� miki�� idan na dawo ,ya kama hanya� ya� fita yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa ."
� Naunayen� ajiyar� zuciya ta� sauke� da karfi tana dafe� goshinta� "daman haka� Aliyu yake ?"� "daman zai� iya rashin mutunci� da rashin imani haka ?" shiru� tayi� tare da� kwanciya� akan doguwar� kujera , ta shiga tunanin� rayuwa� idan akace� mata� akwai wata rana� da zata zo rayuwarta� ta� dawo� haka zata� karyata ,sai gashi� tazo� mata� fiyye da� tunaninta, nasan halinsa� tunda na zauna dashi� ban ta?a� samun matsala dashi� ba ,bai ta?a� aikata min laifin komai ba,� yasan duk abinda� zai yi� ya faranta min� rai� , idan� � nace�� wannan abun�� baki� ne� ,to muradi�� zai ce� bakinkirin ne , bai ta?a�� sa'bawa umarnina ba, duk� abinda� ya� biyo baya�� daga gareki ne kisna ,� ba� kuma zan lamunta� ba ......" wannan shine maganganun mahaifiyarta a lokacin da zasu baro Nigeria .
� ta sauke numfashi "zan� d'aure� mummy ,Kuma� zan sanyawa zuciyata hakuri sannan zanyi ?o?arin� na nasan� yadda zan� janyo hankalinsa gareni."
Shi� kuwa Aliyu�� tunda� ya bar gidan� zuciyarsa� a cukunshe� take�� da� bakinciki mara misaltuwa , ya kasa manta� abinda� tayi� masa� a baya� "ka manta� komai�� aliyu� ko dan� darajan� iyayenta, sunyi� maka� komai arayuwa� , mutun� kan ci daraja� wani� nasa mai imani� inji cewar wankakkiyar� zuciyarsa "surukina� kuma d'ana� muradi� , kai kasan� halakar qaunar� da take tsakanina� da kai , ina sonka fiyye da komai a rayuwata ,ina rokon�� alfarmarka� � ka� kasance� tare da kisna�� muddin� rai , kasan� yadda� nayi fama daita� a can� baya� ,gashi a karo� na� biyu zata dawo hannunka , wannan� abu bakaramin� faranta min zuciyata� yayi� ba , bazan iya� kwatanta maka� farinciki� da� nake� ciki ba , ada ta kasa fahimta komai�� ,amman a yanzu ta fahimci komai�� zaka ji dadin�� rayuwa daita, nasan� kai� mutun ne da d'aukaka�� ko matsayi bazai� ta?a� canzaka ba, ada� tayi�� kuskure , a yanzu� kuma� tana son gyara� kuskurenta na baya� kayi hakuri ka bata dama� " nasihan mahaifiyarsa� kuma mahaifiyar� kisna� kenan gareshi� har ya isa ma'aikata� tunanin magangagun� mummy ne� ke� yawo a cikin kwakwaluwarsa "
"Wunin� ranar� kwance tayi sa� tana saka da warwara , sallah ne kawai� ke� taddaita, yamma� nayi� ta shiga Kitchen� domin� girka� abinci� dare , bubbud'e wundunan Kitchen din� tayi domin taga� hasken� aiwatar� da aikinta ,abincin da tasan yafi so shi tayi ?o?arin d'aurawa ,� tuwon� shikafa�� da miyar� wake�� "Yau� mijina� zai� ji dadi� abinda� yake so zan� girka� masa tayi maganar a kasan zuciyarta� , shiru tayi� bayan� ta d'and'ana miyar ,�� jikinta yayi sanyi sosai saboda� tuno� baudadden�� halinsa da tayi, "ban� sani� ba� ko� zai ci abincin� nan� ko bazai ci ba ? " Tayiwa kanta tambayar ..
�� "komai� nayi� masa sai ya� gwasaleni ya kama fa?a da� zagina alhalin yasan banason daya daga ciki� , ya zakiyi� kisna haka� zaki� cigaba da hakuri� dashi har zuwa� sanda Allah� zai� sauko miki� dashi , ta gama komai a tsanake� ta shirya dinning� ta shiga bayin dake manne da parloun tayi wanka ta sake maida kayan jikinta data cire� tazo ta�� raku'be� � guri� daya tana jiran� dawowarsa�� ".
*****
Karfe� takwas� daidai ya shigo� gidan� a gajiye� hannunsa� rike� da jakar laptop� d'insa , ya zaro wayarsa� ya kunna sannan� ya� d'aga idanunshi� da suka koma ja , ya� sauke� akan abun canza� wuta , ya canza� haske� ya haska� gidan gabad'aya� sannan� ya soma� daga kafafunsa� da kyar saboda kanshi dake masa� wani aza?a??en ciwo� , ta mike da sauri ta� karaso� gurinsa "sannu da� zuwa� zata amsa jakar hannunsa�� ya watsa� mata� wani� mugun kallo batare� daya� amsa mata sannu� da zuwan data yi masa� ba , ya wuceta ya ajiye jakar computer dinsa� akan kujera� dan akwai aikin da zai yi a daren , ya� furzar da iska� kana�� a hankali ya nufi step yana takawa ?aya bayan ?aya� cikin izza tamkar wani jinin sarauta ."
tsayawa� tayi cak tare da� bin� bayansa� da kallo� tana tunani abun yi� "aliyu na tozartata dayawa� yana wulakantata tamkar bai san daga inda ta fito ba�� ,ada can� baya ba� haka� yake� ba, ba haka tasan shi ba ,ta ina zata fara irin� wannan rayuwar da yake muradi daita?� bazata� iya ba� gaskiya ,dan� haka� duk� yadda zatayi� sai tayi ta shawo kanshi su zauna lafiya , sannan� zata� lalla'bashi yaci� abincin data dafa masa koda kuwa� zata samu� tukuncin duka da mari� ne� daga garesa zata d'aure�� tayi� iya kokarinta,� bayansa ta biyo� da hanzari� koda ta shiga d'akin yana� zaune� a kan doguwar� kujera ya rike kanshi� dake sarawa� da duka� hannuwansa ,sosai zuciyarta� ke bugawa da ganin yanayinsa ,ta karaso� garesa� ta kudurce aranta komai zai faru� sai dai ya faru amman� zata jure duk wata� azaba daga garesa� , tsugunawa� tayi� a gabansa ta zuba masa narkakkun idanunta� tana jin zallar qaunarsa� na ratsata "meke� damunka aliyu ko baka� da lafiya ne ?"� tayi masa tambayar hawaye nabin kuncinta ji take duk duniya babu abinda take qauna sama dashi, ta kai hannu� zata� riko hannunsa yayi saurin fixge hannusa� � yana jan tsaki "karki� ta?ani� wai dan� Allah me yasa kike son kawowa rayuwata hari� ne� alhalin kinsan bana son kusancimu tare ?"�� shiru tayi� tana ci-gaba da� kallon yadda yake� motsa lip's d'insa " kamar baya son magana komai nashi a natse kuma a yangance , "Baka� son kusancimu gashi� kuma� Allah ya had'amu� tare ,kuma ina Sa rai mutuwa ce zata rabamu ......."
� � Mtsssss ya ja dogon tsaki�� yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa "wannan� kuma damuwarki� ce dan Allah ki� fita daga d'akin nan� banason� damuwa� kuma bana son� Kallon fuskarki� yana� gama fadar haka� ya mike� ya soma cire kayan� jikinsa yana ajiyewa� a saman� gado bata daddara ba� ta dinga�� bin kayan daya bayan daya� tana ?aukewa� tare da kai su ma'ajinsu , ya saura daga shi sai� boxcer� ya janyo towel ya da'ura a wuyansa�� zai� shiga bathorrom tayi saurin� rungumeshi� tsam� ta baya "ka� bar zuciyata da rashin sonta� da bakayi dan� Allah , ka daina hukuntani� haka� ya Aliyu ,ka tausaya min idan kana careles dani zuciyata zata iya bugawa".
"kece� da kanki kika *CUTAR DA KANKI* "nasani�� wallahi� nice, nasan nice , na *CUTAR DA KAINA*� nasan ka d'and'ani� damuwa mai yawa a tare dani , amman� ka� yafe min abinda nayi maka� ,nasan nayi kuskure , dumin jikinsa ya ratsata tayi saurin runtse idanunta� "jikinka da� zafi ya Ali� , "da alamun baka da lafiya ,� juyowa yayi� tare daita ajikinsa suna fuskantar juna� sannan ya� zareta a jikinsa ya shige bathoroom batare daya bata amsar tambayarta ba ".
Bathtube� ya shiga� yai having� shower ya dade yana� sakarwa kanshi ruwa�� tukunna ya fito tana� tsaye� tana jiran fitowarsa , yana goge jikinsa ta karaso� ta soma� taya shi ",dakata dan Allah malama�� bana� son kina ta'ba� min jiki�� "amman da....."enough I don't want to hear anything from you� ,cire hannuwanta tayi ta ajiye ?aramin� towel a mazauninsa� ta ja ta tsaya rungume da hannuwanta duka a qirji tana kallonsa� yana� goge ko'ina ajikinsa ya d'auko kayan shan iska� ya saka�� farin wando� da farar� riga , ya fesa turare mai sanyi kamshi , ya zo ya� wuceta� ya� sauko zuwa falon� kasa ta sake biyo bayansa da sauri�� ya zauna kanshi� na matukar sarawa tare da janyo jakar system dinsa� ya bu?e� ya fito da computer� dinsa ya� kunna� ya soma danne danne, ta karasa kitchen da sauri ta d'auko masa lemu da� ruwa mai sanyi� da glass cup ta tsiyaya� ruwan acikin glass cup� ta mika masa." kasha ruwa� dan Allah ya d'ago akaikace ya kalli� fuskarta hannu ya kai ya zai� amsa� ,murmushin farinciki� ne ya bayyana akan fuskarta� tana kallon kyawawan fuskarsa� har ya kai bakinsa yaga yadda take murna da farinciki� kawai sai ya fasa shan lemun� ya watsa mata ruwan lemun� a fuskarta� tayi saurin runtse idanunta tana sauke� numfashi da ajiyar zuciya� atare .
�
a hankali ta bu?e idanunta tana kallon� jikinta� dake jike da ruwan lemu� ,ya� ajiye cup din akan� table� ya cigaba da aikinsa� "kina da damuwa wallahi� nace bana son kusancimu� amman sai sake makale min� kike kamar dole� babu yadda ta iya haka kame tsaye cikin tsananin jin tsoronsa .wayarsa� ce ta soma kara� ya ?auka� ya duba ganin mataimakinsa ne agurin� aiki , ya ja tsaki yana� jefar da wayar akan kujera� dan� yasan bai wuce� akan sakon� daya dawo daga naija� ya iske bane , akan wani sabon kamfaninsu da zasu bude a kasar� hollond da Austaraliya , kasar� ta bukaci dole sai� ?aya� daga cikin masu kamfanin� sunzo sannan a basu damar fara aiwatar da abinda suke bukata , yana tunanin cikin� shi da samir wani zai je� domin ganawa da manyan kasar "
Jikinta� ta cigaba� da kallo� kamar mai shirin yin kuka� sannan ta sake kallonsa "na gode da abinda ka min� ban yi fushi� ba kuma ban� ji haushinka ba sai ma sake kusanta zuciyata da ......"dakata banason long talk " ya fada yana daga mata yatsan hannunsa tare da� maida hankalinsa sosai akan computer ," shekenan amman dan Allah ka dan� sha� lemun , idan ka gama� aiki� ga abincin daka fi so can na dafa maka ,idan zaka ci da kanka ne to , idan kuma ni zan� baka a baki a shirye nake ta karasa maganar tana murmushi kamar yana kallonta ganin yaki d'agowa ya Kalleta yasa�� ta juya ta haye sama , dagowa yayi a natse� yabi bayanta da ido yana tabe baki "da alamun ciwon hauka ya soma kamaki."
� kai tsaye bayi ta shiga ta cire kayan jikinta ta saka cikin washing machine ta kunna sannan ta soma wanka bayan ta gama ta fito ta shiya kanta cikin wasu kananan kaya masu shegen kyau wanda suka kama jikinta sannan� suka tattaro dukiyar fulaninta� guri daya ,sosai dukiyar fulaninta� suka yo sama sai sheke suke , ta fesa turare a duk� sansan jikinta� sannan ta fito tunda ta soma taka step ya soma jiyo daddadan kamshin� turarenta�� bai d'ago ba har ta karaso� gabansa ta tsaya� "oh my god ya Aliyu ba dai har yanzu baka sha lemun ba� ?" banza yayi mata a zuciyarsa yace da haihuwar kare da barinsa duk daya ne agurina ".
"bari naje na kawo maka abincin� ta nufi dining da sauri� ta zubo masa abinci , plate din� tuwo daban na miya dabam ta karaso� ta ajiye akan table din dake gabansa ta shiga Kitchen ta d'auko� ruwa� ta fito ta zauna kusa dashi duk yana jinta kuma yana ganinta ta kasan idanunsa� sai dai� yaki d'agowa ,� tunda ta ajiye abinci ya soma had'iye miyo dan tabbas best food dinsa tayi ,� ta� ?auki plate din miya da spoon "Mr A ......." ta furta� a hankali cikin zazzakar muryarta mai kashe jiki , tana zaune a gefensa kamar bazai waigo inda take ba, sai kuma ya waigo ya zuba mata kyawawan idanunshi masu kama da luhu luhu�� take gabanta ya soma fad'uwa , jikinta ya dinga rawa kamar mazari� tayi saurin sanyawa� jikinta jarumta ta kai spoon din abinci� daidai� saitin� bakinsa "bude na baka a baki nasan baka ci wani abinci mai nauyi ba� "shiru yayi yaki bu?e bakinsa sannan yaki ?auke idanunsa akanta numfashinta ya nemi ?aukewa tsananin tsoronsa ya sake mamaye zuciyarta ,hankalinta ya sake tashi� a lokacin� da taga ya sauke� numfashin yana ?o?arin ?auke idanunshi� tace� "dan Allah karka min haka abinci daka fi so ne na dafa maka� dan daranja fiyyayen halitta ka daure� kaci� ko kadan ne saboda Allah ba dan ni ba ,� ya sake kallonta bata tsaya 'bata lokaci ba ta kai spoon din abinci� bakinsa on-expecting taga ya bu?e bakinsa ta lumshe idanunta�� tare da tura spoon bakinsa."
� � a hankali ta dinga bashi abinci yana amsa har sai daya� kawar da kanshi� kamar wani karamin yaro� ta tsiyaya ruwan fury�� a glass cup "uhmm tayi� gyaran murya ya sake waigowa inda take� ta kai cup� bakinsa wannan karon amsa yayi yatsun hannunsa ya ta?a nata wani irin shock suka ji a tare� ,a lokaci daya zuciyarsu ta buga da matsanancin karfin gaske� ,tayi saurin mika masa kar ta janyo wa kanta wata maseefar ,� ya kai� bakinsa ya shanye tasss ya ajiye cup "ruwa fa ? ya d'aga mata hannu alamun baya bukata , hamdala tayi acikin zuciyarta sannan ta tattare plate� ta shiga Kitchen ta wanke ta dawo parlou'n ta kwanta akan kujerar dake kusa dashi ta d'aura kafafunta akan cinyarsa idanunta na kan tv " Allah ka karkato min da hankalin mijina ba dan halina ba� ta lumshe ido tana addu'a ."
Wayarsa ta sake ringing ture kafafunta yayi daga jikinsa ya ?auki wayar ganin number Samir ya sashi murmushi ka?an sannan ya manna wayar a kunneshi yana sarrafa yatsunsa akan system "ya'akayi� samir ? "akan zuwa hollond din nan d'azu mu fara magana dady ya bukaci ganina ga ayyuka sun sakani gaba yanzu waye zai je acikinmu ?aliyu yayi murmushi yace "kai mana ya karasa maganar cikin tsokana bushewa Samir yayi da dariya yace "dole kace ni mana tunda yanzu ka samu mai dibe maka kewa, murmushi ya sake yi� yace "of course saboda shine mana , kaga Samir ma yi waya gobe wallahi kaina ke wani irin azababben ciwo yanzu� ma kwanciya zanyi , bai jira abinda Samir zai ce ba ya kashe wayar yana shafa qirjinshi .
kallonsa tayi cikin shagwa'ba tace "dan Allah ka kira min mummy naji muryarta a fusace ya kalleta yana watsa mata harara ,ta sake magana yayi mata� banza� dan ba son� dogon magana ,� ya mike ya� kulle ko'ina ya haye sama,� mikewa tayi ta canza wutan� parlou'n zuwa mara haske ta kullo kofar Kitchen ta hau sama yana kwance akan gado ta shigo zata kwanta kusa dashi ya dakatar daita "koma kasa yayi maganar atakaice yana cilla mata bargo da pillow daya "mu kwanta tare mana ka kalli wancan bangare ni kuma na kalli wannan bangare "bana bukatar� haka ya fada atakaice batare daya kalleta ba ."
Babu yadda ta iya ta taja jikinta�� ta bar gurin direct kasan tayis ta karasa inda bargo yake yashshe a kasa ta�� shimfida tasa pillow ,bata kwanta ba ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito ta shimfida abun sallah ta sanya hijab ta kalli gabas ta tayar da sallah, bayan ta idar ta dade zaune tana kuka tana� addu'a neman sausauci daga mijinta , duk abinda take son Aliyu ya zamanto gareta sai data roki Allah cikin kuka da kaskantar da kai , sannan ta shafa ta mike ta nad'e abun sallah ta maidashi inda yake� ta� nufi gurin shimfidanta ta kwanta tare da lullu'be rabin� jikinta , lumshe ido tayi "zan iya bacci a kasa kuwa ? tunda take� a rayuwarta bata ta?a� bacci a kasa ba dan ko tayi kokarin tayi bata iyawa , ta rigada tayiwa katifa mugun sabo juyi kawai take yayinda shi tuni bacci ya d'aukeshi sakamakon maganin ciwon kan daya sha ..."
A hankali ta mike tsaye ganin bacci ya dauke shi� ta dauki pillow da bargon ,ta� lullu'ba ta soma tafiya sad'af sad'af ta ajiye pillow akan katifa ta kwanta a kusa dashi ,
Kallon fuskarsa tayi tare da lumshe ido� zuciyarta na wani irin dokawa ,ta Kai hannunta daidai� saitin zuciyarta� "wayo zuciyata na bugawa fiyye da kaida duk saboda shi� ,ta sake waigowa inda yake kwance� shi kuwa yayi balance yana� sharar baccinsa hankali kwance.
�� a hanali ta Kai hannu zata� Jan yo bargo� ta lullu'be jikinta� lokaci daya tana kokarin gyara� kwanciyarta batare da� tayi� kwakwaran motsi ba tana KoKarin� fuskantarsa ya juyo bangaren da take da niyyar gyara kwanciyarsa tayi saurin kame� jiknta guri daya tare da juyar da fuskarta� tana� kallon wani bangare� ,ganin bai farka ba� bacci yake yasa ta juyo ta zuba masa ido tana kallonsa fuskarta kunshe da murmushi , ta rungume hannuwanta a qirji tana cigaba da kallonsa tana murmshi , ta cire hannuta a qirji tana gyara kwanciyarta "wannan shine kaidan baccin ma'aurata su kwanta suna fuskantar juna sannan wani shashi na jikinsu na ha?e� tana wannan� yanayin na shaukinsa� onexpectig taji saukan hannunsa daya a kan ruwan cikita da sauri ta� zaro idanuwa� a firgce numfashinta na kokarin daukewa daga gangar jikinta , sake zaro ido waje tayi sosai jikinta na daukar rawa, dayan hannuta ta d'aura saman hannunsa ta daga� tana kallo bagaren da yake har lokacin bacci yake sosai, tana kokarin maida hannunsa� jikinsa hannun ya subuce ta kalli hannuta tare da dafe kanta tana jin� kamar tayi kuka ,hanunta ta dunkule guri daya saboda rawar da jikinta yake, bata gama fita cikin wannan tashin hankalin ba ya d'aura kafarsa daya ajikjinta yai crosing leg's d'insa� still hannunsa na kan ruwan cikinta gabadaya ya rungumeta ajikinsa "wayyo no no� this is to much for me dan Allah karka min haka me ma ya kawoni gashi Zan saka kaina cikin tashin hankali ?" Ban shiryawa kaina� wannan tashin hankalin ba , yanzu yana farkawa shikenan� na shiga uku ba zai d'aga min kafa ba cewa zai yi� Ina sane ya Allah ka taimakeni, da nayi kwanciyata a kasa hannuta ta sake kaiwa kan na shi taji gabadaya ya zubo jikinta fuskokinsu na kallon juna� yana fidda numfashi a hankali ."Inna lillahi� ta furta a kasan ranta jikinta na sake daukar rawa batayi� auni ba ya matso da fuskarsa sosai� lips d'insa� akan nata tana zuko numfashin yadda ya kamata ,shima yana zukan nata numfashin ....."
Mmn Sudais
????????????
CUTAR DAKAI
????????
????????????
Free Page 5
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukatar karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 ,Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan ?aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
....Numfashin juna suka cigaba da zuka da kamshin jikinsu , ta lumshe idanunta tana jin wani irin yanayi da bata ta?a jin irinsa ba sai akanshi , a hankali taji ya soma ta?a wani bangaren na jikinta cikin wani irin salo da shi ka?ai ya iya , ta narke sosai tana kallon idanunshi dake rufe tare da amsar sakoninsa masu tsuma zuciya da tsantsar jiki , hannun rigarta yake ?o?arin zamewa har yayi nasarar zamewa batare daya sani ba brest d'inta ?aya ya bayyana, numfashinta dake sama da kasa ne ya nemi tsayawa , gabad'aya ta tsorata ,ta zaro idanu jikinta na ?aukar rawa cikin tsananin tsoronsa ta kai hannuta zata maida hannun rigarta ya sake yin wani yuyi sai ga hannusa akan dukiyar fulaninta ya kife, wata irin razananniyar ?ara ta saki da karfi aiko ya farka a firgice daga baccinsa suka ha?a ido ta saki ihu , shima tsorata yayi da ganinsa kwance a jikinta ya zabura ya tashi ya zauna dafe da qirjinsa , ita kuma ta duro daga kan gadon da sauri ta tsaya tana haki jikinta na wani irin kad'awa tamkar mazari ta dinga sauke numafashin sama sama ".
Ransa a matukar 'bace yace " Ki fa?a min abida kike anan kafin na sauko na fasa miki kai yanzu ? " muryarta cike da in ina tace "ni ni na kwanta ne saboda na kasa bacci dan ban saba kwamciya a kasa ba ,kuma ina kwantawa kusa da kai , kawai naji ka rungumeni ajikinka ka soma wa .. .....
Mugun kallon da yayi mata ne yasa ta kasa k'arasa maganarta , ta qame guri daya ta buge da wasa da yatsun hannunta ,sai dai idnnunta na kanshi tana kallon sansar jikinsa, dan gabad'aya yanayinsa ya sauya a cikin lokaci kankani, ya zuba mata idanunsa kamar zai cinyeta dan bakinciki "me kika ce yanzu ? tayi shiru tana ci-gaba da wasa da yatsun hannunta qirjinta na dokawa da matsanancin karfi " what do yau say ? ya sake aiko mata da tambaya jikinsa na tsuma "have you lost your mind ?" ya fad'a a fusace cikin tsananin ?acin rai tayi shiru tana dubansa cikin tsoro sai dai kamar tayi dariya amman ta danne dan tasan abinda dariyar nata zai jawo mata " .
"kawai ki fito ki fa?a min ba zaki iya kwanciya a kasa ba saboda kina son ki ra'bi sansar jikina ,"shikenna bari ni na bar miki gadon na koma kasa na kwanta dan bazan iya da jarabanki ba "ya yaye bargon daya lullube rabin jikinsa dashi yana kokarin saukowa tace "no no kayi kwanciyarka kawai ni zan kwanta a kasa ta ?auki pillow da bargonta ta wuce ta ajiye pillow da karfi akan shimfid'arta ranta a jagule ta zauna "you can be comfortable there ta fa?a tana kwanciya tare da d'aura kanta akan pillow ta lullube jikinta banda kanta ta rungume hannuwanta a qriji tare da juya masa baya ,tayi shiru tana kallon bangaren kofa ."
Pillow ya janyo ya makale ajikinsa gam yana fidda numfashi sama sama yana kallonta ,a hankali ya matsa baya ya jingina bayansa da abun gado yana furzar da numfashi mai zafi "wawiyar yarinya kawai mara kamun kai , duk yadda nake gudunta taki tayi hankali bare ta fahimci bana bukatarta a rayuwata , i have to take care of my self before she rape me " ya fada yana sake kamkame pillow ajikinsa tare da runtse idanunshi saboda kanshi bai daina masa ciwo ba har lokacin gashi damuwarta tasa ciwon ya karu ."
a natse ta ?an d'ago kanta ta gani ko ya koma bacci idanunshi biyu ta gani tayi saurin maida kanta ta runtse idanunta , dukkaninsu kankame pillow suka yi ajikinsu suna jin wani irin sauyi na dabam a sansar jikinsu sakamakon had'uwar da jikinsu yayi "my goodness why am feeling about him koda yake ai ni ba itace bace kuma ba ruwa ne ajikina ba ya kamata zuwa yanzu naji fiyye da haka ajikina, dumin jikinsa mai laushi ka?ai ya isa ya haddasawa mutun jin tsananin sha'awarsa " duk yadda kake guduna aliyu dole kayi rayuwa dani dan zan zame maka karfen kafa duk inda kake zan kasance tare da kai , zan hana zuciyarka sukuni , zan ruguza duk wani shirinka akaina ya zamo zuciyarka bata da hutu da yancin kanta har sai kasance tare dani , kusan karfe ukun dare tana kwance tana tunani abinda zata yi domin mallakashi da komai nashi , a hankali ta tashi tana sauke ajiyar zuciya ta koma saman gado ta kai hannu kan hannunsa taji jikinsa yayi sanyi wannan karon bacci mai nauyi fiyye dana d'azu ne ya daukeshi ta yaye bargon jikinsa ta soma balbale botiran gaban rigarsa ta kwanta a saman fad'ad'd'en qirjinshi dake kwance da kwantaccen gashi sai kamshi yake ta zame rigarsa gabadaya fuskarta na fuskantarshi bakinta ta kai daidai gefen wuyansa tana shinshinawa kafin daga bisa ta kai cikin kunneshi tare da ha?e hannunwansu guri daya tana cigaba da tsotsar kunnenshi ,wani irin numfashi yake fitarwa yana ware kafafunsa, ta cire bakinta cikin kunnenshi ta kai bakinsa sai data tsotsi bakinsa sosai kafin ta cire bakinta ta kamkameshi tana maida numfashi ,ta lullubesu da bargo a hankali bacci ya ?auketa kwance a saman jikinsa .
har gari ya waye tana kwance a saman qirjinsa tana sharar bacci a hankali ta fara motsa hannunta da fuskarta har ta bu?e idanunta taganta kwance ajikinsa , sama tayi da idanunta tana kallon fuskarshi kana ta mike zaune hannunta ?aya a saman qirjinsa shiru tayi tana cigaba da kallon kyawawar fuskarshi dake zagake da kasumba ka?an baki mai sheki da ?aukar hankali, shi kuwa bacci yake hankalinsa kwance "duk bala'inka sai da muka kwana a guri daya ta fada a kasan ranta murmushi ne ya bayyana akan fuskarta ta matso ta kai bakinta goshinsa ta sumbata tana murmushin jin dadi sannan ta juya bayanta ta fito daga cikin bargo ta zuro da kafafunta da niyyar saukowa daga kan gadon taji kamar an riketa ,dan dakata tayi ta juyo a hankali ashe kasan rigarta ne ya malake a karkashin hannunsa, ta kai hannu ta ?an daga hannunsa a hankali ta zare rigarta ta lalla'ba ta ajiye hannunsa dan kar ya farka ya ganta ta gyara masa bargon fuskarta ?auke da murmushi sannan ta sauko ta tsaya bisa kafafunta idanunta na kanshi ,a natse ta k'arasa jikin window ta zuge labulen window ta rufe sosai saboda sanyin da d'akin ya ?auka ta juyo ta tsaya tana kare masa kallo daga inda take tsaye ,a hankali ta soma takowa qirjinta na bugawa da matsanancin karfi ,ta ?auke Idanunta akanshi ta nufi kofar bayi ta bu?e ta shiga tana sauke numfashi da kyar, ta d'auro alwala ta fito ta dauki hijab d'inta ta zira ta shimfida sallaya ta tada sallah koda ta idar ma bata tashi ba zama tayi tana addu'a akan Allah ka karkato mata da hankalinsa ...."
A hankali ya bude idanunshi tare da yin mika da salati ,ya yaye bargon jikinsa ya mike ya shiga bathroom yayi wanka da ruwan dumi ya fito,tsaye yake a tsakiyar dakin bayan ya fito daga wanka ya shirya cikin riga dark blue mai gutun hannu da bakin wondo jeans yayinda hannunsa ke rike da Kayan daya cire yana ?o?arin tattarasu dan kaisu laundry ta shigo d'akin bakinta ?auke da sallama jikinta sanye cikin riga da siket na tamfa super holland dinki yayi matukar tsayawa ajikinta haka ma siket din ya zauna mata sosai duk da bai wani matseta ba amman dai ya zauna sosai ajikinta sai kamshi turaren humura da wasu turarukan take , da kyar ya iya amsa sallamar da tayi a ciki ,shima dan yasan mahimmancin sallamar ne bancin haka babu abinda zai sa ya amsa mata ."ta karaso ta tsaya gabansa "good morning Mr A yana jinta yayi mata banza ,zata amshi kayan hannunsa ya fixge yana d'ago kanshi "wai mahaukaciyar ina ce ke ? " zan lalata miki fuska fa matukar baki kiyayeni ba" ya fad'a cikin zufin zuciya . "
"Saboda baka sona ba ".
"exactly kamar kin sani, kuma tun da kin san da haka sai ki daina shiga rayuwata ko kusantar duk inda nake dan bana bukatarki kusa dani .
"Wannan zancen naka ina da ja, ka dai san dalilin da yasa kake guduna ,ba komai bane sai dan na zama wani bangare na rayuwarka shiyasa kake gudun duk wani abu da zai had'amu guri daya saboda yanayinka na sauya wa ? tayi maganar tana murmushin mugunta
Shiru yayi mata yaki cewa komai dan wani iri tuttukin bakincikin sosai yake ji akan furucinta ,shiru itama tayi tana sakar masa murmushinta mai matukar kyau wanda ke sake bayyanar da ainihi kyawunta " wai ma me nayi maka da har kake min irin wannan tsanar ? " Kana treat dina Kamar baka san daga inda na fito ba ? Kana kokarin kasheni dan ka yiwa iyayena hasara , dan nasan kai baka da hasara ko mutuwa nayi".
Tayi kasa da muryarta sosai " nasan nayi maka kuskure a baya na kuma roki ka yafe min abinda nayi maka "ai abinda bazan taba miki ba kenan yafe miki ba ? " ya fada yana mata kallon sama da kasa, "babu abinda baki min ba na shanye na had'iye na danne zuciyata nayi hakuri " you treat me the way you like I can't forgive what you did to my life , I cant forgive you kisna Kuma bazan taba mika miki ragamar rayuwata ba ,kin kashe min gudan jinina kisna ......."
"?an da zan fara samu a duniya abinda nafi so nafi qauna abinda nake ji duk duniya shine gatana kuma yan'uwana ko zan iya yafe miki akwai abubuwa dayawa da kika min arayuwa wanda bazan iya yafe miki ba , na sha yafe miki a duk sanda kika min wani abu saboda nasan duk randa hakina ya tashi tambayarki bazaki ji dadi n rayuwarki ba, na yafe miki abubuwan da kika min amman ban da zubar min da cikina da kikayi ,a yanzu bana bukatar komai daga gareki illa ki fita rayuwata dan bana son ganinki a duk inda nake kiyi rayuwarki nayi tawa simple as that "
"Duk abinda kace nasan haka ne amman kuma ai na baka abinda kafi so da bukata a rayuwarka sannan duk yadda ka kai da kina bazaka ta?a kankareni daga rayuwarka ba dan ba'a canzawa tuwo suna.." banza yayi mata tamkar bai jita ba dan ya fahimci inda maganarta ta dosa yadda ta tsura masa ido ko kiftawa bata son yi yasa ya dinga jin wani abu acikin zuciyarsa yana shawagi " idanunta ta lumshe tare da matsoshi sosai kamar zata shige jikinsa " maganar had'uwa ko kusanci mr A tuni an wuce gurin dan samun su aryan da arif ma wani ...."
"Enough kisna banason jin komai Karki sake danganta min ya'yana dake" ..
Ajiyar zuciya ta sauke tana sake gyara tsayuwarta "shikenan bazan sake ba amman ka tausaya min dan Allah ka manta da abinda ya faru ina sonka aliyu ina son komai naka most especially kyawawan halaiyenka ,kana da kyakkyawan zuciya, zan baka mabudin zuciyata Aliyu ka bude ka shiga duk inda kake so ba dai bakincikinka kiyayyar dana nuna maka bane ? "Yau ga kisna agabanka tana rokonka tana furta maka kalmar so da bakinta ".
Ya d'ago idanunshi da suka wadatu da zara zaran gashin ido ya zuba mata kana ya maida kanshi kasa yana cewa "ba fahimtar abinda kike fa?a nake ba ,zai fi dacewa kiyi shiru da bakinki ko ki kama gabanki "
"dan Allah ka fahimceni zuciyata ta cika da dimbin soyayyarka tare da qaunarka gabad'aya so nake ka bude kofofin zuciyaka sannan ka amince na shiga, ka soni tamkar yadda nake sonka yanzu ...."
Da sauri ya sake d'agowa yana dubanta duba mai cike da matsanamcin mamaki ya kada kai yana tabe baki "ban yi mamaki ba ta yadda kike da careless din bude zuciyarki ga duk namijin
daya ga dama zai shiga batare da shamki ba,Koda yake ba abun mamaki bane sbd dama haka kike , idan ya kasance zuciyarki a bu?e take ,to ni tawa Zuciyar a datse take bana tunanin har wata mace zata samu shiga ,babu soyayya kowace mace a zuciyata bazan iya saka kaina a sawun mashirmanta ba yayi gaba abunsa yana dafe da kanshi dake sarawa ta biyosa tana ?o?arin kamo hannunsa ya fixge tare da juyowa ya sauke mata mari guda daya mai kyau a fuskarta irin marin da akewa lakabi da 'barin makauniya ya damki makoshinta yana huci , "zaki sake kuskuren kai hannunki jikina ?"
"Nace bana so i don't like it ,live me alone ya k'arasa Maganar a fusace ,take ganin kisna ya dauke sakamakon marin da yayi mata ga wuyanta daya shake da kyar numfashi yake fita gaba-daya bata wani ganin kirki duk ta dimauce ta gigice bata ganin komai bata jin komai har sanda ya saki wuyanta tare da tureta yasa kafa ya shureta "daga yau kika sake gangancin kai hannunki jikina zan lalata miki rayuwa zan 'bata wannan kyakkywar fuskar da kike takama dashi ya karasa maganar yana kwafa da kyar ta samu ta sauke ajiyar zuciya da karfi ta rike wuyanta da har lokacin take jin rad'ad'i wani sanyi taji yana tsiyoyawa daga hancinta ta kai hannu ta tabo tana dubawa jini ta gani "ka?an kika gani muddin bazaki fita daga rayuwata kiyi rayuwarki ba irin wannan izayar sune hukuncinki ,kiyi rayuwarki nayi rayuwata shine zaman lafiyarki a cikin gidan sabanin haka kuma kinsani ". yana gama magana yayi parlou'n kasa ya kwanta yayi pillow da hannunwansa duka ya daura ?afarsa daya akan daya yana girgizawa baya jin zai iya fita zuwa ko'ina saboda zazza?i da yake ji itama kwanciya tayi akan gado wasu zafafan hawaye na bin kuncinta "na *cutar da kaina* me yasa nayi masa abinda nayi ?"Me yasa banji maganar Samir ba a lokacin da yake nuna min illar abinda nake ? me yasa baji maganar aunty Aysha ba "? yar'uwata ta fada min gaskiya tayi min nasiha ta fada min wata rana zanyi dana sani gashi ina yi ..."
" mai yasa na biyewa aunty Afra gashi ta Kai ni ta baro ta barni Ina girban abinda na shukawa zuciyarsa ni ?aya , kuka take sosai har da shesheka ta mike zaune tana tunanin abinda zai ci "ko kinyi masa tayin abinci bai zama lallai yaci ba zuciyarta ta fa?a mata haka "amman ai bashi da lafiya ? ta yiwa zuciyarta tambaya "ki rabu dashi har zuwa sanda zai huce umarnin zuciyarta tabi ta koma ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya tana tunanin kalmamin daya fa?a a sakwanin da suka gaba "babu soyayyar kowa a cikin zuciyarsa kenan itama nawal din ba sonta yake ba ? ba sonta yake ba zai aureta yana duk sonta "ina ma zai zamo da gaske babu soyayyar kowa a zuciyarsa kamar yadda ya fada haka ta dai dinga saka da warwara a hankali har bacci ya ?auketa ."
sai kusan karfe ?aya na rana ta farka ,taji fuskarta tayi mata nauyi ta zuro kafafunta ta sauko ta tsaya gaban mirrow gabanta ya fadi ganin bakinta da hancinta sun kumbura har ma da idanunta girgiza kai tayi ta shige bayi tayi wanka ta d'auro alwala ta fito ta sauya kaya zuwa doguwar riga pinky colour tayi sallah ta sauko kasa dan shiga Kitchen mamaki ganinsa kwance tayi hannunsa daya da abun qarin ruwa yayinda likita ke gabansa yana ?o?arin bashi kulawa daga gefe guda kuma nasir ne zaune yana kallonsa sam hankalinta bai kai ga nasir ba har ta karasa saukowa idanunta na kanshi kunnensa manne da waya daga jin yadda yake wayan tasan da Samir ne ,da sauri ta karasa zuwa inda yake kwance jikinta na rawa "sannu a she zazza?i yayi karfi haka ?" sannu Allah ya baka lafiya ina ke maka ciwo ? "Ya tsani jin sautin muryarta duniya da lahira " kai hannunta daidai saitin wuyansa tai ,ta shafa zafi taji ya ratsa tafin hannunta shi kuwa saurin runtse idanunshi yayi yana jan tsaki sai dai ya kasa dakatar daita saboda ya badamasi daya amshi wayar a hannun Samir , kanshi ta d'aga ta d'aura a saman cinyarta tana shafa sumar kanshi "doctor meke damunsa plz "?"Fever ne amman nan da zuwa wani lokaci zai ji sauki tunda anyi masa allura ta cigaba da shafa sumar kanshi tana sauke numfashi"sannu Allah ya baka lafiya gaba-daya duk ta rud'e shi kuwa wani tuttukin bakincikin ne ya tokare masa kahon zuciya, yana gama wayar yace " ke maza ki tashi ki bar nan.." yayi maganar a dan zafafe , babu mutsu ta d'aga kansa ta maida kan pillow ta Mike tsaye sai lokacin taga nasir dake zaune , jiki a sanyaye ta gaishesa ya amsa mata cikin sakin fuska "ya gida kisna ? "Lafiya ta furta masa a hankali tana tambayarsa safiyya yace" tana gida zuwa anjima zata zo, ta gyada masa kai sannan ta nufi hanyar Kitchen har ta kusan shiga likita yace "madam akawo masa abinci ya ci ya sha magani .."
"No likita ba sai naci komai ba ka bari na sha maganin kawai "ba zai yiwu ba ,idan ma bazaka ci ci abinci ba kasha ko ruwan zafi ne , ki kawo masa tea "okay ta fa?a tana karasa shigewa kitchen ,bayan kamar second biyar ta fito hannunta rike da cup ta karaso gabansa ta durkusa wanda zuwa lokacin ya mike zaune "ga tea "ki ajiye a kaina mana " ya fada a zafafe yana nuna kansa "ban ta?a ganin sakariyar dakikiyar mace irinki ba komai baki iya ba ". ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ajiye cup din akan table din dake gabansa ta sake juyawa ta koma kitchen zuciyarta na wani irin zafi .."
A tsanake ta fara ha?a priderice tana cikin aikin safiyya ta shigo bayan ta gaishe da Aliyu tare da yi masa ya jiki ta shiga Kitchen saboda jin motsin kisna da tai "har kin karaso? Kisna tayi magana tana kawar da fuskarta gefe dan bata son safiyya ta fahimci wani abu amman sai data fahimta ,ta dawo gabanta ta tsaya tana kare mata kallo fuskarta dauke da tambaya sake kawar da fuska kisna tayi tana juyawa gurin wanke wanke Safiyya ta biyota tare da juyo daita suka fuskanci juna "me ya samu fuskarki haka naga ta kumbura ?"
"babu komai ta bata amsa atakaice" babu komai fa kikace ko dai uncle Aliyu ne ya 'bata miki fuska haka "? tayi saurin girgiza mata kai "ko daya faduwa dai nayi a bayi d'azu da safe ta bar gurin ta karasa jiki frizer ta bu?e ta dauko naman kaza tana juyowa taga safiyya a gabanta tana kallonta idanunta sun cicciko da ruwan hawaye kafin kace me har sun fara zubowa "meye abun kuka babu komai fa faduwa nayi "babu wani faduwa da kikayi wallahi kina dai boye min ne kawai, amman dagani fuskarki mari ne" ta karasa maganar cikin rawar murya , "tam shikenan kije parloun ki jirani ina zuwa ta fa?a tare da ra'bawa ta gefenta ta wuce duk yadda safiyya take son su tautauna akan lamarin zamanta da aliyu kisna taki, aikinta kawai take tana dauko mata wani zance dabam , daman kuma ita ba mai yawon magana bace ."
A parlour ma magana nasir yake wa Aliyu "kayi hakuri Aliyu hakuri ake da mata haka kowa yake fama dan Allah ka manta komai sannan ka daina dukanta, da iyayenta sunsan irin wannan zaman zakayi daita da basu sake baka ita a karo na biyu ba , ka saka wa zuciyarka damuwa, kullum kana cikin damuwa da zubar da hawaye nasan kana son kisna duk da baka ta?a furta min hakan ba amman wallahi ko rantsuwa nayi bazan yi karfafa ba kana sonta kuma so mai tsanani laifinta ne ya hana soyayyar tasiri ".
"zaka yi kaffara kuwa abdul-nasir saboda ban taba sonta a cikin zuciyata ba ,muyi zama ne ba irin zaman da zamu so juna daita ba, nasir ya karaso inda Aliyu yake zaune ya dafa kafad'ansa "naji amman kayi hakuri dan Allah taci darajan iyayenta ka saukaka mata ba dole sai ka sota ba amman ka daina wulakantata kana dukanta akan abinda bai kai ya kawo ba ,kalli yadda ka mayar mata da kyakkyawar fuskarta akan ta rike hannuka kawai ....."
Aliyu ya ja tsaki ka?an yace "gaskiya nasir ka cika min ido dayawa ,nasir yayi dariya mai nuna cin nasara akansa yace "na gode duk abinda zatayi ka barta dan Allah ka daina dukanta kisna da safiyya suka karaso parlour'n hannunsu rike da manya manyan kuloli suka ajiye akan dining tare da plet kisna ta karaso gaban Aliyu ta na cewa "ranka shi dade abinci yayi ready nasir yayi dariya yace "an gaishe da uwar gidan Aliyu sannu da ?o?arin zubo masa kawai ki kawo masa nan "murmushin jin dadi tayi taje ta zubo masa ta dawo ta ajiye a saman table din gabansa taje ta dauko masa lemunsa na gado da ruwa ta dawo nasir ya mike ya koma mazauninsa "sannu yaya kake jin jikin naka yanzu"? Yayi mata banza tamkar ba dashi take magana ba , ta dauki plet din abinci ta dibo had'ad'd'en priderice ta kai bakinsa "kallon cikin kwayar idanunta yayi yana jin zallar ?acin rai "ka bude baki kaji , kaga baka da lafiya rashin cin abinci yana bari ciwo ya samu matsuguni ajikin mutun".tayi maganar tana lumshe masa idanuwanta , fuskarta data dan kumbura yake kallo ta dan bashi tausayi kadan "ka bude baki " ta sake maimaitawa "jikinsa a sanyaye ya bu?e ba dan yaso ba ta soma bashi abinci abaki spoon uku yayi ya kawar da kanshi, ta ajiye plet ta tsiyaya masa lemun ta kai bakinsa ya bu?e ya sha ta jiye cup din, kallonsa tayi taga gumi ya ?an tsatsafo masa a fuska tasan gumin abinci mai zafin daya ci ne, tasa gefen rigarta ta soma goge masa "ba muna da towel ba "? Yayi maganar muryarsa can kasa kamar baya son magana , ta gyada masa kai sannan ta mike cikin sauri ta hau sama."
bayanta safiyya tabi da kallo dan gabad'aya dawowa tayi kamar wata wawiya ta kasa zubawa mijinta abinci tana kallon kisna dake rawar jiki akan mutumin da bai san darajanta ba ,ko cikakken minti biyu batai ba ta dauko towel ta dawo ta zauna kusa dashi zata goge masa ya amsa "zanyi da kai numfashi ta sauke ta cigaba da kallonsa ,yadda safiyya ke Kallonsu haka nasir ke Kallonsu kisna ta bala'in burgeshi kuma yaji dadin yadda ta sauya ta rusunar da kanta ta zubar da makan yakinta domin kyautatawa mijinta sai gurin yamma su nasir suka bar gidan ."
A cikin mota safiyya ta waigo inda nasir yake zaune yana tuki "sweet heart Wai me ka fahimta yau ne a gidan aliyu "? "Kamar me kenan ?shima ya tambayeta yana sake maida hankalinsa ga tukin da yake "kamar duka yayiwa yarinyar mutune fa , wallahi ban ta?a tunanin haka daga Aliyu ,ban san haka halin aliyu yake ba ,mutumin da nake ganin ya fika kyawawan halaiya ,mutumin da nake ganin babu kamarsa a fadin duniyar nan ,mutumin da nake kismawa a raina duk matar data sameshi a matsayin miji tayi sa'a duniya da lahira, mutumin da nayiwa kanwata kwadayin aurensa saboda kyawawan halaiyensa yau shine yake musgunawa matar aurensa kuma uwar ya'yansa why nasir "?
"Duk abinda kika lissafa akan Aliyu gaskiya ne domin kuwa Aliyu mutumin arziki ne mutumin Karki ne ,muyi karatu dashi a kasar nan tunda muka zauna bamu ta?a samun matsala dashi ba, mutun ne na gari bai ta?a aikata laifin komai ba ,mutun ne shiru shiru wanda yasan darajan dan adam da duk wani hukunci da'aka tanada domin mu'amula ."
"ita kuma kisna da kike ganinta yar ta'adda ce kamar yadda duk wani dake cikin danginsu ya san da haka ,duk wannan tashin hankalin da take fuskanta ita tajawa kanta da taimakon Afra ,wannan halin da yake nuna mata tayi masa fiyye dashi , wallahi idan na fa?a miki abinda tayi masa har duniya ta nade bazaki sake ganin kima da girmanta ba yanzu ma wannan ladab din da kikaga tayi na wuya ne , saboda taga babu wanda zai iya rufawa rayuwarta asiri sai shi .....
" dan haka ki daina magangun bazan akan abinda baki sani ba ,naki kiyi kokarin kwantar mata da hankali tunda yanzu tayi nadama ki nuna mata ta cigaba da hakuri wata rana zai dawo mata yadda take so . numfashi Safiyya ta sauke tace "kenan shiyasa bata son ana fadar laifinsa saboda tasan itace bata da gaskiya? "eh ya bata amsa a takaice dan duk ya gaji da tammayoyinta "shikenan zan tayata da addu'a Allah ya daidaita tsakaninsu "ameen addu'a mai kyau kenan ."
Mmn Sudais
????????????
CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Free Page 6
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
"Tunda� nasir� da matarsa�� suka� bar� gidan� ta bashi� magani� ya sha� ta kwantar da� kanshi�� akan� cinyarta� ta� d'aura� hannunta ?aya a qirjinshi�� tana shafawa a hankali� zuwa� fuskarsa� tana� yi masa sannu tana jin kamar ta cire masa ciwon ta dawo dashi kanta� ,�� idanunshi ya runtse gam� yana sauke numfashi� sama sama batare� daya amsa mata ba "
� ��
� "wani iri� ya dinga ji a gaba-daya� sansar� jikinsa� a lokacin daya tsinci� laulausan� tafin hannunta� a saman� qirjinshi tana shafawa ga kamshin� turaren jikinta dake�� gauraye� dana parlou'n duk� sun� buwayi� hancinsa , itama� hakan� ce ta kasance�� gareta kamshinsa� ya buwayi hancinta�� ji� take tamkar su� kasance�� haka� har abada� , sake� runtse� � idanunsa� yayi� sosai har� bacci� mai nauyi yayi nasarar� d'aukarsa a cikin� mintunan� da ba su wuce� goma� ba, ya d'aura laulausan� hannunsa a saman� nata� yana sauke numfashi� a hankali .
kyawawan� idanunta ta zuba�� masa� tana kare masa� kallo tsab� wani� irin yanayin� ta dinga ji a jikinta, da� kyar take janyo� numfashi� tana fesarwa , dayan hannunta� ta� kai gefen� wuyansa ta shafa�� har lokacin jikinsa� da sauran hucin� zafi� ,kanta� ta rankwafo ka?an�� daidai fuskarshi tayi� shiru� tana sha?ar� numfashinsa� ,abinda ta tsani shakarsa ada shine yanzu ya zama muradin ranta , ko iya sha?ar numfashinsa ka?ai ya bata dama ya isheta k'arasa sauran rayuwarta� da tai saura a duniya .
�� " a hankali take� addu'ar akan� Allah ya sausauto� mata da� zuciyarsa tare da fatan samun� soyayyarsa koda bai kai wanda take masa ba� , kusan minti talatin tana zaune tana kallonsa� yana sharar� bacci da alamun�� kamar akwai maganin bacci acikin magungunan daya sha dan ko daga hannunsa� bai iya wa� , sosai suke musaya numfashi juna batare daya sani ba , mutuwar da jikinta yayi ne yasa ta sake kusanta kanta dashi har lip's dinsu na had'uwa da juna� ,
tsawon lokaci ta ?auka� tana zaune tana kallonsa tana sha?ar
numfashinsa tana jin kamar ta kamo lip's d'insa ta tsotsa� ko ka?an ne ,dan� tana kwadayin sake jinsu cikin bakinta sai dai tsoro da tsananin� fargaban� abinda zai faru idan ya bude idanunshi� ya kamata ya� hanata aiwatarwa."
�
�� da kyar ta daidaita� natsuwarta cikin sanyi jiki ta� zare jikinta ta d'aura� kanshi akan pillow� ta hau sama ta d'auko� bargo mai taushi ta lullu'beshi� sannan ta koma� d'aki� ta shiga bayi ta tsalla wanka ha?e da alwala ta fito ta goge jikinta ta� bu?e wordrobe ta ?auki� wasu kayan ta canza tayi sallah ta sake gyara� ko'ina a d'akinta ta� d'auko turaren da� take amfani dashi ajikinta ta feshe� ko'ina , duk inda tasan� yana� kwanciya� a cikin dakin sai data fesa turarenta� har cikin bayi, ko'ina� ya� ?auki� kamshi turare� sannan ta ajiye kwalban� turaren ta sake dawowa� parloun."
A� gabansa� ta tsaya tana kallon� yadda yake sauke numfashi� yayinda a hankali� zuciyarta� ke� bugawa tamkar� zata fasa qirjinta ta fito waje� � ta ?auke� idanunta akanshi sakamakon� wayarsa dake� ringin� cikin� sanyi jikin� nan nata ta� kai hannu ta ?auki wayar tana dubawa� sunan Samir ta gani�� yana yawo akan� screen� ?in� wayar da� sauri� ta d'auka "hello ya samir� barka da� warhaka" ?
"Yes my� lovely sweet� sister�� ya� kike�� ya� mai� jiki fatan ya samu sauki"?
"Alhamdulillah ya samu� sauki gashi nan� yana bacci� ,"jikin dai nashi da� sauki sosai� ko"? "da sauki� yaya� mummy� ta amshi wayar "kisna� ya� jikin d'ana "? kisna ta kwa'be� fuska� kamar zatai kuka� "mummy ai ni fushi nake dake tunda na sauka a kasar nan baki kira kin nemi ba kullum sai dai kiyi waya da muradi�� "kinga� sarkin shagwa'ba� ajiye� batun fushi nan muyi maganar jikin d'ana� , ya jikin dana ? "ya ji sauki� doctor yazo ya dubasa� Kuma yace da zarar� ya tashi a bacci zai sake� samun� sauki yanzu haka bacci yake" "okay� naji dadi sosai dan nasan wannan mayatattacen ciwon kan nashi� zai� iya kai shi ga kwanciya asibiti Allah dai ya bashi lafiya ,ya dai zaman naku fatan� dai babu wata�� matsala babu� damuwa� "?"Yes my sweet mummy babu� damuwar komai� , muna zaune lafiya� dashi ,d'anki� yana matukar� bani kulawar data dace , baya son ganin� ?acin raina� ,duk� abinda� nake so shi� yake min� ina jin dadin zama dashi sosai� ,ko'ina zashi idan ba gurin aiki ba tare muke� zuwa� ,tare muke zuwa� tsiyaya , babu abinda� zance miki�� mummy� sai godiya Allah ya qara nisan kwana na gode bisa ?o?arinki� gareni, hakika samun uwa irinki a waannan duniyar� tamu da kamar wuya ta karasa maganar tana sauke�� numfashi da ajiyar zuciya a tare ".
dariya mumuy tayi� tace "iye� lallai kin zama yar gatan haka� muradi�� yake ji dake ni ina can� cikin damuwar yanayin zamanku , duk da nasan zaki samu kulawa� fiyye da haka daga garesa," muradi yaron kirki ne ya fita dabam acikin� mutane. " "a saninki da tunaninki� ba amman wannan dan naki mugu a duniya babu kamarsa tayi maganar a kasan zuciyarta tana jan numfashi da kyar .
� "hello kisna� kina jina "?
Numfashi ta sauke da karfi� tace "ina jinki� mummy , maganarki� haka� ne samun� mai kyawun hali irin nasa da wuya� ta fada tana dariya.
� "ki zauna lafiya da mijinki kiyi� masa� biyayya kiyi masa duk abinda kika san zai faranta� masa, yanzu muna wani zamani ne da ake�� lalla'ba maza� bare miji irin naki mai tsananin tsada da�� samun� irinsa� da� wahala, shiyasa kikaga bana son ki bar karkashinsa,� dan Allah�� ki zauna lafiya da mijinki , ki rike shi amana sannan ki rike sirrin gidanki nasan kina da zurfin ciki ki� ?ara� akan� wanda nasanki� dashi� muma inshallahu� zuwa karshen wata� ko� sabon wata� zamu� shigo Cairo".
wata�� irin� qara� ta� saki na� farinciki� tare da furta� "dan� Allah mummy nah ?"inshallahu� kuwa� "kai� amman� mummy�� naji dadin� wannan maganar sosai� kamar ance ta d'ago� idanunta� inda yake� kwance� taga idanunshi� fesa� akanta ya� bala'in� ha?e rai� tamkar� wanda aka aikowa� da� sakon mutuwa� tunda ta soma wayar� ya� bude mayatattun� idanunshi akanta� rungume� da hannyensa a� qirji yana kallonta, duk maganarta� babu wanda bai yi� nasarar shiga kunne� shi ba ,haka� nan ya� tsinci kanshi da jin dadin� abinda ta fad'awa mummy� ko babu komai ta rufe wani� sirri� dake tsakaninsu�� "lallai� kisna ta� canza irin canzawar da'ake� so, ina ma zai iya� daya� bata� wani gurbi a cikin� zuciyarsa kamar yadda ta bukuta� sai dai ba� zai� iya� ba� dan shi yanzu� burinsa� bai wuce� ya�� auri�� nawal� ba� saboda� zamansa haka without� having sex ya soma�� damunsa , kuma nawal itace matar data fi dacewa� da rayuwarsa duk� da� bai tsananin sonta� amman haka zai aureta ".
Idanunshi� dake� tsaye kyam� akanta� yasa gaba-daya� ta rud'e , ta gigice a matukar tsorace tayiwa� mummy� sallama� ta katse kiran ta mike tsaye jikinta na rawa� ta� k'arasa� inda yake kwance� ta ajiye wayar a inda ta ?auka�� taja ta tsaya�� gabanta na faduwa da matsanancin karfi� "ka....kayi� hakuri dan Allah� mummy� ce ta kira� kana bacci� shine� na� ?auka� tana gaisheka " ta� karasa maganar a matukar� tsorace� ."
?auke� kanshi� yayi batare da ya ce komai ba� yana� ?o?arin� mikewa tsaye� , tayi� saurin� rikoshi� ta karasa mikar dashi�� tsaye ta sanya hannuta� daya a kugunsa� sannan�� ta zagaye�� hannunta�� ?aya� a� wuyansa� wani irin shock suka� ji a tare ,� a hankali
suka� fara� takawa suka� � nufi�� hanyar� sama� akan step� taji ya dafa kafad'anta� sosai ?an ya samu� damar� takawa ta tsaya� cak� tare da� � waigowa� a tsorace suka ha?a� ido fuskarsa babu walwala ya d'age mata girarsa ?aya alamun tambayar kallon mai take masa ?� kawar da idannunta� tayi da sauri ,yayinda shi kuma ya daga ?afarsa ?aya� da kyar wani sanyin dadi taji yana ratsata� kamar wata� wawiya� ta dinga daga kafafunta har suka shiga daki , kai tsaye�� bayi ta nufa� dashi saboda tasan bai� yi Sallar magrib ba ga� isha'i ta karato ta taimaka� masa yayi alwala suka fito ta kaishi gurin sallah "ka zauna kayi� sallah� a zaune saboda� jikinki babu kwari".
banza� yayi mata ya tsaya� bisa kafafunsa ya soma� tada ikama ita kuma ta koma falon� kasa ta� gyara ko'ina ta shiga� Kitchen ta wanke plet din da suka yi amfani dashi ,ta goge ko'ina� dan tasan halinsa da rashin son kazanta sannan� ta� dawo parlou'n� ta� tattara� kan magungunsa ta dawo sama� wanda zuwa lokacin� har sallar� isha'i yayi� yana ?o?arin tashi ta shigo� d'akin� ta karaso da sauri� ta taimaka masa ta kwantar dashi akan� gado� tana yi masa sannu "sallar isha'i tayi ta dawo�� gefen gadon ta zauna�� tana� sake jin tausayin� kanta dan batasan� ranar da zata fita daga� cikin wannan kangin� damuwar ba, ganin� sai� faman mika yake� yana juyi� alamun� jikinsa� yayi masa� tsami , ya juya a hankali� ya kife yayi� ruf da ciki� ,hakan� yasa ta hau� gadon sosai, hannunta na tsananin�� rawa ta kai bayansa� ta fara shafawa a hankali�� jin�� bai yi magana� ba , yasa ta canza salo� zuwa massaging�� a� natse� ta dinga� mammatsa� masa sansar� jiki�� tun daga� bayan� wuyansa da tsakiyar bayan kanshi har zuwa� � kasa�� gurin gwiwowinsa� zuwa kafafunsa� da tafin ?afarsa� "ya salam ya furta a kasan ransa� dan sakonta yaje masa inda bai yi expecting� ba , jin reaction din jikinsa ya fara sauyawa yayinda zuciyarsa ta fara bugawa da� tsalle na kaiwa� kololuwar sha'awa , cikin dakakkiyar muryarsa� yace� "stop......"
ya� fada tare da sauke wani� wahalallen numfashi."ka bari nayi maka� massagin zaka ji dadin jikinka ya juyo a zuciye�� cikin rashin� sani� gaba-daya ya zubo jikinta� sai� gashi a saman ruwan� cikinta� ita kuma tana� kasan shi hannunta duka a saman qirjinsa daidai kan nipple's d'insa ,� ya tsura mata idanunshi� tare da�� ha?e rai , a tsorace ta� cire hannuwanta ajikinsa� ta� zuba masa ido tana kallonsa , ya� lumshe idanunsa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa kusan minti goma suna kallon juna tare da sha?ar numfashin juna� batare da yayi� magana� ba,� ya
kai hannu ya ?auki pillow yayi� cilli dashi kasa� ya� lalubo bargo ya jefar sannan ya� gyara kwanciyarsa ya lullube jikinsa tun tana ganin motsinsa� har� bacci yayi awon� gaba dashi ta lalla'ba ta d'auko bargo da pillow ta kwanta a dayan� gefen , ta lullu'be jikinta ta runtse idanunta itama bata ?auki dogon� lokaci ba bacci ya ?auketa ..
Washegari
A hankali ya� soma bu?e idanunshi� kawai ya jishi� ajikinta� da sauri ya k'arasa� bu?e� idanunshi yaji� ?afarsa� akan kafafunta ya kanainayeta yayinda hannunsa daya ke saman kirjinta daidai dukiyar fulaninta da sauri ya cire hannunsa da ?afarsa ya mike tare da matsawa baya ,yaji kamar ya sakar mata mari dan bakinciki ," shiyasa fa� baya son su kwanta guri daya waya sani ma ko yayi wasanin da jikinta� "?
"Oh my goodness yarinyar nan tana son damun rayuwata saukowa yayi ya shiga�� yayi� alwala yazo yayi Sallah� ya koma� kan doguwar� kujera ya kwanta bata� tashi ba sai gurin tara wanda wayarsa ce ta tasheta a bacci,� ya kasa tashi ya ?auki� wayar har ta katse wani kiran ya shigo� ta sauko� ta dauki wayar ta mika masa ta shige bayi "hello my� love� aka fa?a daga can bangaren da kyar ya iya bude bakinsa yace� "nawal ya kike "?
" Sorry na tasheka a bacci� ko ya karfin jikin "?"Naji sauki ya za'a yi nazo na ganka ina son ganinka plz naga yanayin jikinka� "
"Karki� damu zaki gani dan� nima ina� son ganinki akwai abinda nake son muyi magana akai� yana cikin maganar kisna� ta fito daga bayi gabanta ne ya shiga� faduwa da karfi� ko ba'a fa?a mata ba tasan� da wacce� yake� magana "?"Karki damu zaki ganni nima ina son ganinki ta sake maimaitawa kanta na� kanta kalmar� ,� ta dawo kusa dashi ta durkusa bisa gwiwowinta tana kallonsa kasancewarta� agurin bai sa ya katse kiran ba sai ma cigaba da wayarsa da yayi daga karshe yace" me too tasan duk yadda akayi� kalmar� i love You aka furta masa idanunta yayi raurau da hawaye "dan Allah� kace ka� yafe min laifin dana maka sannan ka�� sake bani dama� Ina sonka Aliyu mai yasa bazaka soni ba "?
"Bani da ra'ayin� sonki , ko yin wata muamula dake ,ki rayu dani cikin wannan rayuwar ko ki rabu dani ki auri wanda zuciyarki ta kafu� akan� soyayyarsa tun farko ba damuwata bace� , wannan da kika� ji muna waya� daita sunanta nawal� nasan kina da labarinta itace matar da zan aura� sai ki shirya zama daita idan fa zaki� iya idan bazaki iya kofar gidan Aliyu a bude take� ". yana gama fadar haka ya juya mata baya ta mike tsaye hawaye ya gangarowa� daga� idanunta kafafunta take d'agawa a hankali tamkar bata da laka ajiki� "nawal ta furta sunan� a fili� dan Allah karki shigo rayuwarmu nida mijina yanzu ma yaya aka kare� ,nasan idan kin� shigo� ko kallona bazai� ba , har ta hau kan step zance zuci take ta shiga Kitchen ta soma� kwabin fulawa dan yi masa� samosa�� haka ta dinga aikin tana zance� zuci tana hawaye� tamkar wata mahaukaciya sabuwar kamu� ,hawayen idanunta� yaki tsayawa bayan ta gama samosa ta dibo arish ta bere ta soya da kwai sannan ta d'aura ruwan zafi ."
Tana� tsaye a kitchen� ya sauko� parloun� kasa fitowarsa kenan daga bayi� jikinsa sanye da gajeren wando baki da farin� singlet�� ,wuyansa� rataye da farin towel yana goge fuskarsa zuwa wuyansa , yayinda� kafafunsa� ke sanye da bakin� silifas� yana tafiya yana goge jikinsa ,� kai tsaye�� kofar Kitchen ya nufa� dan ?aukar fury� har� ya� kawo bakin kofa yaji� sautin� qarar dayan� wayarsa�� dake� ajiye a parlour tun� jiya� ,ya juyo ya� dawo ya ?auki� wayar ya manna a kunnen "hello� Samir ya garin"? " da fatan komai lafiya ko ? lafiyata qalau na gaya maka� fever ne kawai� kuma� anyi� maganinta� kaine� aji farko fa� ,daga can bangaren dady ya amshi� wayar suka gaisa� ya masa� ya jiki "dan zazza?i� ne kawai fa dady me yasa zai fa?a maka dan kawai ya tadda maka� hankali� "to ya saukin jikin "?"Yanzu� lafiyata� qalau inshallahu� ma gobe zan fita� zuwa� office "okay naji dadin� abinda kace ba� damuwa� za'a yi komai� yadda ya dace samir�� ma� zai shigo karshen� wata tare� da mummynku�� dole� ayi� tafiyar� dashi� gashi Samir din yace zaku je buga wasa�� spain ko ".?
"Eh haka ne dady ".
"to shikenan� Allah yayi jagora� idan kun dawo sai kuje hollond� da Austaraliya ayi abinda ya dace "to shikenan� dady sai anjima ya katse kiran ya shiga Kitchen kamshi� ne ya bugi hancinsa ya zagayeta ya bu?e� fridge ya ?auki� abinda� ya shigo dashi ya fita .."
shadaya� da� rabi na safe� ta gama� komai har da� break� fast ta gyara gidan� ta hau sama tayi wanka� dan zuwa lokacin tuni� ya sauya kaya zuwa na� gado wato kanana kaya zuwa� wando da riga duk blue� Black , tun ganiyar kuruciya bata sake� ganinsa da manya kaya ba� ,sai ranar daurin aurensu ,kuma� tun daga lokacin bata sake ganinsa dashi� ba, daga suit� sai� wondo da riga".
wardrobe� ta bude inda ta jera� kayanta ta tsaya tana karewa kayan kallo� ta dauki doguwar� riga ja wanda� aka tsaga bangaren kafarta ?aya har zuwa cinyarta� hannun� riga daya dan tsiriri ne yayinda d'ayan hannun ya zamanto dogo ta� taje gashinta ta fakashi� a tsikiyar kanta tasa ribbon ta kama ta fito ta zuba masa chips da� soyayyen kwai� da tea Mai kauri ta kawo masa inda yake zaune yana danne danne a system� ta ajiye "kayi break kasha magani " gyaran murya� kawai yayi ya cigaba da abinda yake ta� juya zata bar gurin "ummmmm ummmmm ummmmm yayi sound din Kamar Waka ta juyo da sauri tana murmushi "kana magana ne "?
Ya d'ago ya bar abinda yake ha?e da� tsura mata idanunshi� "tana da� damuwa a rayuwarta� , daman haka take shi bai sani ba , shi� da yake daukarta mai mugun girman kai da taurin kai da rashin son shiga lamarin mutane, a she abun ba haka bane shegen rawar kai ne daita kamar farar kura da surutun� tsiya , yatsun hannunta ta kamo ta soma� wasa dashi tana kallonsa , kawar da kanshi yayi yana jan tsaki bai gama takaicinta ba yaji ta soma waka har da dan� rawa� ..,"
"Omo� walai� if them pont gun� to� my head say make� I deny you I go tell them� say� lallai Ni be lie.
"I fit spen all of my money� on you (oh ho)
"Speed a couple million you� (yeah yeah )
"Give you loving tell you say� e don do (yeye)
Special type of felling that� I feel when am with .......
" Enough� dan Allah Malama� bana son hauka anan ya fada a tsawace yana watsa mata kallon banza�� " shiru tayi tana dubansa� kamar ruwa ya� cinyeta ganin ya hassale� tace "kayi hakuri dan......� " jeki dan Allah banason hayaniya kin wani cika min kunne da�� banzar waka da wata� muraryarki gangarin da bata�� dadin sauraro� ,tsimi tsimi ta bar gun� tana tabe baki� ,yace " mahaukaciya kawai ji yadda take faman wangale� baki kamar wata� shasha� ya yaja tsaki tare da� maida� kanshi a kan computer..
Tunda ta koma sama ta kwanta lamo tana tunanin rayuwa� bata�� sake yunkurin saukowa kasa� ba , sai misalin karfe� hu?u� na yamma , shima gabanta taji� yana ta faman� faduwa� da bugawa ,ta� sauko� a natse� take� daga kafafunta� , aiko idanunta suka ci karo da mugun abu ,dan kuwa wata matashiyar mace� ta gani� zaune� a gefen mijinta ,sanye cikin doguwar riga blue black wacce aka yiwa aiki da zare� milk colour a gaban rigar� da hannun rigar ,� ta nad'e� kanta da mayafi milk colour� ,haka kafafunta sanye da takalmi blue black da ratsin milk colour� , shekarunta� zasu zarta nata� a haihuwa, tana rike da yatsun hannun Aliyu� cikin nata� tana murzawa tare da yi� masa sannu .
a hankali ta dinga takowa jiri na dibanta har ta karasa saukowa "Allah sarki my love sannu kaji Allah ya baka lafiya kaga da muyi aure bazan taba barinka kai kadai ba ,dole ina tare da kai� a cikin wannan yanayin , kusan abinda tafi� furta masa kenan�� ,yayinda� kisna ke binsu� da wani irin kallon mamaki "a gidan aurenta wannan film din ke faruwa ?" Take zuciyarta ta dinga tuttukin tana zafi da ciwo taji kamar taje ta rufeta da duka har sai taga bata mosti, sai dai sanin cewa bata da wani power agurinsa� yasa ta d'auke Kanta akansu� ta nufi kofar shiga� kitchen� zuciyarta na wani irin tsalle da rad'ad'i , tana gama shiga ta danne lip's d'inta na kasa da hakorinta da karfi� tamkar zata fasa lebanta� "ya Allah me ya kamata nayi yanzu "?"Na ?auki� mataki akanta ne ko kuwa na hakura na kama� girmana ?"Ki hakura ki kama girmanki� kisna� idan abu mai kyau tayi miki da sannu zata ga sakamako, idan ma akasin haka ne shima zata girbi abinda tayi tunda itama macece� "mai yasa kika zo gidana ?" Ta sake furtawa a fili
"Mai yasa bazaki bari har sai� kin kasance mata a garesa ba ?"
"Mai yasa na sauko? " da nayi zamana a sama da ban ha?u da wannan tashin hankalin ba ,� cikin sheshekar kuka take wa?an zantuttukan "mai yasa Aliyu� ?kasan ina tsananin� sonka dole zanji babu dadi a raina idan naganka tare da wata ". "mai yasa ka bata dama zuwa inda kake alhalin kasan� kana da mata� ?"Mai yasa zaka min haka Aliyu� ?"Why! why!! why !!!do you this to me Aliyu ?".
"A cikin soyayyar da nake maka har yanzu ban bayyana� maka rabi daga ciki ba, ka tausaya min kar zuciyata ta tarwatse akanka� " na fita sonka da bukatarka , zan sadaukar maka da dukkanin�� farincikina , ka yarda dani dan Allah ka bani dama akwai sauran lokaci da zan gyara zamantakewar mu ,Aliyu duk abinda nayi maka ba yin kaina bane , zugar aunty afra ne gashi tasa na dasa kiyayyata acikin zuciyarka tun daga zamanin kuruciyata har zuwa auremu� ,plz forgive me and forget what I did to you ,nasan kayi tsananin fushi dani ne shiyasa� baka shayin� aikata mummunar abu gareni� ,sai dai bazan iya ?aukar� zuwan� wannan matar gurinka ba ,I will� be able to handle this situation tana cikin wannan halin ya shigo kamar an jihosa bataji motsin shigowarsa ba sai tsayuwarsa a gabanta taji� yana huci tamkar mayunwacin zaki"uban me kike yi ?
"Ko� baki ga anyi bakuwa bane da zaki wani tsaya batawa kanki lokaci� ki kawo mata wani abu ta sha ".
Tayi saurin gyada masa kai tana goge hawayen dake kwance akan kuncinta "da kyau kuka ba ?".� ya� fada yana kai hannunsa� ya dago ha'barta Yana kallon cikin kwayar idanunta tayi saurin girgiza masa kai alamun "a'a ".
"uban meye wannan idan ba hawaye ba da zaki ?aryatani�� ?"Shine amman kayi hakuri� bazan sake ba ta fada muryarta na rawa� ya ingiza ta baya da iyakacin karfinsa� tayi taga zata fa?a tayi saurin rike Kitchen cabinet ta tsaya bisa kafafunta tana sauke numfashi da kyar "haka nake so kullum nayita ganin zubarsu har zuwa sanda zuciyarki zata buga ki mutu ......".Ya karasa maganar yana sakar mata tsadadden
murmushinsa ,"minti� a shirin na baki ki� shirya mata abinda zata ci yayi baya ka?an yana kallon falon "my nawal mai zaki ci ?".....
Mmn Sudais
????????????
�CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free Page 7
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ..."????
Tambayar� � da� yayiwa� nawal�� yasa�� ta mike tsaye� cike�� da yauki da� rausaya� ta� soma takowa�� zuwa� � bakin kofar� Kitchen� din� ,ta tsaya� a gabansa tare da� rungume�� hannuwanta� duka� a saman� qirjinta ta� tsura� masa� idanunta tana kare masa kallo ,ganinta�� tsaye� a gabansa� yasa � kisna juyawa� da� sauri� tana danne�� kukan dake shirin kufce mata� dan babban� abun� kunya� ne gareta� ta� bar� nawal� taga hawayenta� ko damuwarta�� "me�� zaki ci a� dafa miki� my nawal ?".� sautin� muryarsa�� ta�� doki� dodon� kunnen kisna� ,take� zuciyarta� ta cigaba�� da� dokawar� da take�� a� tun sanda� ya� shigo� kitchen� din , cike da� sihirtaccen� kaunar da� nawal take wa Aliyu ta� sake� matsowa� jikinsa� tamkar� zata shige� masa�� ta kai hannunta� ?aya� ta shafi gefen� fuskarshi cikin shaukin� son shi� tare da jin� dadin kulawarsa gareta "tabbas Aliyu na matukar� sonta � tunda� har� zai iya� mata� irin wannan karramawar� a gidansa".
"i love� You so much my love ta fa?a tana kashe masa� idonta ?aya�� "I love you� too my nawal ki fa?a� min� abinda kike son ci "?nawal ta saki murmushin� jin dadi� tace "my� love� karka takura min� kanka da auntyna� banason wahalar da....."
Aliyu� bai� barta� ta k'arasa maganarta� ba ya katse� mata hanzari� "nasan� halinki� da rashin son cin� abinci� just tell me� what you ... .."
itama� saurin� katse shi tayi� ta hanyar� sakala hannunta� cikin tafin hannunsa ta soma masa tafiyar tsutsa� yayinda idanunta� ke� kanshi ta soma�� tafiya� da baya da baya� dashi , tana masa� magana� a shagwa'be � .
"Cikina� akoshe yake� my love� if not da� zan so naci wani abu a gidanka� kodan na sake faranta maka� ". wani irin yanayi na zallar sha'awa ya tsinci kanshi ciki gabad'aya tsigar jikinsa ta mike gabadaya mazantakarsa ta motsa abunka ga lafiyayyen� namiji � ya sausauta� muryarsa sosai kana � yace"ok my nawal " .
a sukwane kisna ta juyo� idanunta ya sauka a cikin na nawal sakamakon fuskarta na kallon� kofar Kitchen� , murmushin gefen� baki kisna� ta sakar� mata� tana mai danne� abinda taji ya sauka� a tsokar dake makale� da qirjinta ,itama nawal� din� murmushin barikanci� ta sakarwa� kisna tana sake shigewa Aliyu kamar zata ratsa gangar jikinsa .
� "Yau naga abinda yafi karfina , anya kuwa� rayuwata� zata d'aure� a gidan nan idan wannan� yarinyar ta shigo ? ta yiwa kanta tamvayar� ha?e da� kawar da fuskarta� hawayen� bakinciki na gangaro� mata ."inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai ta shiga furtawa tana maimatawa domin neman sausauci daga gurin Allah ..."
Nawal ta zaunar da Aliyu� sannan�� ta zauna suna fuskantar�� juna� ta matso� da� fuskarta� sosai� suna� sha?ar� numfashin� juna� bai� an� kara� ba� yaji� saukan� lip's d'inta� akan lip's� d'insa� tana� yawo dashi a daidai� lokacin da kisna ta sake� juyowa gabanta yayi� wani� irin mummunar� fad'uwa ,ta dinga jin kamar zuciyarta zata kama da wuta, Gabadaya yanayinta ya sauya� , numfashi� ma da kyar� take� janyowa tana fitarwa� zuciyarta na wani irin tuttukin bakincikin , ta ?auki wuka� tana kallonsu "naje na� tsoka mata wukar nan� a kahon zuciya na kashe shegiya� na huta� ."No� no� karki yi haka wannan ai� haukan kishi ne� ,"to� bari na d'aura ruwan� zafi� nayi mata wanka� dashi� ta soma ?o?arin� kunna gas "kai shima� wannan ba mafuta bane�� gara ki nemo� abinda zaki mata cikin sauki ki� korata� ta� sake� maida� idanunta� akansu� zuciyarta na wani irin� zafi da ciwo� ."
� �
Aliyu na� shirin kawar da� fuskarshi� yaji ta cafki� bakinsa� ta soma tsatsa kamar ta samu sweet , kisna�� tayi� saurin� runtse� idanunta tare da yin kasa dafe da kirjinta dake tafarfasa�tamkar an daura mata wuta , Aliyu ya kasa hana nawal aiwatar da abinda take so akanshi saboda feeling din da yake ji yana ratsa sansar jikinsa ,� batare� daya ce mata� uffan ba ta cigaba da� sha bakinsa tana sauke numfashi dan wani irin� sanyin dadi taji yana ratsata� da kai wa kwalkwaluwarta� sako na musamman ,wannan� shine karo na farko da suka fara musanyawar� yawu a tsakaninsu kuma kowanensu yaji sauyi na dabam ajikinsa shiru yayi ya cigaba da amsar sakon nawal bisa ra'ayinsa guda biyu na� farko� ragewa kanshi� feeling , na biyu kuma�� dan� ya sake tarwatsa zuciyar� kisna� tasan yana da martaba da darajan da za'a so shi......"
sai� data� tsotsi� bakinsa sosai kafin� daga baya ta saki tana sauke numfashi� ,� shi� kuwa komawa yayi ya� jingina bayansa da� kujera yana fidda numfashi� "na matsu sosai� my� love , burina bai� wuce mu kasance ma'aurata� ba , yayi mata shiru� yana lumshe mata� ido dan shi kadai yasan yanayin daya tsinci kanshi a lokacin� da take tsotsan bakinsa a hankali� ya bude idanunshi akanta ya lura gabad'aya� yanayinta ya sauya da gani da� za'a wuce� shan baki bazata hana ba� ,shima ya kai zuciyarsa nesa ne bancin haka da yaso ya� murza dukiyar� fulaninta a tare suka� sauke numfashi suna kallon juna yayinda kisna Ke kai� sosai� har da shesheka� zuciyarta na� zafi "mai yasa bazai soni ba� ,bayan ina da duk abinda yake so ...?"Dan Allah ya Aliyu� ka tausaya min� wallahi zan kasance maka yadda kake so ,zan baka farinciki da kwantar maka da hankali ,zan kula da kai ,zan baka rayuwata hatta numfashina zan iya sadaukar maka dashi ka tausaya min ta�� karashe maganar tana wani irin kuka mai ban tausayi ".
bayan�� kamar � minti� biyar� kisna ta goge hawayen dake kwance akan kuncinta � ta� fito a natse tamkar bata tare da wani damuwa� hannunta� rike da� jug� ?auke da ruwan sanyi� ta ajiye a� gaban nawal � batare� data kalli� inda� take ba hatta aliyun bata kalleshi ba ,ta juya a hankali�tana taku tamkar kazar da kwai ya fashewa a ciki ta� haye saman d'akinsu ,� zariya ta shiga yi� a cikin d'akinta tana zance zuci� kanta kamar zai� tsage gida biyu tsabar bakinciki, kwakwaluwarta ta shiga� cajin da tunanin�neman � mafuta� ,dan� dole tasan abunyi� tun lokaci bai mure mata , idan� ta bari wannan yar iskar� matar� nayi� mata karuwanci� a gida tun� yanzu� shinkenan zata rainata� kuma kashinta ya bushe� , tana� tsaye� ya� shigo d'akin kallo ?aya yayi mata ya dauke kanshi�� aranshi yace "wahallaliyar banza kawai baki ga komai sai nayi nasanadin da zuciyarki ta buga� ya soma cire kayan� jikinsa ya ?auki� towel� ya taraya a wuyansa� da alamun wanka� zai� shiga� ,take ta sauke� wani wahalallen numfashi , wani dadi ya lullu'beta� ta� samu damar da zata � fattakar wannan yar iskar� mata� a gidanta� ,yana gama� shiga bayi� ta fito daga� d'akin� ta kulle kofar� ta bar key ajikin ta dawo parlou'n kasa inda nawal take zaune� , wani� irin mugun kallo mai� ha?e da harara ta sakar� nawal dake zaune kafarta� ?aya� akan ?aya tana girgizawa tana sake karewa falon kallo ,� gabanta� ne yayi mummunar� fad'uwa da� ganin� irin kallon da kisna tai mata , a hankali ta motsa� bakinta "sannu da .......".Kisna� tayi saurin katse mata� hanzari ta hanyar d'aga� mata hannu "sannun uwarki da ubanki zaki min amman� dai� ke anyi tsohuwar�� kilaki tsohuwar yar tasha� � ,jaka� shasha� ballagaza � da bata� san ciwon� da darajan kanta ba , yanzu har� rashin� kamun kanki ya� kai� ki kwaso wa?an nan� tsilla tsillan kafafun naki kamar na jemage� ki zo� gidan saurayi� ? nawal� ta� cika da tsananin�� mamakin kisna� ta bu?e� baki� zatai magana kisna ta sake d'aga mata hannu "dakata malama bana bukatar jin komai daga� bakinki� ,idan� ki kayi ganganci� bude� wannan dan iskan bakin� naki� sai na lahira yafiki� jin� dadi dan sai zubar miki da ha?ora� , maza maza second� biyu kacal na� baki� ki tashi ki bar min� gidana � kafin na� tura miki� wannan� abun a gidan� kashinki dakikiya mai fuskar� alade� ta nunata� da sekundireba�...........
"an� gama� yawon tazubar� da karuwanci� an rasa mashin shini� shine za'a lekewa mijina� ,na� sake ganin wa?an� kafafun naki masu� kama� dana jemage� sai na lalata miki rayuwa� , ai wallahi Allah ya� taimakeki� da kinci abincin� gidana� da kin� tabbatarwa� kanki mutuwa, domin� guba zaki�� ci� oya out ta kai hannu� ta� janyo� wuyan rigarta� ta soma tafiya daita bata tsaya a ko'ina ba sai a� haraban gidan� ta saida ita a jikin motarta� "to� be your first and� last warning� da zaki tako zuwa�� gidana� a matsayinki na karuwa ,ki tabbatar da aure ne zai kawoki gidan nan�� ba karuwanci�� ba� ta karasa maganar tana buga mata sikundireban� hannuta a baki .
nawal ta saki� ?ara mai sauti� tare� da rike� bakinta cikin azaban zafi � ta� juya� ta bu?e motarta� ta shiga ta zauna zata maida murfin motar� ta rufe ,kisna ta rike "bance� karki fa?a masa� ba� ki fa?a masa dan girman Allah kiga yadda zanyi dake� , wallahi� sai� kinga kudi kince kashi ne shashar tumakiya�� sannan kuma� zaki iya�� cigaba da zuwa gidan bazan ce karki zo� ."cikin rawar jiki nawal ta� bar� gidan tana zubar da hawaye "
kisna na� ganin tafiyar� motarta ta saki murmushin� jin dadi "kadan kika gani wawiya � ta� juya da� sauri taje ta bu?e� kofar� ta dawo parlou'n� kasa ta zauna tana kallon tv qirjinta na bugawa da karfi � a� natse ya sauko falon�� yaga wayam babu nawal babu alamun , yace" ke ina yarinyar nan "?.
"Wacece haka ? Ta tambayesa tana hura hanci "Banason iskanci nasan kinsa wacce nake nufi� yayi maganar a zafafe yana tsareta da idanunshi� "to ni ina zansan inda take�� tayi maganar a shagwa'be mutumin dake zaman kansa har a tambayi inda yaje "wacece ke zaman kanta ? yayi maganar yana ?o?arin damkar makoshinta ta goce ha?e da mikewa tsaye tayi nesa dashi kirjinta na bugawa ..."Wallahi ki kiyayeni idan ba haka ba zan bata miki rai "to ni me na maka� kodan� ban da gata shi yasa kake min abinda kaga dama� ? Ko Zaman� daduro� muke� da� kai ya dace ka� gayyato budurwarka gidan nan har�� ma ku zauna kuna iskanci alhalin� ga matarka sunanh a gidan ?
"Da wa kike wannan Maganar ya kara taku biyu zai cafkota ta buge hannunsa ta� zura aguje "ni ka kyaleni karka dokeni� bata tsaya a ko'ina ba sai a karshen step tana haki tana hura masa hanci ..."
"Zaki sani ne� kuma zan kamaki cikin ruwan sanyi , zaki san baki da kunya dan wallahi� sai na fasa bakin rashin kunya, kuma� ki bari na kira nawal naji tace kin mata wani abu sai kin gane baki da wayo kamewa tayi guri daya ta rungume hannuwanta tana kallonsa tana� fargaba, tasan idan nawal ta fada masa abinda tayi mata sai ya mata dukan mutuwa dan haka ta tsaya� jira� ya kirata taji yadda abun zai kaya ,idan taga dukan zai yi ta shige daki ta kulle�� ta barshi yayi� kwanan� falo� .."
Tana kallonsa� ya dauki wayarsa� yana ?o?arin neman� layin nawal� kiran cochi dinsu� ya shigo ya zauna� yana amsa wayar� " hello Mrs birsat kwana biyu� bamuyi waya ba, ya kake ya kwana biyu ?". "yanzu kake nufi to� shikenna� ka dan bani lokaci zan kiraka back�� ..."ya katse kiran yana� neman� na Samir...
Bayan sun gama waya da Samir ya sake kiran mr birsat yayi masa bayani komai a natse sannan ya soma neman nawal ,tana ?auka yaji gabad'aya muryata ta sauya "me yasa kika wuce bayan nace ki jirani ?
"Kayi hakuri dan Allah na samu kiran gaugauwa ne "akwai kiran gaugauwan daya fi dokata mahimmanci? " kin fa san banason saba doka "kayi hakuri bazan sake ba yayi shiru yana kallon kisna dake tsaye tana kallonsa�� can yace "me yasa muryarki ya sauka kamar ma kuka kika yi ?"No babu komai fa wallahi mura ce ke son kamani Kuma� nasha magani "ke dai ki fa?a min gaskiya idan akwai wani abu "babu komai ta fada a takaice tana danne kukanta duk yadda Aliyu yayi daita ta fada masa abinda ke damunta taki saboda taji tsoron gargadin kisna ..
******
Kwance� yake� akan gado hannunsa� rungumeta� da� pillow� yayinda� idanunshi ke� kallon celling d'akin, sosai� yayi zurfi cikin� tunani� wayarsa� ce� ta ?auki� qara� ya kai hannunsa ya lalubo wayar yana dubawa sunan daya gani yasa ya ?an mike� ya jingina bayansa da abun gado "assalamu alaikum "
"Wa'alaiki salam mummuy� anyini� lafiya "lafiya ya jikin naka jiya� samir yake fa?a min� baka da lafiya ? Cikin kwantar da murya yace "jiki alhamdulillah mumy naji sauki sosai "Allah ya qara sauki ka kular min da kanka fa ,ya amsa mata da "inshallahu mamana ya mutanen gidan ? "Duk muna lafiya ina ita kisna take� ya d'ago ya kalli� inda take kwance akan� doguwar� kujera� idanunta na kallonsa, tun sanda� daya ambaci sunan mummuy� tayi shiru� tana sauraronsa tana� jin kamar tazo ta fixge� wayar� a hannunsa ta� sake� jin muryar mahaifiyarta ."
muryarsa a raunane yace" tayi� bacci "okay inshallahu� gobe zan kira ka� ha?ani daita su aryan sun damu suna�� ina� son magana daita "okay suna kusa� ne yanzu ko sunyi bacci "?
"Ai� tun takwas sukayi baccin dole ,ya gyara zamansa sosai yana son jin dalilin baccin� "mai ya� samesu mumy� "? yayi maganar hankalinsa a matukar tashe " kasansu da kiriniya d'azu ne suna wasa a parlour daf da magariba� sukai� karo da juna , aryan ya fasa� baki shi kuma areef� goshi� ,sai da� muka dangana� da asibiti shine fa muna dawowa sukai� bacci� ,amman� tun jiya suke nacin kisna har d'azu� � da suka dawo daga makaranta , na fa?a musu muyi magana da mamansu� shine suka samin kuka ......"
saurin� runtse idanunshi yayi "kenan sun fi son mamansu dashi ?"ta yaya bazasu sota ba bayan sun rayu daita sama da shekara uku zuciyarsa ta fa?a masa haka "daita suka saba duka wata nawa kayi tare dasu ka barosu?". numfasawa yayi sannan ya bu?e idanunsa akanta tana kallonsa ya katse kiran batare daya bata� sun yi waya da mahaifiyarta ba ya ajiye wayar� akan bedside ya koma ya kwanta ruf da ciki� tare da rufe rabin jikinsa da bargo yana tunanin rayuwarsa .."
� "A cikin kwana ?aya da yayi� rashin lafiya zaka fahimci� yadda� ciwon yaci� jikinsa baya� wani cin� abinci sosai sai kisna ta matsa masa sannan yaci" Kwanaki shadaya kenan da samun saukinsa wanda yayi daidai da sauran sati biyu�� mummuy da Samir da matarsa� zainab da aryan� areef� su sauka a kasar sai dai har�zuwa� wannan lokacin suna� gidan� jiya� ita da Aliyu babu wani cigaba da'aka� samu a zamantakewar rayuwarsu , duk abinda kisna� tasan� zata yi domin� ta karkato da hankalinsa garesa tayi ,amman� yaki� sakin jiki daita� , yana dai� iyakacin ?o?arin� kyautata mata ta bangaren�� bata abincin barin� wuta a kunne daina kulle gida� da daidai sauransu� ,
bangaren� aurattaya ,hira a tsakaninsu� wannan ma ba'a� maganarsa, mari kuwa sai dai idan bata masa� kuskure ba ,kuskure� ka?an zata yi masa� yanzu ne zai� ?auketa� da mahaukacin� mari� ,zamansu babu wani� sha'awa tamkar ba ma'aurata ba,� duk da ita kam�� tana� iyakacin bakin�� kokarinta na� ganin wani abu ya shiga tsakaninsu� amman shi sai ya hauta da bala'i da zagi� ,sai dai duk inda yake tana makale dashi wani� lokacin ta rungumeshi ajikinta� ta manna� masa kiss a wuya ko d'aura hannunta akan jijiyarsa idan zai hauta da bala'i ta marairaice ta nuna bata sani bane , duk sanda ta rungumeshi kuwa� haka zai zareta ajikinsa tare da nuna kyama da� nuna� mata� ta fita hanyarsa "dan shi a yanzu bashi da lokacinta� ,damarta ta rigada ta wuce kuma har abada bazata dawo ba� yanzu ma yana zaune daita ne kawai saboda� darajan iyayen ."
Sanye� yake� cikin black jeans� with� white t shirt kwantaccen� sumar kanshi� dake kwance har bayan wuyansa ya sha� gyara� sai sheki yake, hannunsa daure da agogon dimond sannan rike�� da wasu file� ya kalli kisna� dake sanye cikin� abaya mai sharara sai� dai acikin abayar� wasu had'ad'd'un kananan� kaya ne wondo da riga wanda a zahiri ake iya ganin kayan dake sanye ajikinta� , ta nade� kanta da mayafin kayan tamkar yadda indiyawan Pakistan suke yi , fuskan nata tar kamar wacce take shafa mata madara�, wuya da azabar da Aliyu ke ganamata sam basu nuna ba, sai dai ta zabge ta rame sosai amman hakan bai sa tayi muni ba."
Ganin yana ?o?arin barin d'akin ta� sha gabansa da sauri� tana fuskantar shi hancinsa ya shaki kamshin turarenta saurin lumshe�� ido yayi na second biyu� sannan ya bud'esu tar akanta "nima za... zani gidan nasir�� wata uwar harara ya watsa mata sannan yace "daman nasan sai kinyi min shishigi� tunda ke� uwar yan neman gindin zama ce da cusa kai babu kwarjini ya fada yana jan tsaki tare da tsareta da kyawawan idanunsa , shiru tayi tana mamakinsa� ita da� duk abinda zatayi� sai ya gwaleta�� duk wannan maganar da suke idanunta na kan jijiyarsa yayinda yanayinta ke sauyawa� sake motsoshi tayi sosai kamar zata shige jikinsa kirjinta na dukan uku uku� on-expecting yaji� ta kai hannunta daidai saitin jijiyarsa dake kwance� wani� irin ?auke numfashi yayi da sauri� yana kallonta take tsigar jikinsa ya tashi ya dinga jin wani iri a Gabadaya ilahirin jikinsa mai kama da shocking , murmushi ta sakar masa mai narkar da zuciya� tace "kana bukatar matarka Aliyu mai� yasa zaka tauye kanka "? Cike da zafin rai ya buge mata hannu ya juya� da sauri tayi saurin riko� laulausan tafin hannunsa ya juyo a fusace "Are You mad "?. Ta fada yana zaro mata ido ,
ta kashe masa idonta ?aya� idan dai akanka� ne tuni na amshi certificate , ta karasa maganar tana rungumeshi ajikinta ta fara shafasa numfashi ya sauke da karfin gaske ya zareta�a jikinsa ya bar da'kin yana jan tsaki "aikin banza kawai duk abinda zakiyi a banza .
tana jinsa ta kwashe da dariya "kana so kana cutar kanka ,tun daya fita bai dawo gidan ba� sai kwanciyar� bacci , lokacin tana� kwance akan gado ta ha?e� pillows gabad'aya ta d'aura kanta akai� haka� bargon lullu'ba� ta hadesu duka ta lullu'be� gashi jikinta babu� komai sai wata yar yololuwar rigar bacci iya gwiwa mai shara shara kai tsaye agogon hannunsa ya soma cirewa ya da'ura� a gaban mirrow sannan ya soma balbale botiran gaban rigarsa ya cire ya zame wondonsa ya� zauna akan kujera� ya k'arasa zarewa ya shiga bathoroom ya soma wanka tana jin motsin shigowarsa ta share ta ci-gaba da baccin karyanta bayan kamar minti goma ya fito ya goge jikinsa ya sauya wasu kaya ya kira nawal suka sha� hirarsu duk tana jinsa zuciyarta kamar ta kama da wuta , amman ta kudurta aranta zatayi hakuri ita yanzu har Allah Allah take ya aurota ma� a wuce gurin sai daya gama abinda yake hankalinsa ya koma kanta ,a ransa ya furta matsala wallahi wannan yarinyar matsefa ce arayuwata ,k'arasowa yayi inda take kwance"ke..! Ke!! Shiru� yaji� ya kai hannunsa ya dafe goshinsa yana tunanin yadda zai ?auki pillow da bargo� kusan minti� biyar� yana tunanin abun� yi kafin daga baya ya kai hannunsa daga saman kanta inda tayi double din pillow ya fara ja a hankali batare daya bari hannunsa ya ta?a jikinta� ba , daman abinda baya so kenan jikinsa ya ha?u da nata , murmushi tayi ta sake danne pillow sosai�� da kanta ya ciza lip's d'insa da karfi yana kokarin zaro pillow� tayi wani� juyi har� bargon jikinta ya zame kayan baccin dake sanye a jikinta� suka� bayyana�� fuskanta na kallon nasa� tana sauke numfashi� a hankali, cak ya bar abinda yake ya tsura� mata� ido yana kallonta� babu abinda baya� gani ajikinta, tun daga kan dukiyar fulaninta� dake� tsaye cak tamkar� ba'a ta?a sarrafasu� ba� har zuwa lafaffen cikinta wani wahalallen� miyo ya had'iye� ha?e da lumshe idanunsa� .
� sake� gyara� kwanciya tayi� ta matso jikinsa� sosai� nan rigar tayi sama ka?an cibiyar ta ta bayyana ",inna lillahi ya furta a fili� tare da saurin runtse idaunshi� yana k'arasa� zare� pillow ya ajiye kasa yana sauke numfashi .wata irin mika tayi tare da� juya masa baya nan take�� bombom d'inta�� suka� bayyana�� makale da� wani siririn� pent Wanda� shi da babu duk ?aya ,� a hankali ya ?an bude idanunsa daya "subhanallahi ya furta qirjinsa na wani� bugawa da matsanancin karfi ya dauko� pillow daya� ciro ya� kare bombom d'inta� yana sauke numfashi� da ajiyar zuciya a tare a hankali ya soma jan bargo yayinda ita kuma ta rigada ta rike bargon gam yana ja madadin bargon ya dinga dawowa� garesa sai itace ke dawo masa kafin ya ankare ta zubo jikinsa gabad'aya tare da d'aura hannuta� daya a kan� qirjinshi daidai nipple d'insa� tana cigaba da baccinta na karya .runtse ido yayi� yana ?o?arin zare hannuta daga qirjinsa� ya fado jikinta� gbdy�� jin tudun dukiyar� fulaninta yasa jikinsa ya kama rawa tamkar mazari , shigewa jikinsa tai tana zagaye hannunwanta� duka ajikinsa a firgice ya kalli fuskarta� muryarsa a kausashe yace "ke ke .....!!! yana marin fuskarta� da sauri ta cire hannunta� tana dafe goshinta� "aikin banza kawai� ace mutun ko baccin� arziki bai iya ba� saboda rashin natsuwa". yayi� maganar yana jan bargo� da karfi ya k'arasa� kan kujera ya ajiye pillow Yana ?o?arin kwanciya yaji sautin muryarta "kai me ya kawoka� inda nake da har ka kwanto jikina� da zaka wani� Kirani da kalmar rashin natsuwa "?
� Wata irin zabura yayi ya dawo� gareta yana girgiza� kai sannan yace "lallai� to me kike expecting� zanyi da wannan� jikin naki? " yayi maganar a fusace yana huci tamkar mayunwacin zaki , tayi� shiru jikinta na daukar rawa "sauko nan sai naji dalilin da yasa kika fa?a min wannan maganar� "ganin zata 'bata masa lokaci� yayi gaggawa fincikota� daga kan gadon ya sauko daita sauran ka?an kirjinsu ta ha?e yayi saurin ja baya yana furzar da iska � , eye's� dinsu suka ha?u�cikin juna� take zuciyarsu yai mummunar baguwa a tare� "ance miki ni maye ne irinki� ? "ko� jikinki� zinari ne da har zan kwadaitu dashi bare ki samu damar fa?a min magana "?
� A hankali ta soma ja da� baya� saboda� ganin jijiyoyin� kansa sun mike kar ya ?auketa da mari dan gashi� zuciyarsa tazo wuya� tasan� ka?an da aikinsa ya narkar mata mugun duka ko mari ,�� ganin ya kara taku� ta juya da sauri�� zata gudu aiko bai tsaya wata wata ba ya sa� mata kafa sai gata ta fadi kasa dummmmmm�� wata irin razananniyar� kara ta saki tare da kokarin�� mikewa � ,ya sake saka mata kafa cikin tsantsar ?acin rai "yar iska kawai mai muguwar� zuciya kuma na rantse da Allah idan kika sake fa?a min makamancin maganar da kika fa?a min yanzu� sai na miki azaban da ba'a taba miki� irinta ba ya k'arasa maganar yana murje mata kafa, ita ba faduwar datayi kasa ko take mata kafarta� yafi damunta ba kamar mugayen kalamansa, a tarihi babu wani mahalukin daya ta?a fa?a mata irin kalamansa� rarrafawa tayi ta koma kan gado ta rakube� jikinta tana kuka� mai cin raina� .
Shima Kwanciya yayi bugun zuciyarsa na karuwa sai dai� bai damu da abinda yayi mata ba ,hasalima� ko ajiinsa lalubo wayarsa ma yayi yashiga danne danne har bacci ya daukeshi ita kuwa kasa runtsawa tayi yadda taga rana haka taga dare har gari ya waye zuciyarta cunkushe take da bakincinsa ,Itace ta rigashi tashi kasancewar bata samu isasshen bacci kai tsaye bayi ta shiga tayi alwala ta fito ta dauki zani ta daura a saman rigar jikinta , ta sanya hijab� ta tada sallah bayan ta idar ma bata koma ba zama tayi tana lazimi da kaiwa Allah kukanta har sai da gari ya waye ta waiga inda yake kwance a lullu'be so take ta tashesa saboda ya makara sallah� amman tana jin tsoron tashinsa� ,mikewa tayi ta sauko kasa domin ha?a masa break fast bayan ta gama ta shirya dining table dawo dakin� domin tayi� wanka ta sauya kaya� wanda zuwa lokacin tuni ya tashi� yai sallah yana zaune akan kujerar kushin ya da'ura kafarsa daya a kan daya yana girgizawa tare da yin shiru yana tunani , har ta gama abinda take bai daga kai� ya kalleta ba,� ta tsaya nesa da ka?an dashi tana kallonsa taba son ganinsa� cikin damuwa barin kuma ace itace silar damuwar� dan tunaninta ko abinda ya faru jiya yake tunawa� .
dan dawo dashi cikin walwalarsa yasa ta kaskantar da kanta da muryarta tace "kayi wanka kayi� breakfast ina jiranka "bana ci a gidan nawal zan ci"? yayi mata maganar muryarsa a dake da kuma zumar ya 'bata rai� ai kuwa� yayi nasara dan wani abu taji ya tsaya mata akahon zuciyarta mai kama da dalma� ,kusan sai da kafafunta suka gaza d'aukarta Allah yasa a kusa da jikin bango take dan haka ta tsaya da kyar� qirjinta na bugawa� da karfi� ..
�� a qalla ta ?auki sama da minti talatin bayan tayi masa tayin abinci�� ya fada a gidan nawal zai ci batare daya damu da halin da zata shiga ba ,
wani� lokacin gabadaya yanayinsa sauyawa yake� kamar hawainiya .
tayi shiru tana� kallonsa zuciyarta na mata wani irin zafi ,tunda take baa ta'ba mata cin fuska irin Wanda yake mata ba, sai dai ta danne zuciyarta ta nuna kamar abun bai dameni ba ya kalleta yaga kamar bata damu ba dan babu alamun damuwa a tattare daita shiru yai yana nazarin abinda zai sake mata da zai d'aga mata hankali ."
tana� kallonsa ya tashi ya bude wardrobe d'insa� ya dauki kayan da yake son sakawa ya dawo� hannusa rike da iron da Kaya wando da riga duk bakake ya soma kokarin jona iron a wuta�� "jiki a sanyaye ta karaso inda yake tsaye a daidai lokacin daya Kai hannusa ya ta?a kasan iron din, yaji ko ya dauki zafi "kana jina ko� kawo kayan na goge maka kayan da zaka saka kaje gurin nawal din ai bana kishi daita hasalima ma nafika son ayi auren� ,yayi shiru kwakwaluwarsa na sake maimata masa abinda yace� "� kawo ta sake magana a marairaice a matukar tsawace yace "bana so ko dole ne ?
"Dole mana�� gani � bana aikin� komai ai� ni yafi dacewa nayi maka komai ta Kai hannu� ta janyo kayan gabanta zata d'auki iron yayi sauri rike tsintsiyar hannunta "banaso nace� da ke� kike� min da zaki wani ce na kawo ?ya fadi haka tare da wurgi da hannunta ya� soma guga .
Ta sake matsoshi ya kalleta a wulakance bata damu ba tace "Da dabam yanzu dabam da baka da mata� kusa da kai yanxu Kuma kana da ita to me zai sa kayi guga da kanka ? "duk fa yadda kake son zareni cikin rayuwarka dole ka hakura ka barni� tunda ba iya rabuwa zakayi dani ba."
Cak ya bar abinda yake ya waigo inda take tsaye kusa dashi� a matukar firgice ya tsura mata ido yana kallonta� itama idanunta ta tsura masa tana kallon cikin� kwayar idanunsa tana jin zuciyarta na harbawa da sauri � "Dan girman Allah banace ki fita rayuwata ba� kiyi naki� nayi nawa ba "? "Kace sai dai bazan iya ba dole ina na kasance� da rayuwarka har zuwa sanda zan daina numfashi� "ki daina shiga tsabgata ,� bari na fada Miki abinda baki sani ba kawai kina zaune a gidan nan just for nothing� dan haka ki� daina shiga rayuwata " abu na biyu ni aliyu bana bukatar duk wani taimako ko kyautatawa daga gareki ,� dan � bazaki� taba samun cigaba� a zuciyarta Aliyu� ba� muddin rai haka zaki kare rayuwarki a gidan nan baki da wani amfani agurina� ".
wani irin yanayin mai wuyar misaltuwa ta tsinci kanta ciki take yanayita ya sauya zuciyarta ta dinga bugawa da sauri tana mata zafi ,Aliyu na jin dadin� cin � mutuncinta � , wannan shine�� karo na sau babu adadin dayake tozartata�� yana fa?a mata duk abinda ya fito daga bakinsa hawayen dake makale a kwayar idanunta ne suka samu nasarar zubowa, kusan minti goma zuciyarta na wata� duniyar da jin rad'ad'i da zafin zantuttukansa , yayinda shi Kuma ya cigaba da gugansa hankali kwance tamkar bai san da wata halitta a kusa dashi ba hasalima dadi yaji saboda fahimtar da yayi ya bata mata rai ".
Muryarta cike da kuka ta soma magana "duk da� nasan kana yin haka ne dan ka kasheni da bakincikika� amman zan cigaba da yi maka komai har sanda bakincikika zai kasheni� ka huta� ,zan maka komai koda kuwa bazakayi appreciate dinsa ba "kawo nayi maka gugan � ta� sake Kai hannu zata amsa iron din� tana kuka , ?auke iron din yayi da sauri� yana mata wani mugun�� kallo mai cike da gargadi� "kiyi duk abinda zakiyi a gidan nan babu ruwana amman idan yazo kaina karki yi saboda bana bukata,dan� zukatanmu bazasu taba kasancewa tare ba kamar yadda kike tunani� ".� ya cigaba da abinda yake
Matsoshi tayi sosai hawaye na cigaba da gangaro mata� " babu ruwana da duk wani� abinda zaka ce, zan tabbatar dana sauki hakkinka dake kaina ba wai� kafi karfina bane kawai� Ina kyaleka� ne sabida abinda nayi maka amman ya kamata nayi abinda zai sa ka shiga hankalinka� "komai zan maka sai ka gwaleni ,kaki ka bani dama na gyara kuskurena na baya , bansan me ye matsalarka ba "....
Kallon inda take yayi yace "da kyau yar hannu� an zo gurin� ai� nasan zaki kasa jurewa� � ,sai dai matsalarki� shine baki iya komai ba, sannan bakisan daidai ko akasinsa� ba, komai kina yinsa ne� tamkar na mahaukata� .
zaro� duka idanunta tai da sauri� tana kallonsa hawaye na sake gangaro mata "yes ki daina� wani zaro ido kamar am miki karya� halinki na fada ,komai na dabbanci kike yi idan kin manta na tuna miki , shiyasa nake Allah Allah nawal ta shigo gidana dan ke daita� akwai bambamci mai yawa, nawal� ta fiki komai idan ma kyau kike takama dashi ta fiki ,haka idan ilimi ne tafiki phd gareta� ke fa ?"Yayi mata tambayar yana� cigaba da� guga "just digre gareki amman Kika damu rayuwarki, bazaki taba kamo kafar nawal dina� a komai ba ,dan haka na rokeki ki daina bata min lokaci kina batawa kanki,sannan matakin da zaki ?auka wanda zai sa na shiga hankalina ina jiranshi karki canza ra'ayiki� fa ...... ".
tayi sororo tsaye� gabadaya jikinta yayi sanyi da kyar take janyo numfashi tana fesarwa ta juya� a hankali kanta na jujjuya mata da kyar ta� dinga daga� kafafunta "jina nan ......"ya fadi haka yana kallon bayanta � ta tsaya cak batare data juyowa ba "� abokan� aikina� zasu zo� anjima da yamma dan Allah ki yi wani Abu wanda zai nuna masu cewar ke din� mahaukaciya ce � kiga yadda zanyi dake stupid Kawai� mai siffar aljanu ".
� Tafiya ta cigaba yi� har ta fita daga dakin hawaye na gangaro mata � ",ya Allah ta� furta cikin tsananin tashin hankali " yanxu haka rayuwata zata cigaba da kasancewa "? ina zan�� shiga acikin gidan taji sanyi arana� dan har wani duhu duhu take gani ,rasa inda zata� shiga yasa ta fada bayi ta zauna aciki� ta dinga risgar kuka� kamar ranta� zai fita yayinda kwakwaluwarta ke� sake tariyo mata magangunsa masu kuna da ciwo " wani hanya zan bi yanzu kafin ya kasheni� .."?
Mmn Sudais
????????????
CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free Page 8
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa� wannan� number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma , getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar� cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
"Kuka� take� sosai� tana� tunanin� rayuwarta� data gabata� , isa� izza� da� jiji da� kai� ko� yar� sarauta� iyakarta�� kenan� , dayawa� mutane� ada can� baya� sun sha� fa?a mata cewar da� gidan� sarauta� aka� haife ta� ba'a� san� abinda zatayi ba,ita kanta tasan gidan sarauta ne�� yafi� dacewa daita� saboda karfin� mulkin dake tattare� daita, taja numfashi a hankali� ta� sauke tana ciza gefen labenta na kasa sai ga wasu sababbin hawaye masu zafi� sun gangaro mata� ."
"har� ga� Allah� bata� marmarin�� sake� yi masa� rashin�� mutunci� saboda ta� horo iya horowa akanshi ,� tana� tsoron sake� faruwar� wani abu sa?anin� zaman lafiya , shiyasa� da zasu zo kasar�� aunty� ummi� bata� so� ta� biyosa ba� , taso� ya� barta a kasarta� ne� ta cigaba da rayuwarta� a gaban iyayenta� domin� tasan� zasu� taimaka mata ,dan bazasu� yarda wani� mummunar� abu ya sameta� ba, duk lalacewar� itace din rayuwarsu ce amman ta nace lallai sai ta biyosa wanda ita a tunaninta kasancewarsu guri daya� zai sa ta� janyo hankalinsa gareta a she bata sani ba� cikin ukuba ta jefe� kanta� �� ta� karasa� maganar cikin wani� sabon kuka ."
wani� kullin tashin hankali�� ta dinga� ji a cikin� zuciyarta� ,a ranta tace� "Aliyu� baya qaunata� sai wasu hawayen sharrrrrrr tamkar an bude famfo , tana� jin motsin saukowarsa� amman taki fitowa daga bayi� dan tasan� idan ta fito ma� wani� sabon� bakinciki zai kusan� mata , kuma� tasan wannan fitowar da yayi� � gidan nawal� � zashi� dan�� ya kuntata mata , sai� data tabbatar da ya� bar gidan gabadaya� sannan ta mike ta isa bakin fomfo ,ta kusan minti biyar a jikin famfo tana wanke fuskarta , addur kariya da zaman lafiya a tsakaninsu tayi yafi sau babu adadi sannan ta� fito parlour� ,ta cigaba da sheshekar� kuka, ranta na wani� irin quna� ta zauna� hawaye na sake bin kuncinta ,da zarar ta runtse idanunta babu abinda take gani sai� kyakkyawar� miskilalliyar fuskarsa mai nuni da babu wani abu da ke damunsa . "
tana� cikin� wannan halin taji� motsin� bu?e� kofar falo� da� sauri ta bude idanunta ta� soma ?o?arin� goge�� hawayenta� da� hanzari safiyya� ta karaso cikin filin falon� tana� tambayarta� "lafiya me kike� ma� kuka� kisna "?wani� matsanancin kuka ne� ya� sake� kufce mata haka� yasa hankalin safiyya� sake tashi "wai meke� faruwa� ne� kisna ki� fa?a� min me ya faru� kike kuka "?
cikin dasashiyar muryarta� da bata fitowa� sosai� tace "ba abinda ya sameni� juyin duniya safiyya� tayi da kisna domin� jin abinda ke faruwa� amman� taki fa?a� mata� dan haka Safiyya� ta bige� da rarrashi� har ta samu tayi shiru� "kin ma ci abinci kuwa� ta d'aga mata kai� ba dan� ta sakawa cikin komai� ba , ruwa safiyya ta tsiyaya mata a glass cup� ta mika mata� ,ta amsa ta� sha� kadan sai lokacin taji zuciyarta� ta ?an yi mata sanyi� ,cikin natsuwa safiyya tace "ki ?ara hakuri kisna duk da kina boye� min abinda ke damunki� amman zuciyata� na fa?a min kina cikin damuwa mai tsanani wanda kusan ina ganin hakan� a zahiri ,dan duk sanda zan zo gidan nan sai na iskeki cikin tashin hankali da damuwa ".
"abinda nake son dake� Ki ?ara� hakuri kowace mace da kika gani� yanzu hakuri� take a gidanta ,ba wai� wani dadi take ji� ba, kowani� ma'aurata da irin� tasu matsalar , idan kikaji matsalar� wata� zakice naki� ba komai bane, sannan idan� kina
lura zaki ga� kowace mace� a gidan aurenta tana� da katuwar matsala ,� idan� aka tara miki� matan duniya babu mace� guda� daya da za'a� cire� wacce bata da matsala� a rayuwar aurenta, haka idan aka tara mazan duniya kowane� dana shi matsalar , abinda� ya kamata� muyi� shine hakuri� ,ki karfafa zuciyarki� ki� daina wannan� kuka� babu abinda Aliyu yake so a rayuwarsa� kamar ya ganki cikin damuwa da tashin� hankali� , mai yasa� bazaki d'aurewa zuciyarki� ki� fita lamarinsa ba , duk abinda kika san hakinsa ne ki sauke masa kiyi� lamuran� gabanki , wallahi� muddin yaga kin fita hanyarsa kin sharesa� zai dawo hankalinsa dan yaga kina yawon� damuwa�� idan ya bata miki�� ."
� "Kin gani shekarata�� biyar� kenan� da aure ban ta?a haihuwa ba ko batan wata ban taba yi ba� kuma� ina tunanin ko ni ko� � mijina ne ke da� matsalar� rashin� haihuwar�� nayi� juyin duniya� muje muga doctor� ko daya mu samu nasir� yaki� a cewarsa wai shishigi� za'a� wa Allah ".Kisna ta numfasa kana� tace�� " idan baku je kunga likita� ba ya zaku fahimci matsalarku� ? Safiya tayi shiru ha?e da tagumi tana kallon kisna batare data ce uffan ba , " Shi bai� yi tunani mai kyau ba ke kuma� kika biye masa ta karasa maganar tana duban Safiyya� ."
Safiyya� tayi� murmushi� saboda taji� maganar� kisna akwai zallar� kuruciya a ciki� kusan second biyu Safiyya� tana dubanta tana murmushi sannan tace� "to� ya zanyi� kisna tunda ina sonshi, bugu da kari maganarsa akwai� gaskiya kar muyiwa Allah shishigi akwai ma'auratan da sun yi sama da shekaru kuma daga baya sun samu haihuwa "an san da haka�� sai dai kuma Allah ya bawa likita sani akan abinda ya danganci rayuwar dan adam ku daure kija ra'ayinsa domin ya'ya rahma ne ."
Safiyya ta sauke numfashi tace " zan cigaba da addu'a kema ki tayani da addu'a " kisna tace " Allah� ya� canza masa ra'ayinsa� "ameen kisna na gode� ta fada ha?e da kamo hannu kisna cikin nata� "dan Allah kema ki saki ranki ki daina saka damuwa� aranki kalli yadda� kika rame gaba-daya� kin canza kamar bake ba� ,kin fi� kyau a sanda naga hotonki� gashi� naji uncle Aliyu� yace next week family� dinki zasu zo ? Kisna� ta d'aga� mata kai alamun "eh . "kinga kuwa ya kamata ki natsu� ki kwantar da hankalinki� ta yadda idan sunzo su� ganki� fess� a cike,� idan mahaifiyarki ta ganki�� haka a rame� bazataji dadi ba� "ni dai shawarata� komai Aliyu yake miki kiyi hakuri tunda� bazaki iya fa?a wa kowa� ba� bare ki� ragewa zuciyarki rad'ad'i , ki sharesa� ki cigaba da rayuwarki ."zanyi hakuri na cigaba da rayuwata kamar yadda kikace amman bazan iya sharesa ba� ."to shikenan sai ki zauna kina� kunsawa kanki� bakinciki har wani ciwo ya kamaki koda yake baki� ga� wahala bane idan� kikaga wahala da kanki� zaki nemi mafuta nan� suka� cigaba da tautaunawa� har kusan karfe� biyu� sukayi sallar tayiwa safiya tayi�� abinci� � tace a koshi take�� tayi mata sallama ta tafi."
komawa� sama tayi ta� cigaba� da kukan zuci dana� zahiri , ta shiga zagaye� d'akin� kafin tana�� zance zuci hawaye na cigaba da� gangaro mata� "kisna� dole� ki nemawa kanki mafita� to� me zanyi "?� dole ina bukatar waya� gashi� bani dashi a hannuna� ina� zan samu waya ? "Ta yiwa kanta tambayar "babu hanyar da zaki samu waya� muddin ba Aliyu ne� ya baki ba� shi kuma� gashi bashi da niyyar� sai� ta tsagwaron� rashin mutunci ." shiru tayi hannunta na tsarke� cikin juna ta karasa� ta� kwanta akan katifa� tana sauke numfashi a hankali ta kai hannunta� cikin sumar kanta� ta yamutsa tana sauke� ajiyar zuciya "baki da� abun yi dole kawai ki kwantar� da hankalinki ki rike� sirrin gidanki ki ?auki wannan� abu a matsayin� kaddararki tana� kwance lamo ya shigo d'akin� da sauri yana� waya� ta d'ago ta kalleshi aka ci sa'ar shima� idanunshi sun kai gareta�� suka� ha?a ido, kallo� ?aya yayi mata ya ?auke� kanshi� yana jan tsaki "eh gasu nan� muna� tare ma yanzu ,okay to shikenan yayi� maganar cikin harshen� tsadadden turancinsa� sannan ya katse� wayar ya ?auki jakar� laptop d'insa ya fita."
Jin hayaninyarsu a kasa tayi� tunanin� ta sauka ko ruwa� ne� ta basu tunda sun� san yana da mata a gidan� bai� kamata� ta biyewa� halinsa ba , a hankali ta yunkura ta fito� zuwa� parloun tana tuku� akan step cike da� natsuwa , a hankali� ya d'ago� ya kalleta ya tabe baki yana yatsina fuska kamar yaga wani mugun abu� a karshe yayi� mata�� kallon banza tare da ?auke kansa ya� d'aure fuska tamau tamkar hadari� ,suna zaune gabad'ayansu suka d'ago idanunsu saboda daddad'an kamshin turarenta da ziyaci hancinsu duk da ba sawar yanzu bace tun wanda tasa da safe ne makale ajikinta idanunsu na kanta har sanda ta karasa� saukowa�� muryarta a raunane tace "sannku da zuwa ina yininku� cikin� harshen turanci?Gabad'ayasu suka washe baki suna sakar mata murmushi kafin daga baya suka amsa� "amarya� a she idonki biyu� ai� dana� ji shiru baki fito mun� gaisa ba na ?auka bacci kike yi�� nasir� ya fadi� haka yana kallonta.?
girgiza� masa kai kawai tayi� tace "idona biyu na dai� dan� kwanta ne Aliyu daya dago yanata faman�� harararta�� tun data� tsaya yace "tsabar koshi da�� samun� guri� ne yayi mata yawa� " yayi maganar� da hausa sannan� ya� kalli nasir "kai yanzu malam�� mai ruwanka da fitowarta ne ? "Kuma idan ta fito uwar� me wannan wawiyar� zata maka da kake ta wani faman washe mata ha?ora� ?"� Ya k'arasa� maganar yana jan�� tsaki .
shiru Kisna� tayi , jikinta ya sake yin sanyi da lamarin Aliyu,� wato dai komai sai ya rama� ,a hankali� ta soma daga kafarta� ta shiga Kitchen domin kawo musu abun sha ."
Nasir ya tsina fuska "gaskiya Aliyu ba'a haka abinda kakewa yarinyar nan fa bai dace ba ,bafa Allah ne zai sauko daga sama ya baka hakuri ba, mutane dai irinmu ne zasu baka hakuri komai fa yana da lokaci tunda gashi ta sauya ta dawo yadda kake so gaskiya ni dai ka daina abinda kake mata�� idan ba haka ba zance ta fara ramawa ka dai san itama ai ba kanwar lasa bace duniya ce ta maidaita haka� ya k'arasa� maganar yana kwashewa da� dariya .
"ka dade� wallahi ai abinda nake so kenan ta nuna� halinta kowa ya gani� daga nan su sake bukatar� takardan sakinta� a karo na biyu� na rabu daita na� huta� da naci mayyar� yarinyar� nan ,yarinya� kawai ta like min tana takurawa rayuwata� har ta fito� Aliyu bai daina zaginta ba , ta ajiye ruwan� lemu da ruwan sanyi�� yana cigaba da� zaginta� yayinda abokan aikinsa ke faman satar Kallonta tamkar zasu cinyeta , tayi matukar yi musu kyau tamkar ba hausa ba , komai na jikinta cassss� cassss rohan wanda ya kasance dan kasar India shi yafi Kallonta yana lasar lip's d'insa matsayinta na matar abokinsa ne kawai yasa zai daga kafa amman da a waje ya ganta babu abinda zai hana ya kulata har ma da kulla mu'amula mai karfi a tsakaninsu .� "sannu Kisna� mun gode fa� , ba tace masa komai ba ta juya a hankali�� ta haye sama� ta shige d'aki tana kuka� ranta na mata zafi "daman sai daya gargadeni ......"me ma ya kaini sauka ?tayiwa kanta tambayar hawaye na gangaro mata.
"yanzu dan Allah mutanen nan� da suna� jin� hausa haka zakayita magana agabansu "? "Dan Allah malam kayi abinda ke gabanka banason damuwa da kumfar baki� ...Har kusan la'asar suna nan suna aiki , bata daddara ba ta� sake saukowa� domin� ta d'aura musu� abinci dare� ,karfe bakwai� daidai ta kamala da komai� ta zuba a kula ta d'aura a tire da plet da spoon ta fito daga kitchen ta ajiye agabansu ta kawo musu ruwa� tunda ta soma kai kawo rohon ya tsaida abinda yake ya zuba mata ido yana faman Kallonta sai ma yaga kamar tafi dazu kyau ,Aliyu ya lura da irin kallon da rohon ke binta dashi sai dai�� bai bi ta kanshi ba ,haka abincin data ajiye bai kalla ba� bare wacce tayi abincin, nasir yace "gaskiya yunwa nake ji fa bari naci ka?an idan naje gida na qara dan idan na cika cikina anan� akwai katuwar matsala idan na koma gida , tsaki aliyu yaja yaki kallon inda yake� ."
� anan gabad'aya abokan Aliyu� suka ci abinci� suka sha ,nasir da sauran� abokansa nata santi da yaba girkinta barin rohan yafi kowa zakewa dan har cewa yayi a tambayar masa ko tana da kanwa da bata yi aure ba a bashi yana so Aliyu ya yatsina fuska yana zabga masa ?atuwar harara� "kai dan� Allah ko dan� girkin nan nata bazaka sauko ka rungumi matarka ba ku ci-gaba da rayuwa mai dadi ba� "?
"a wannan zamani fa bakowace mace ta iya girki irin haka ba ya d'ago a sukwane ya kira sunansa� " Abdul nasir ........."
"Na'am abokina mai zuciya da� taurin kai kamar mutanen farko "tashi ka wuce gidanka�� dan Allah� na sallaneka� bana son damuwa "ko bakace ba wucewa zanyi gurin matata yar albarka mai kyautata min ina jin dadi ina godiya� nasan ma yanzu tana can tana jirana�� ya mike ya kama gabansa yana murmushi� ".
****
Daren ranar ma irin baccin da suka saba shi sukayi yana kan kujera yana waya da masoyiyarsa nawal� ita kuma� tana kan gado tana kukan zuci ta rasa yadda zatai dashi ita bata hana shi yin wayarsa da nawal� ba amman ya dinga yi a waje ba sai suna tare ba, kwana yayi yana waya itama kwana tayi tana juyi� har goshin asuba� ta mike ta shiga bayi� ta d'auro alwala ta fito ta soma gabatar da nafilfili� har aka kira sallah ta tashi ta gabatar da sallah ta dade zaune tana lazimi tana kaiwa Allah kukanta da neman sausauci ..."
"Yana tsaye a saman gidan� sanye cikin farar riga da� wando baki�� ya� hangota� sanye cikin doguwar riga pinky colour sanye da k'aramin hijab� tana� share palo, shiru yayi� yana kallon� bayanta duk da bai ga fuskarta ba yasan tana cikin damuwa dan yana jin haka ajikinsa, tabbas abinda yake tunani din shine tattare daita dan� hawaye ne� ke tsiyoyowa daga cikin kwayar idanunta tana gogewa da bayan hannunta� ,aikin da� sai� dai ta� farka taga anyi� komai, ko� tabawa masu aiki� umarnin� aiwatar� da duk� abinda take so kuma dole subi umarninta� suyi yadda take so yau itace take yi hawaye ya ci-gaba da zobo mata tasa hannu ta sake� gogewa� ta tattara sharan� guri daya ta kwashe ta shiga Kitchen duk akan idanunsa, numfashi ya sauke�� yana furzar da iska mai zafi da ga bakinsa sannan ya juya ya koma d'aki� ya rike kugunsa da hannunsa ?aya yayinda d'ayan hannun ke saman goshinsa yana tunanin yadda yake� musguna mata ,duk sanda� ya ganta cikin damuwa sai�� yaji kamar ya� yafe mata sai� kuma zuciyarsa� ta hau tuno masa� komai� ".
*******
Ana gobe su mummy zasu� sauka a kasar� taji yana waya dasu har dasu aryan yana gama wayar� � tace " zan bika� airport�� d'aukosu mumy�� gobe ya watsa� mata kallon� banza� yayi tamkar ba dashi� take maganar� ba ,washegari tun data idar da sallar asuba bata koma bacci ba ta shiga Kitchen� ta soma ha?a musu abinci ,abinci kala uku tayi musu ha?e da cak� ta gama� ta gyara ko'ina ta feshe gidan da kanshi duk abinda tasan mumy zata gani tayi magana� sai data kawar dashi sannan ta hau sama ta shiga wanka� ta shirya� cikin� atamafa� super exlusive mai ruwan ja da zanen fulawa baki� dinki riga da siket ne sun karbi jikinta� ga wani sihirtaccen kamshi na musamman� dake� fita ajikinta� ta d'aura� � doguwar� riga abaya akan kayan� tayi rooling� kanta da mayafin abayar�� duk da ta zabge ta rame� amman hakan� bai hanata kyau ba , shi kanshi� har mamaki yake duk yadda take cikin damuwa kyawunta baya� dusashewa ,� tana nan kamar yadda ya santa da tsananin kyau da kamshi mai dadi , dake wa mutune� iso a duk sanda suka kusanto inda take, hakika� yabon gwani ya zama dole duk da� bai jinta acikin� ranshi amman� yana jinjinawa kamshinta� ,mace ce tamkar mahaifiyarta mai tsananin� tsabta da iya tsara� kwaliya tun bata kai� haka ba gwana ce gurin ado� ?auke kanshi yayi akanta� � ya soma� ?o?arin shiryawa�� cikin kanana kaya kamar koda yaushe har ya gama narkakkun idanunta na kanshi ,tana kallonsa� ya ?auki mukulin mota zai fita batare daya mata magana ba ,ganin yana ?o?arin fita tayi saurin shan gabansa tana fuskantar shi hancinsa ya shaki kamshin turarenta itama hancinta ya zuko� mata kamshin turarensa atare suka lumshe idanunsu zuciyarsu na wani irin bugawa da matsanancin karfin gaske ......"
a hankali ta rigashi bude� baki� "haba� aliyu kaji fa nace� maka zani d'aukosu� mumy� shine zaka wuce� ka barni " wata uwar harara ya watsa� mata sannan yace "na sha gaya miki bana son shishigi ko amman da yake ke uwar yan shishigi ce sai da kika yi ,dole ne sai kin nemi gindin zama "?ya fa?a� yana jan tsaki tare da tsareta da kyawawan idanunshi masu narkar mata da zuciya ."
shiru tayi tana kallonsa tana mamakinsa ita da mahaifiyarta amman kullum sai ya� dinga nuna mata� ya fita sonta� ,ko da yake itama mumy haka take nuna wa tafi sonshi� akan ya'yan cikinta sannan tafi yarda dashi fiyye da kowa dake cikin gidansu sake matsoshi� tayi ta shige masa jiki har tana gogo jijiyarsa "karka 'bata min rai� yau� zan ha?u da mahaifiyata bayan wani lokaci dana ?auka ban ganta ba "karki 'bata ranki a banza dan� babu inda zani dake na bar nawal�� dina�� dan tare daita zamu yayi maganar tamkar bashi yayi ba ya� soma ?o?arin fita daga d'akin .
zama tayi a bakin gadon ta zuba tagumi tana mamakinsa "yanzu na sake tabbatarwa kaina cewa baka kaunata Aliyu ta fada tana nuna qirjinta da yatsa , tsayawa yayi cak tare da juyowa ya natse ya sake tsareta da idanunshi , idanunta sun� ciko da hawaye ta runtse idanunta sai gasu sharrrrrrr sun gangaro� "da kyau kiyi kuka sosai� zan fi bu?atar haka wallahi babu abinda nake so kamar naga wannan ya tako ya� kai yatsan hannunsa ya dangwalo hawayenta� yana kallo murmushin farinciki ya bayyana akan kyakkywar� fuskarsa "abinda nafi bukata kenan� ranar farinciki ya zame miki ranar bakinciki� yana gama fadar haka ya juya ya bar d'akin cike da farinciki " .
Yana fitowa direbansa ya bude� masa bayan mota ya shiga suka bar gidan motar escout dinsa suka saka shi a tsakiya� kai tsaye hanyar airport suka ?auka daman babu wata nawal din� da zata shi daita kawai dan ya kuntata mata ne ya fadi haka� kuma yayi nasara bata mata rai� ,� akan� hanya ya� kira�� number nasir� ya ?auka yace "ya'akayi,?
Aliyu yace� " ka shirya ne ? "Eh kai kawai nake jira "� okay ka� biyomu da motarka mu hadu a� airport� , kusan a tare suka karaso guri� direbansa ya�� samu guri� yayi parking Shima Nasir yayi parking� sannan suka fito ,Aliyu ya jingina da mota,� nasir ya karaso ya tsaya kusa dashi "dan Allah abokina karka yi abinda zai taba ran kisna a gaban mahaifiyarta kasan tsakanin uwa da d'a sai Allah ba'a shiga tsakaninsu , duk son da mumy take maka bai� kai na kisna ba "a ganinka� ba , kai ne kake ganin haka amman ni a zuciyata ko rantsuwa nayi bazan yi kaffara ba nasan� tafi son akanta ,idan ka manta na� tuna maka a yanzu ma tana samun� kulawa ne agurin mumy� saboda� tana karkashina ,da a� karkashin wani take wallahi bazasu ta?a had'uwa daita�� ba bare wata maganar fatan baki ta had'asu� � "duk da haka dai� karka yi abinda za'a yi Allah wadai da kai� taci darajan mahaifiyarta "naji plz abar maganar nan�� .."
A hankali� cikin natsuwa fasinjojin� dake cikin jirgi� suke saukowa daya bayan daya� ciki� kuwa har da ahlina kisna�� mumy ce a gaba tana taka mattatakala hannunta rike da aryan har suka sauko farfajiyar gurin inda idanunta bai sauka akan kowa ba sai kan Aliyu shima da sauri ya tura wayar dake rike a hannunsa cikin aljihun wandonsa ya nufo inda take ya rungumeta� ajikinsa "i really miss you mummuy� ,itama rungumeshi tayi tare da sakin hannun aryan "i miss You too muradi , "sannu da zuwa mamana maganin kukana ."
� " yauwa d'ana� mai tausayina yau ina cike da farinciki� ,"nima haka mamana "dady ......"..
aryan� ya furta yana rike masa gefen� riga� a hankali ya saki mummy ya ?auki aryan� ya rungumeshi "babana�� i miss you so much� tare� da kissing din� goshinsa daya bayan daya ya rungume yaransa� cikin tsananin farin ciki sannan� ya rungume Samir "ai na� ?auka ni baza'a min sannu da zuwan ba ?� "ni na Isa bayan kai din na dabam ne kuma ajikin farko a zuciyata� "zainab� ya akayi ne� me� wannan dan'uwan nawa yake baki naga kinyi bulbul� haka ?"
dariya suka sukayi� gbdy suka� jero har gurin� mota nasir ya durkusa har kasa ya gaishe� da mummuy cikin girmamawa ta amsa tana tambayarsa matarsa ."
Aliyu� yasa hannu ya budewa mumy murfin Mota Yana tsaye ta shiga ta zauna tare dasu areef� su kuma Samir da zainab suka shiga motar nasir suka dauki hanyar gida� ,Hayaniyarsu ce ta fito da kisna da sauri�� biyu biyu ta dinga taka step tare da� ihun murna ganin mahaifiyarta tana faman kiran� sunanta mommy!mumy !! Oyoyo� daidai� tsakiyar parloun� suka ha?e� ta� rungumeta� tana sauke numfashi da ajiyar zuciyarta mumy ta daura hannunta a kanta tana shafawa cike da matsanancin tausayin yarinyarta wacce kallo ?aya tayi mata tasan tana cikin tsananin damuwa ,kusan minti biyar suna rungume da juna sannan Kisna� ta zare jikinta ta durkusa�� har kasa ta gaishe daita tana murmushi ganinta� mumy� ta mikar daita� ta sake� rungumeta� tsam�� ajikinta� itama Kisna� rungumeta tayi sosai ,mumy ta cigaba� da� shafa kanta zuwa bayanta " fatan na sameki lafiya diyata "?
"Lafiya qalau mommy� "da kyau� Allah yayi miki albarka "ameen mommy
fuskarta ?auke da matsananci farinciki ta sake� rungume� mahaifiyarta tana jin� wani sanyin dadi� yana ratsata "lallai uwa dabam ce arayuwar� ya'ya bata qara sanin mahimancinta ba sai datayi� nisa daita ,ita kuwa mommy�� tunda ta rungume� diyarta� dumin jikinta da yanayinta ya tabbatar mata da tana cikin tsananin� damuwa ta zareta daga� jikinta a daidai lokacin da hawaye ya cicciko a idanun Kisna�� tayi saurin zare jikinta ta� rungume aunty Zainab "oyoyo aunty zee� sannuku da zuwa kunzo lafiya ?"lafiya qalau auta mumy� fatan kina lafiya "?"lafiya lau� nake aunty zee .
� mummy tayi shiru ta� kasa zama sai kallon bayan kisna take tana son ta sake kallonta Dan ta karewa� yanayinta� kallon� tsab , sai� dai tana juyowa murmushi ta gani kwance akan fuskarta "mumy Ki zauna mana Aliyu ya fa?a yana soso keya� , zama mommy tayi kamar yadda ya umarceta , dukkaninsu suka� zauna aryan da areef suka zube a jikin mamansu� suna zuba mata surutu� "mumy shine kika gudu kika bar mu ko kullum sai ni da areef muyi kuka" ?
Ta Kallesu tausayin yaranta ya kamata , bata san sanda hawaye ya gangaro mata ba," ta bar su ne saboda mahaifinsu gashi bata tsinci komai a zamanta dashi ba sai tarin damuwa da bakinciki ".
"Allah sarki babana ban gudu na barku ba� ,� na zo gurin�� dad dinku ne amman very son zamu kasance tare kunji yarana i love You� so much do you love's me "?"yes mommy suka hada baki gurin furta mata� haka sannan suka� kwanta ajikinta , ta kai� hannuwanta duka� tana shafa kansu� tare da manna� musu kiss , sannan ta mike ta shiga� Kitchen� manya manyan kuloli ta shiga fitowa dashi tana ajiye wa a gabansu tare da plet tana fadar "ranki shi� dade hajiya mommy ga abinci� .
mommy tayi dariya tare da cewa "yau kuma har da ?arin girma na samu� ? tayi maganar tana dariya suma dariya suka yi gaba-daya "ai dole mummy kin ma fi ranki shi dade din ai� Samir ya janyo kuloli "bari muga� irin abinci da dan'uwana ke ci ya narka kiba haka yayinda� kanwata take ramewa....."
tsam Aliyu ya sha jinin jikinsa har kisna,Samir� ya bude kula miyar stew Wanda yaji kayan kamshi da soyayyiyar� naman kaza da� kuma kamshin romon� jelar sa� dake tashi a cikin wata kular , sai wani plet da aka jera� cake� wanda� yaji kayan hadi, ya saki murmushin jin dadi yana fadar "lallai dole danuwana ya dinga narka kiba har da wani fresh na musamman idan na soma cin abinci nan kar wanda ya rike min hannu dariya suka saka gabad'ayasu banda Aliyu dake wasa da yaransa kisna ta mike a ranta tace "dama yana wani cin abinci ne mutumin da sai akai ruwa rana yake ci shima yana ci yana zagin mutane� ,
saman kujera da mumny take zaune ta zauna gefenta ta d'aura kanta a saman kafad'anta "mumumy me za'a zubo miki ko duk abinda na dafa zakici?Mummuy� ta� ?an kalleta "ai ban ga gurin cin abinci ba sai naji dalilin� wannan ramar� ? tayi maganar can kasa kasa ta yadda babu mai ji "gaskiya banji dadin ganin yadda kika dawo ba, kinki kwantar da hankalinki ko har yanzu zuciyarki na wani guri ko"?Tunda� mumy ta soma magana qirjinta ke bugawa tayi saurin kawar da damuwarta ta mike� dan bata son ta fahimci komai cikin sanyi jiki�� ta shiga zuba mata abinci ta mika mata sannan tai saving sauran har Aliyu� bai ce komai ba ya amsa dan babu yadda zai yi ya soma ci har suka gama hankali mummy yaki kwanciya� tana son Jin dalilin ramar Kisna ..
ha?a� kuloli da plet plet din� da suka yi amfani dashi�� ta bar gurin� zuwa kitchen , bayan Wasu sakonnin ta dawo wanda zuwa lokacin tuni Samir da matarsa zainab da Aliyu da yaran sun fita zuwa gidan Samir dake cikin haraban gidan ,Kisna� ta zauna kusa da� mummy ta ?an kwanta a jikinta cikin shagwa'ba tace
"Mummy nah duk naga kinyi wani iri�� karki damu da ramata�� dan babu abinda ke damuna .. ....."
Mmn� sudais
????????????
CUTAR DA� KAI
� �� ????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free Page 9
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
.....Shiru� ne� ya biyo baya ,� parlou'n� ya� ?auki� shiru�� kamar� babu mutane� a� cikinsa , yadda� kisna� bata� sake cewa� komai� ba�� haka ma momy� har� tsawon� minti� goma� sannan� sautin� muryar�� momy�� ta� doki� dodon kunneta,� "dole� zan� damu� da ramarki mamana� ,ni�� dai� fatana� ki� kwantar da� hankalinki , ki� kasance cikin�� farinciki� , ki� zauna da� mijinki� lafiya bana son� rayuwarki� tare� da� wani� mutun� bayan muradi� a nan duniya� saboda nagartarshi�, gashi� mutumin� kirki,� mai dattako wanda kowace uwa zata yi alfahari dashi a matsayinsa na surukinta ".
"haka� ne mommy duk abinda� kika� fa?a akan shi� gaskiya ne , duk inda ake neman� mutumin kirki dole� a ambaci shi , kisa a� ranki� a gidan ya� aliyu� zan k'arasa� sauran rayuwata data� saura bani da burin rayuwa da kowa a halin yanzu� sai shi ,� tana� gama� fadar haka ta mike� tsaye�� tare da� kamo�� hannun mahaifiyarta "muje� sama� mumy� an gyara miki� daki".
"zan so na zauna a bangaren dadynku� " no no mummy� dan� Allah ki� zauna� a� nan�� nafi son na jiki� a kusa� dani ta karasa maganar cike da shagwa'ba ,momy� tayi murmushi kawai batare da ta� sake cewa komai ba� saboda� farincikin diyarta� shine nata ,ta mike�� suka� nufi� sama madadin� ta kai ta dakin da zata zauna�� kai� tsaye d'akin baccinsu ta shiga�� daita� ta� zaunar� daita� akan� kujera� zata juya�� momy� tayi saurin�� riko� hannuwanta� duka� cikin nata� tana sake� kallon� cikin kwayar idanunta�� tana� sake karewa jikinta kallon kallo ,wuyanta duk kashi ,tayi wata� � irin ramar� � kamar� bata cin abinci� "ina son ganinki� cikin�� farincikinki� mamana� sai� dai� ban ga alamun kina cikin� kwanciyar hankali ba , kin� rame sosai� mamana ko baki� da� lafiya� ne?"� ko� kuma� akwai abinda� ke damunki "?
� Numfashi� kisna� ta sauke� zuciyarta na wani irin rawa da tsinkewa Wanda kallo daya zaka mata ka fahimci tana cikin damuwa� da kyar ta sanyawa jikinya jarumta� tace�� "mommy� na fa?a miki� babu abinda�� ke� damuna�� , ina cikin koshin lafiya, ina� farinciki� a gidan nan , bani� da� damuwar komai� ,duk� abinda nake so shi nake yi , shima ya� Aliyu� duk abinda ya gani zai� siyo min,� ga tsantsar kulawa� da� soyayyar da yake� bani� ,baya qaunar abinda� zai� nisantashi dani yana bani kulawa� sosai ...."tayi� maganar� hawayen da� take ?o?arin� boyewa ya� cika idanunta� tayi� saurin zare hannuwanta� cikin na mumy � ta� � mike� ta juyawa momy� baya dan� bata son taga zubar hawayenta ,� ta k'arasa jikin�� wordrobe� ta bude inda� kayanta suke� ta� ciro�� dogayen�� riguna guda� � uku� � da nasir ya�� siyo musu� ita da safiyya�� ta� juyo a sukwane� tana nunawa� momy tana takowa� zuwa gareta�� "momy� kinga wad'an� nan dogayen� rigunan duk� shi� ya siya min� ta d'aura� akan cinyar� mommy� ita dai momy binta� Kawai� take da Idanunta da suka cika da ruwan� hawaye� ta sake juyawa� ta d'auko agogo" wannan� ma shi ya� siyo min�� ta d'aura� mata akan kayan� tana� wasa da yatsun� hannunta cikin matsanancin faduwar gaba� ."
?aukar kayan� mommy tayi ta� ajiye akan� ?aramin� table din� dake gabanta ta sake� kamo hannunta� "duk da haka babu� farinciki a tare dake� kisna� ,sam ban ji dadin� ganinki haka ba, idan akwai abinda ke damunki� ki fa?a min ni mahaifiyarki� ce Karki boye� min komai tayi maganar tana kallonta . shiru� kisna� tayi tana kallon� momy zuciyarta na� dokawa da matsanancin karfi� "nayi iyakar� kokarina dan� naga kin kasance tare da muradi� dan�� ina da� tabbaci� akanshi,� na yarda dashi dari bisa dari�� na yarda�� zai baki kulawa da soyayya kamar� yadda kika fa?a cewar� yana� baki� nasan zai� yi� fiyye� da haka� komai� zai faru zai rikeki amana�� ba zai wulakantaki� ba amman ina son Ki fa?a min idan kina fuskantar� wata matsala atare dashi ?.
� wani� sabon shiru� ne ya sake� biyowa� baya kisna� ta� sunkuyar� da� kanta kasa� tana kukan zuci dana� zahiri� "idan kuma duk abinda na lissafa baki� samu ba agurinsa� kuma bazaki iya fadawa mahaifiyarki� damuwarki ba� shikenan ,� ki qara hakuri� ki jajurce kafin zuwan nawal ,muddin kika� yi� hakuri ina da tabbacin� muradi� zai kula da� lamarinki� � cike da dimbin� soyayyarsa "nasan zaki iya janyo hankalinsa saboda kina da� komai� na jan hankalin d'a namiji ,ki d'aurewa� zuciyarki sannan� naji dadin yadda ki kisan ki boye sirrin mijinki�� duk da nasan Aliyu� bai sonki� amman kika masa kyakkyawan yabo� da kyautatawa "ta k'arasa� maganar hawaye na turereniyar zubowa daga cikin idanunta dingar hawayen mahaifiyarta�� yasa ta d'ago� nata idon�a gigice� dake cike� da hawaye � "dan Allah mommy� Karki� yi� min hasarar hawayenki , karki zubar da hawaye� akaina, ki rufa min asiri mumy� na� dade� ina sanyaki zubar� da� hawaye , a yanzu kuma� babu abinda� nake bukatar� gani� atare dake sai� farinciki� da murmushi akan fuskarki".
Mommy ta tsura mata ido kawai� tana kallonta da nazarinta� cike� da tausayawa� ,ko rantsuwa tayi� baza� tayi kaffara� ba� tasan� diyarta na cikin matsanancin damuwa , girgiza mata kai� kisna� tayi alamun ta daina� kuka "you are great� mother� for� my life� ," kisa� Ido kiga Ikon Allah momy�� bazan� sake� yin� wani abu� da zai sake� sakaki cikin� damuwa ba ,zan yi� abinda� nasan za kiyi alfahari dani� , sannan bazan boye miki ba saboda� ke� mahaifiyata� ce� ko babu komai zaki�� taya ni a addu'a akan mijina� ,ina ?an fuskarta wasu matsaloli� ka?an daga� garesa wanda nake tunanin nan kusa zanyi maganin komai da ikon Allah".
"inshallahu zaki� yi nasara akan shi , Allah zai karkato miki da hankalinsa ya mallaka miki zuciyarsa ya soki fiyye da kowa a duniya� ". Allah yasa� � momy har dake kenan� ? ta fadi haka tana murmushi mai gauraye da kuka , mommy tayi� dariya tana dungure mata�� kai� "ai na fahimceki� ba tun yau ba kina adawa da soyayyarmu da Aliyu ".
"kai momy "
"kai momy ko gaskiya maza� tashi kije ki kira min muradi yazo yanzu ina son ganinsa� "okay mom ".ta mike da sauri� ta nufi kofar� fita, ta bu?e� kofar ta mayar ta� rufe�� ta juya da sauri domin� zuwa� isar da� sakon momy kawai ta jita� a saman faffad'an kirjin� mutun�� sun yi�� karo dashi , kamshi daddad'an�� turarensa� ne yasa ta fahimci shine� ,� a matukar tsaroce ta� d'ago�� da sauri� tare da yin baya� gudun jin saukar mari� aiko kafarta ?aya ta gurd'e� kasancewar takalmi� mai� dan tsini ke sanye a kafafunta� ta bude baki zata saki qara�� yayi saurin� tarota�� gabad'aya� ta zubo jikinsa ,bai san yadda akayi ba sai ji yayi� bakinsu� ya ha?e� guri� ?aya�� batare daya shiryawa� hakan ba� tare da zagaye� kugunta� da� hannuwansa� duka."
� saurin dauke numfashi yayi cikin wani irin � yanayin da shi kadai yasan manufarsa ,�� yayinda�� � duk wani� gashi dake kwance a� jikinsu ya mike tsaye yrrrrrrrr tattare da jin� shaukin juna� , wani irin bugawa zuciyarsu ke yi� a lokaci ?aya ,zaro ido tayi�� hankalinta yayi bala'in tashi tayi saurin runtse idanuwanta saboda bazata iya jurar kallon cikin� kwayar idanunshi ba� ,dan� tasan kuskurenta ne ya janyo faruwar� hakan� har gashi� ta� janyo ya aikata abinda bai shirya ba ."
a hankali ya zare bakinsa cikin nata ya tsaida ita bisa kafafunta amman ta kasa tsayuwa ta sake runtse idanunta gam�� ta zube a jikinsa ta kwanta�� lamo� tana sakin numfashi sama sama� ,jinta� makale a tattausan jikinsa�� tana sha?ar kanshin turarensa yasa ta dinga jinta� wani irin� gabadaya ilahirin jikinta ya� dauki shocking� kamar wacce aka junata da� wutar lantarki shima hakan ce ta kasance dashi ,a hankali suke� sha?ar numfashi juna , ya cire bakinsa yana runtse idanunshi� muryarsa a kasalance yace "ki tsaya bisa kafafunki mana , tayi kokarin tsayawa kamar yadda yace amman ta kasa "bazan iya ba zafi nake ji a kafata� tayi maganar kamar mai rera kuka a tare suka bude idanunsu� , shiru suka yi� tsaye suna� kallon� kwayar idanun� juna zuciyarsu na mummunar baguwa da karfi ,� ta dinga zukar kamshin� turarensa� wanda a duk sanda zai� numfasa sai kamshin turarensa ya kai wa�� hancinta ziyara� ,bata jin zata damu da hukunci da zai biyo baya ita dai� taji dadi� wannan moment din�daya kasance atsakaninsu� ,Kuma tayi� farinciki� kasancewarsu tare�� , ta� sake lumshe idanunta tana jin ina ma su kasance haka muddin rai ."
A hankali ta bu?e idanunta fesss� Akanshi�� take idanunsu ya sarke cikin� juna wani irin suka dinga ji ajikinsu� kallon juna suke� ko kifta ido basa yi, kusan minti biyar suka ?auka tsaye� suna� kallon kwayar� idanun� juna batare da kiftawa ba sannan babu wanda yayi yunkurin cewa wani abu , dukkaninsu babu wanda numfashinsa bai fita da sauri saboda tsintar kansu acikin wannan yanayin ,duk da basu sha bakin juna ba sun� dandin miyon juna kad'an �� kwayar idanunsa take kallo bata san� haka� take bala'in sonshi ba� sai yanzu da taji� hannunsa zagaye da kungunta�� lura da hakan da yayi� ne� ya hanzarta� zare� hannuwansa dake� jikinta yana kallonta a kaskance� .numfashi ta sauke tana gyara tsayuwarta� tare dingisa kafarta� ta makale�� da bango tana saita natsuwarta� muryarta� cike da� in ina tace "ammm uhmn mo...mommy ce ke kiranka� ".
Numfashi� ya fesar da kyar� yayi taku biyu� batare daya ce mata qala ba illa� ya� tattara miyon� bakinsa� ya zubar a gabanta�� sannan ya� d'aura hannunsa akan� handle din k'ofa� ya murd'a ya shiga�� d'akin� da sauri� ta sauke naunauyen� ajiyar zuciya� "wahhhhhyyo� Allah�� zubar da miyon bakinsa� yayi� ? ta furta hkn a fili cikin tsananin tashin hankali� tare da runtse� idanunta� sai ga� hawaye sharrrrrrr� sun zubo akan kuncinta , zafi� goma da ashirin ga raunin kafarta� ga bakinciki abinda Aliyu yayi� ,� zullumi da rashin madafar� dafawa� ne yasa ta durkushe agurin tana cigaba da matso ruwan hawaye "Allah�� yasani� tana matukar qaunar ya� Aliyu� musamman yanzu da take hango soyayyar nawal acikin kwayar idanunshi�� ,sai dai komai runtse zatai kokari ta rushe wannan qaunar da yake mata� ta dawo zazzafan� kiyayya da tsana� mai tsanani da irin sirrin da Allah ya bata.. ".
� A� natse ya janyo karamar stood gaban� momy ya� zauna� yana fuskantarta bayan yayi sallama ta bashi umarnin shigowa� "gani mamana me kike bukata ki fadi min� duk abinda kike so".ya fada yana karewa fuskarta kallo ganin kamar yanayinta da idanunta ya sauya ya sake yin kusanta kanshi da ita� "mai ya� sameki mamana� is like ma Kamar kinyi� kuka� menene ya saki kuka� plz Ki� fa?a min banason ganinki cikin damuwa ?." Duk ya� rude ya dimauce ya� riko� hannuwanta cikin nashi kamar zai yi kuka baya son ganinta cikin damuwa bare kuma ace a gidansa ta samu damuwar� "Kwantar da hankalinka muradi�� babu komai� ,ba kuka nayi ba "ta fada muryarta na rawa ,shiru tayi kafin daga baya�� ta numfasa sannan� ta kira ainihin� sunansa kamar� zatayi wani kukan� "Aliyu......" ..Gabadaya ya tattara hankalinsa da natsuwarsa gareta cike da tsantsar biyayya ya amsa da "na'am momy ." yana� da� kyau� ku sake bawa junanku� dama domin samun zaman lafiya a tsakaninku , nasan kana da zuciya mai kyau sannan kana da kafiya akan duk wanda yayi maka laifi� ".tayi maganar hawaye na sake zubo mata "no no mommy why dan Allah me yasa zaki min haka� bakisan zubar hawayenki babban tashin hankali bane gareni "?� Ta sake matso wasu hawayen hankalinsa ya sake tashi ya rike hannunta gam jikinsa na rawa� "ya Allah ya furta momy Kinsan� fa babu� abinda na tsana a rayuwata� kamar zubar hawayenki ya kai� yatsan� hannunsa yana ?auke mata hawaye dake gangaro mata� "Ka barni nayi� kuka� muradi�� ya girgiza mata kai alamun karta yi� masa haka� " ni� nasan abinda ke sani kuka Aliyu , ni dai zan cigaba da neman� alfarma agurinka�� kayi hakuri da kisna a rayuwa� , ina son ganinku� tare muddin rai� saboda ina kyautata zaton zata fi samu farinciki da kwanciyar hankali agurinka fiyye da kowani namiji da zata kasance a karkashinsa ,a da� ma ka tsaya ka� kular min daita da iyakacin� karfinka� ina ga yanzu da take karkashin ikon ka� ,nasan halin kisna sosai tunda ta sheida min da bakinta cewar� tana sonka da dukkanin rayuwarta nasan� iyakar� gaskiyarta ta fa?a�� min� saboda� bata karya ".
� � shiru ne ya ziyarci dakin na kusan minti goma babu wanda ya sake cewa komai daga Aliyu har momy� kafin daga baya� ta cigaba da magana� muryarta a raunane "bazan takuraka akan dole sai ka so kisna ba haka bazan dakatar da aurenka da nawal ba saboda na d'aukeka kamar dan dana haifa ne da cikina kamar yadda ka d'aukeni matsayin uwa," ka amince da kisna� ka duba lamarinta dan Allah� ta zamo abokiyar rayuwarka ta har abada� ka bata farinciki ..... ".tana� gama fadar haka ta mike tsaye jikinta na rawa� ta nufi kofar fita idanunta basu gane mata kisna dake raku'be� manne da bango� ba saboda yanayin da take ciki ,dan kusan idanunta sun rufe� ya biyo bayanta da sauri� yana kiran sunanta ,"momy momy !!!� bata� tsaya akoina ba sai a bakin kofar d'akin� da� zata zauna kamar yadda kisna ta bukata, da sauri ya k'arasa inda mukulin dakin yake ya dauko ya bude mata ta shiga d'akin tsaf sai kamshi ke tashi saboda kisna ta gyara ko'ina ta zauna a bakin gado tana sauke numfashi� shima ya zauna� kusa daita "dan Allah mommy kiyi hakuri ina iyakacin bakin kokarina� babu abinda ....."
"na sani Aliyu ba sai ka fa?a min komai ba jeka ka huta� Allah yayi muku albarka " zaro ido yayi� yace� "haba momuy yaushe rabon muga juna da zaki koreni tun yanzu duka karfe nawa yanzu momy� ?� ".
shiru tayi ta kasa cewa komai illa girgiza masa kai datai a hankali� abubuwa suka dinga dawo mata daki daki da suka faru a baya� idan bata manta kalmanta na karshe garesa ba�� itace� da kanta tace "aliyu duk randa kasamu damar auren kisna a rayuwarka� duk abinda kayi mata na tozarci bazan damu ba sannan bazan yi magana akai� ba,� bazan d'aga ido na kalleka nace saboda me ka mata ba� ka� aureta ko dan ka gallaza mata� .........."
runtse idanunta tayi "to mai yasa yanzu� ta damu saboda taga kisna cikin damuwa bayan tasan muradi� bazai taba wasa da kalamanta ba "?
"Bai kamata ki damu ba umarninki muradi� yake aiwatarwa ,muryarta a sanyaye tace " tashi kaje� d'ana ma ha?u gobe idan Allah yasa muna da yawanci rai ta k'arasa maganar tare da gyara zamanta zuwa kwanciya ."
Jiki a sanyaye Aliyu ya mike� ya bar dakin zuwa� nashi� dakin� ya zauna a bakin gado ya harde kafafunsa guri daya yana girgizawa yayinda hannuwansa ke kan gado , ya runtse idanunshi� gam� yana tunanin maganganun mommy gareshi "to ko kisna ta fa?a mata halin da yake mata ne "?"No� yasan bazata� fa?a� ba tunda ko ranar� ma yaji abinda take fa?a mata yasan bazatai abinda tasan momy zataji yaushinsa� ba ,bai tashi daga zaunen da yake ba sai da lokacin Sallah magarib� yayi ya mike yaje yayi alwala yayi Sallah�� ya dawo parlou'n kasa ya� zauna ya hard'e kafafunsa yana kallon kisna da yaranta .
Duk inda ta� dingisa kafarta� �� yaranta na makale daita kamar zata gudu ta barsu� suna zuba mata shirmen su na yara ,� sosai abun ya bashi haushi dan ko kallon inda yake yaran� basu yi ba ,ya lura sun fi son uwarsu dashi aryan ne yafi makale mata ta kalleshi tana murmushin karfin hali"babana kuje gurin papa � mana na karasa aikin da nake� "a tare suka makale kafada alamun bazasu ba "kuje mana ta fada a ?an tsawace� take aryan ya� fashe da kuka shima areef kamar jira yake ya fara� "momy zaki sake guduwa ki bar mu ko inji cewar aryan ? Take jikinta yayi sanyi� Ta kamosu� jikinta "Babu inda zani� muna tare kunji 'yan albarka� ,tare ma zamu kwana yau kaji babana maza ku share hawayenku� duk yadda tayi su tafi� gurin Aliyu ki sukayi ,dan haka ta hakura ta barsu makale daita, ta cigaba da aikinta� shi kuwa haushi yasa ya mike ya koma daki yana jan tsaki ..."
a natse� ta� turo kofar� d'akin� ta shigo� hannunta� rike da tire d'auke da cup da plet tana dingisa kafarta kad'an , ta� karaso gabansa ta janyo stood� ta ajiye masa "ga coffer da cake nayi tunanin� zaka bukata"? a hankali ya bude idanunshi� akanta yana kallonta� katin daga baya ya girgiza mata kai� alamun " a'a .� "mamanka tace na dinga kulawa da kai fa� ,na� kuma mata alkawarin� zan baka kulawa har sai kace ya isa , dan Allah kasha kaji mijina cake din yayi dadi sosai ."
� shiru yayi� yana kallon karamin bakinta da take motsa shi a hankali , ta kamo laulausan tafin� hannunsa cikin nata wani irin zirrrrrrrrr suka ji atare�� take zuciyarsu ya shiga dokawa da sauri sauri� "wannan shine natural reaction� nasan kaji irin abinda naji yanzu kou� ? yayi shiru yaki cewa komai sai dai har lokacin idanunsa na kanta , ta numfasa� kana ta cigaba da magana a natse� " babu macen da zata soka a yanzu fiyye da yadda� nake maka , i love You so much ya� Aliyu� do you love me "? Tayi masa tambayar� tana tsare shi da narkakkun idanunta Shiru yayi ya kasa furta mata� uffan "ya aliyu ka bawa zukantamu damar kusancin da junansu nasan cikin lokaci kankani zasu fahimci juna , ina son ka soni tun daga karkashin kasan� zuciyarka ba dan wata darajar kowa � ba, idan ka cigaba da kina acikin zuciyarka kuwa � zuciyata zata iya kamuwa da wani mumnunar ciwo wanda zai fi karfin kowa a karshe kuyi asarata� ."
"tana� bukatar ya� sota� yanzu bayan abubuwan� data masa, ita da ta kasa fahimtarsa a lokacin daya fi bu?atar hakan daga gareta�� inji cewar wani bangare na zuciyarsa ,yayinda wankakkiyar zuciyarsa� tace "kana da taurin kai aliyu kana da bakar zuciya� kuma wannan dalili zai sa ka� karshe rayuwarka� kana� cutar da kanka ,ya kamata ka bata dama ta biyu kamar yadda ta bukata� ka tsaya� da kyau ka fahimceta ka dawo daita cikin zuciyarka ka manta matsalolin da sukai ta faruwa a baya , ka sha wuya sosai akanta� yanzu ne lokacin da zakaji dadin rayuwa daita� ka amince da kisna a karo na biyu "."Dakata Aliyu kisna bata sonka karya take maka saboda zuciyarta ta saba da son mutane dabam dabam� yanzu duk ka� manta irin abinda ta maka "?
�� "Bari kaji abinda zan fa?a maka kisna ba kai take so ba ya'yan dake tsakaninku take so� tana son taga sun rayu tare da� mahaifinsu , kayi tunani da kyau� saboda ya'yanta tanace maka ba saboda komai ba, bata damu da kai ba�� karka yarda da duk wani nadamarta karya take maka� wannan makaryaciya zuciya gareta, karka yarda daita , karka� amince da maganarta". wannan tunanin da zuciyarsa tayi yasa a hankali ya� zare hannunsa� daga cikin nata ya yarfe� baya� jin zai iya sonta a rayuwarsa� zai dai kyautata zamansa daita, ita kanta momy bata takura akan lallai sai ya sota dole ba.. "
Mikewa tsaye� Aliyu yayi zuciyarsa na bugawa sosai tamkar zata fito waje ya juya mata baya hade da rungume hannuwansa a saman fadaddan qirjinsa ,jiki a sanyaye� ta mike itama ta tsaya a bayansa zuciyarta na rawa, harumta� ta� aro ta sanyawa jikinta�� sannan ta bu?e bakinta da kyar tace � "dan Allah kayi hakuri mu samu zaman lafiya har zuwa sanda mommy zata wuce bana son ta fahimci wani abu� a tsakaninmu "ya juyo a hankali qirjinsu ya ha?e da juna jin tudun dukiyar fulaninta yasa yayi saurin runtse� idaunshi yana sake jin wani sauyi a sansar jikinsa�� ta ja� baya� da sauri wanda sauran ka?an ta fadi kasa�� yayi� saurin tarota ya� matseta gam � da� kafad'unsa batare da yatsun� hannuwnsa ya ta?a jikinta ba, idanu suka tsurawa junansu� suna jin wani iri feelings� a sansar jikinsu, motsin shigowa� d'akin� ne yasa tayi saurin� matsawa baya� tana dingisa kafarta� tare da juyowa tana kallon kofar shigowa�,� aryan da areef� ne suke rige rigen kokarin shigowa� d'akin�� suna dariya, suna� ganinsu tsaye suka turo ?aramin� bakinsu ."
" hannuwansa duka� ya miko� masu alamun suzo gurinsa amman�� suka ki zuwa suka tsaya� suna kallon uwarsu "kuje gurin papa mana� kun� tsaya kuna kallona ". sake turo ?aramin� bakinsu� suka yi , murmushi ta sakar musu� dan tasan abinda yasa suka bata rai bai wuce fushi sukai akan ta barosu� a parloun suna cin abinci su kadai� ba dan�� duk� sanda sukai mata� haka da fuska� alamun sunyi fushi ne."
a tare kisna da Aliyu suka� soma� motsa kafafunsu domin isa� inda suke tsaye ,a tare suka karasa suka durkusa daidai tsayinsu ,Aliyu ya rike hannu aryan yayinda kisna ta d'aura hannuta akan areef "menene� kuke fushi yau fa ranar farinciki ne� zaku kwana tare da papa da mommy"yes� amman me yasa kika tafi kika bar mu mu kadai� a parlou'n kika dawo nan "?
"Muje kuyi wanka� ku kwanta kunji yarana� " ta share tambayar da aryan� yayi mata� dan bata san amsar da zata ba dan nata ba� "no mommy� sai kin fa?a mana abinda kike yi a gurin papa� kika barmu� a parloun mu kadai�� "shiiiii ta d'aura hannunta a bakinsa " kana son rigima fa ...... " Saurin katseta yayi ta hanyar cewa " no mumy� you most tell us� what are doing here with papa� "areef� stop talking nonsense� to your mum " "not arif is aryan ta fa?a tana� mike wa� tsaye� da kyar rike da hannu areef wanda ya kasance shiru shiru� suka� nufi bayi shiru yayi� yana� kallon gefen tafin� kafanta da take� kokarin barin gurin ,Idanunshi taji yana yawo a� sansar jikinta wanda ya haddasa mata jin faduwar gaba mai tsanani� ."
Ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa yana runtse idanunshi " ya kamata� zuwa wannan lokacin� yana� gane yaransa� ko dan surutun aryan , dan aryan yafi areef surutu sosai shi areef shiru shiru� ne kamarsa� ba kamar aryan ba wanda ya dauko surutun� samir "ka daina yiwa momynka irin wannan tambayar babu kyau yara masu yin� irin� wannan tambayar suna dawowa� lized .
saurin zaro ido� waje� aryan yayi� cikin tsananin� tsoro� yana hura hanci tamkar mutumin dake durkushe a gabansa ,� "no bazan sake ba� dan bana son na dawo� lized� yayi maganar yana Bata fuska� kamar zayi kuka�,� shiru aryan�� yayi� na second biyu sannan yace " to� papa idan ni na zama lized shi kuma areef fa me zai zama� ? "Bazai zama komai ba tunda� shi baya da surutu irin naka ha?e rai aryan� yayi� Sosai kamar sanda yake� yaro� ,komai nashi suka dauko sai abinda bazaa rasa ba da suka dauko na mahaifiyarsu , babu ta yadda za'a�� gansu ace� ba ya'yansa bane, ko makaho ya shafa zai tabbatar da ya'yansa ne� "papa ka� daina cewa� ina� da surutu areef ne mai surutu Aliyu ya girgiza masa kai alamun a'a "Allah papa areef ne� he used to trouble me ask gramma� murmushi aliyu yayi yana shafa sumar� kanshi cikin tsananin farinciki.
suna tsaye� tazo ta wucesu still tana dingisa kafa� bayan kamar minti goma ta dawo d'akin hannunta rike da kayan baccinsu da hoda..
wanka tayiwa aryan kmr yadda tayiwa areef� ta fito rike da hannunsa ta� goge masu jiki ta shafa musu hoda ta sanya masu kayan bacci� wando da riga farare sol masu matukar kyau� taja hannunsu zuwa dakin� mommy aryan da aref� suka ja suka coge alamun basu zuwa ko'ina� , ta tsaya tana Kallonsu daya bayan daya� "dont you said we are going to sleep with you and papa "Shiru tayi ta rasa abinda zata ce masu� ,bayan kamar minti biyar ta sake Jan hannunsu har tayi taku biyu dasu ,� muryarsa mai da?in sauraro da tsinka jijiyoyin jiki taji ya� shiga cikin� kunneta"Ki� barsu su kwana anan tunda kin shiryawa hakan� ,idan aka san baza'a yiwa yara abu ba kar a fa?a musu karya dan zasu ?auka dabi'a ce mai kyau� yayi maganar yana ?alle mabalin rigarsa kamar ba daga bakinsa maganar ta fito ba� ."
Ba tace� masa komai ba saboda� tasan yin karya ba� halinta bane� ,ta� karasa bakin gado ta d'auko daya daga cikin bargon da suke kwanciya akai zata shimfida musu a kasa yace� "no Ki kwantar dasu akan gado ke kuma ki kwanta a kasa ta cikin mirrow yaga yaran gabad'aya sun koma gurinta tare da� dage� kafada aryan ne yace "ni tare da momy nah zan kwanta kema momy zaki kwana damu ko"?
"Yes my boy� amman mubi dokar papa ko" "shegen iyayin tsiya ta fada musu zasu kwana tare� daita saboda tasan dole sai da ita zasu kwana guri daya� nasan ta fadi haka ne dan ta samu damar shige min " ya fadi haka a kasan ransa yana tabe baki ."
Cup din coffer� data kawo masa ya� d'auka ya kurba ka?an� sannan ya shiga bayi� domin yin wanka , koda ya fito daga wanka tuni ta� kwantar dasu ta dawo gurinsa tayi kasa da muryarta "ka bari na kwanta tare dasu da zarar sunyi bacci zan dawo kasa na kwanta , kallo daya yayi mata�� tare da� kawar da kanshi gefe� ya dauki turare� ya feshi jikinsa da bayan kunnenshi ya bude wardrobe ya dauki fararen kayan bacci ya zira� ya dauki laptop d'insa ya dawo kan kujera ya zauna ya ajiye laptop din a gabansa ya bude ya kunna ya soma duba sakonnin fan's d'insa dana kasuwancinsa� .."
Kusan minti goma tana kwance tare da yaranta suna bata labarin shirme , ita kuma� tana shafa kansu� tana jin sanyi aranta "wa?an nan yaran wata rana sune garkuwa a gareta a gidan Aliyu ,idan zamansu da Aliyu ya cigaba a yadda suke yanzu tasan ?a?anta bazasu lamunta ba ,bazasu bari ya cigaba da wulakantata ba wa?an nan� yara sune jigon rayuwarta a gidansa kuma sune qadarorinta , kwantowa�� suka� yi� gbdy ajikinta� suna wasa da jelar gashinta�� ta rungumesu gaba-daya ajikinta tana lallabasu dan suyi bacci� da kyar ta samu� bacci ya d'aukesu ta mike ta sauko daga kan gadon� tayi shimfida a kasa ta ajiye pillow ta dan saci kallon inda yake zaune sai faman aikin danne danne yake akan system yana hamma� murmushi tayi ta karaso garesa ta tsaya tana kallonsa� "shuold I offer you a coffee again� "?
"No ya"� furta batare daya d'ago ba ta juya jiki a sanyaye ta kasan idanunshi yaga har lokacin tana dingisa kafarta ?aya gyaran murya yayi ta juyo da sauri ta tsaya "janyo table din can kizo nan " ya fada kanshi na kan system
Ta sake juyawa� tayi� tare ta janyo kujera� kamar yadda yace� "ki zauna mana kin wani tsaya min akai"�� zama tayi idanunta na kanshi ya matsar da laptop� d'in gabansa�� yasa ?afarsa daya ya tura table din da take zaune akai� baya ka?an sannan ya mike ya d'auko man zafi ya dawo ya zauna yana fuskantarta tare da� kamo kafarta mai ciwo kallonsa tayi a matukar firgice jikinta na daukar rawa dan ba ?aramin zafi kashin bayan kofar ke mata ba ...."
Man zafi ya lakato ya soma murza mata a gurin yana tsuke ?aramin bakinsa mai matukar kyau ,� ta runtse idanunta� gam jikinta na sake ?aukar� kyarrrma "wayyo zafi� nake ji dan Allah ka min a hankali , jin yadda yake murzawa da karfi, yasa ta kwace ?afarta tana haki� "ka barshi� kawai na gode� ."duka lip's d'insa ya tura cikin bakinsa ya ciza yana Kallonta yana tunanin yadda zai ja mata kafar, wani tunani yayi samo mafutar yadda zai yi� yasa ya� sake kamo kafar a hankali� wani irin zirrrrrrrrr� taji tana fidda numfashi da kyar� saboda ji tayi kamar yana mata tafiyar tsutsa ne ,muryarsa a� kasanlance yace� ",kalli bayanki� kinga yadda sautin muryar ki� ya tashi aryan da reef� tana juyawa ya ciza lip's d'insa tare da� jan kafar da karfi� ji kake kassssss ........
Wani� razananniyar qara ta saki tare zubowa� jikinsa yayi saurin toshe mata baki da ....
Mmn sudais
????????????
CUTAR DA KAI
????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free page 10
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan ?aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
Yayi saurin toshe mata baki da hannunsa yana zaro mata ido "kina hauka ne salon kisa yara su farka su ?auka wani mugun abu nake miki "? Wani irin harbawa zuciyarta tayi a sanda ta jita kwance a saman faffad'an qirjinsa dake kwance da laulausan� gashi , hannunsa ta cire tare da� marairaice murya� kamar zatayi kuka tace "to ai kaine kasani ihun".yaja tsaki yana furzar da iska mai zafi "zaki iya yin� komai dan ki kusanta kanki dani ya fada yana harararta ha?e da zareta a jikinsa dan kusancin da suka samu ya soma canza yanayinsa zuwa wanda baya so a tsakaninsu , mikewa tayi tana d'aga kafafuwanta da kyar, madadin ta kwanta sai ta fita a d'akin taje tayiwa mumy sai da safe bata jima ba ta dawo ta nufi gurin shimfid'anta ta kwanta taja bargo ta lullu'be rabin jikinta ta zuba masa narkakkun idanunta tana jin kamar ta fixgoshi jikinta su kwanta tare� ."
a natse� ya� maida idanunsa kan aikinsa yana yi yana hamma da zarar taga zai kallo inda take sai tayi saurin runtse idanunta , ta ?an bude idonta daya taga ya mike ya dauki plet din data shigo masa dashi ya ajiye akan table ya koma ya zauna yana aiki yana ci tun tana jiran taga tashinsa a aiki har bacci yayi nasarar d'aukarta , misalin karfe biyu� na dare ta farka taga yayi bacci ga system dinsa a bude ta mike tsam ta isa inda yake ta rufe masa system din tare da ajiyewa akan table ta� kamoshi ta kwantar dashi akan� kujerar sosai dan kar jikinsa yayi ciwo , tana kokarin zare hannunta ya farka idanunshi akanta "me kike ?o?arin yi ?
"Uhmmm ammmmm babu komai naga kayi bacci ne shine nayi tunanin "kika yi tunanin me "?yayi mata tambayar cikin tsananin ?acin rai "Wai ke dan Allah mai yasa baki da kai sai na daukar kaya bance kar hannunki ko wani sashi na jikinki ya gogi nawa ba "? Muryarta a sanyaye tace "Kayi hakuri inshallahu na daina "Kina da bala'i shishigi da takura wallahi ,ki daina 'bata lokacinki akan Aliyu , yana gama fadar haka ya soma ?o?arin� mike wa tsaye " dan Allah malama ki bani hanya na wuce ya karasa maganar yana harararta da sauri ta matsa ta bashi hanya tana kallon bayansa ."
Cike da jarumta tace "ko bata lokacin nayi akanka ya Aliyu daidai ne bare ni nasan ba batawa kaina lokaci nake ba,dan na� kasance� tare da kai zanyi duk abinda ya dace ,kuma nasan yadda nake mutuwar sonka kaima kana mutuwar sona kawai kana takura zuciyarka ne bisa wani dalili naka bancin haka da an ga haukan soyayya a gurinka ..........."
cak ya tsaya ya kasa cigaba da d'aga kafafunsa "ya Aliyu i love you� more than word's a hankali ya juyo da idanunshi dake cike da mayen bacci ya tsura mata yaji kamar ya ?auketa da mahaukacin mari tsabar takaicin abinda tace a natse yayi taku biyu ya tsaya a gabanta har lokacin kwayan idanunshi na kanta , gabanta ne ya shiga dokawa da sauri da sauri saboda tsoro da fargaban abinda zai aikata mata "kinsan wani abu ? tayi saurin girgiza masa kai zuciyarta na wani irin tsalle "wallahi wannan abun kunya kike aikatawa kanki kar ma ki bari wani kunnen yaji wannan kalmar a bakinki "babu komai barni na cigaba da aikata abun kunya nifa a halin yanzu bana fahimtar komai sai yadda nake sonka ".wani dogon tsaki yaja tare da juyawa ya hau saman gado ya kwanta kusa da yaransa ya janyo bargon data lullubesu dashi ya rufe rabin jikinsa ta zauna akan kujerar daya tashi ta zuba tagumi tana cigaba da kallonsa ,ta rasa yadda zatayi da rayuwarta ,bata san me Aliyu yake son tayi masa ba duk abinda tayi bata burgeshi ,komai tayi masa� daga hantara sai zagi da harara "ya Allah ka duba halin da nake ciki kasa mijina ya fahimceni "zaman me kike ki tashi kije kiyi alwala ki kaiwa Allah kukanki mana wankakkiyar zuciyarta ta sanar daita zumbur ta mike ta shiga bayi ta d'auro alwala tazo tayi raka goma da wutiri byn� ta sallame ta zauna tana addu'a akan Allah ya karkato mata da hankalin mijinta Ta dade zaune tana kaiwa Allah kukanta sannan ta mike ta nad'e sallaya dan lokacin sallar asuba da saura madadin ta koma ta kwanta a kasa sai ta koma dayan bangaren da yaran ke kwance ta kwanta suka sa yaran a tsakiya ita da Aliyu ,ta kashe wutar dakin ta kunna mara haske ta kai hannuta tana shafa kan areef dake kusa daita a hankali bacci yayi awon gaba daita ...."
Kiran� sallahr karshe� ne ya tada ita ta bude idanunta a hankali� tana mika ha?e da sallati ta kunna wutar dakin ta tsura masa ido yana kwance sai faman sauke numfashi yake , yayinda hannunsa daya ke rungume da yaransa matsowa tayi ta kai hannunta ta shafa gefen fuskarshi tana lumshe ido fuskarta dauke da murmushin jin dadi ,duk da yana kinta amman baya kin ya'yan data haifa masa wannan kadai ma wani alfarma ce daga Allah, a kullum bazata daina godiya ga Allah da aunty Zainab ba bancin ita data hanata cire cikinsu a wancan lokaci daya yanzu matsaloli sun mamaye rayuwarta ,saukowa tayi ta shiga bayi ta dauro alwala ta fito ta gabatar da sallah ,a natse take yin komai dan karsu aryan farka su tashi babansu� .."
Karfe bakwai� saura ta shiga Kitchen dan hada musu� break fast, tana kitchen� tana aiki ta jiyo motsin saukowarsu suna wasa da� magana da juna daman kuma haka suke suna son wasa akan step ko akan karfen step su hau suna lilo a hankali ta liko tace "maza ku koma dakin mumy� ku kwanta , gabad'ayasu� suka tsaya suna kallonta suna� mata dariya "bazaku koma ba tayi maganar tana kokarin fitowa suka kwasa a guje suna dariya "areef ga momy na zuwa zo mu gudu." tayi saurin� dafe qirjinta "kubi a hankali dan Allah karku fadi ,ta biyosu sama ta shiga dakin mumy taga basa ciki dan haka ta nufi dakinsu� ta iske su kwance a bayan Aliyu suna faman kyalkyale dariya."
tayi saurin kama bakinta tare da daukar areef ta sauko dashi aryan na ganin haka ya makalkale Aliyu yana dariya "zo nan aryan ku kwanta anan karku tashi papa daga bacci yayi aiki jiya ya gaji sosai yana bukatar bacci juyi duniya tayi da dabaru dan su koma bacci amman suka ki dole ta koma� dasu� kasa ta cigaba da hada breakfast� sun so su makale mata a kitchen taki yarda tace su tsaya a parloun dan suna da mugun wasa sosai ,a parlou'n ma tana aiki tana lekosu .."
Basu dade da barin dakin ba Aliyu ya tashi dan duk abinda suke yana jinsu , sallah yayi ya koma karfe tara� daidai ta kammala da komai ta shirya dining table ta kamo hannun yaranta suka nufi dakin momy anan tayi musu wanka ta shiryasu cikin wasu had'ad'd'un kaya sabbin riga light green da wando blue black "aryan ya kalleta yana murmushi yace momy I love this clothes are you the one� brought it for us or grandma "?
"No it's grandma brought it say thanks to her ya washe baki� yana kallon mumy dake zaune tana bare tafarnuwa yace "thanks you grandma kisna ta karasa shiryarsa yazo ya tsuguna a gaban mumy yana surutu irin nasu na yara tare da ?o?arin ?aukar tafarnuwa,mumy tayi saurin rike� masa hannu tana cewa "uhmmm aryan ,kisna ta kamo areef yayinda aryan ya haye saman gado ya rungume mumy ta bayanta " I love you so much grandma tayi murmushin jin dadi "love more my boy tana tsananin qaunarsu akan sauran jikokinta ,amman tasan hakan bai rasa nasaba da kasancewarsu ya'yan Aliyu da kisna ba .."
Aryan ya mike ya tsaya a tsakiyar katifa ya kalli areef yana murmushi yace "mommy kayan sunfi min kyau akan areef ko ? aiko take areef ya sa kuka , kisna ta rungumoshi rabu dashi world best kaima sun maka kyau sosai kamar dan kai akayisu� sai da ta gama dasu sannan ta nufi d'akinta , koda ta shiga Aliyu baya dakin jin motsin saukar ruwa yasa ta fahimci wanka yake dan haka ta soma gyara dakin ta feshe ko'ina da turare yana fitowa ta fada bathorrom tayi wanka ta fito ta tsaya gaban madubi tana goge jikinta da karamin� towel ita cinyarta yayinda rabin dukiyar Fulaninta suka bayyana , wani irin duba yayi mata sama da kasa sannan ya ?auke idanunshi akanta ya soma� daura agogo a tsintsiyar hannunsa.
Muryarsa a tsarke yace "karki sake fitowa daga ke sai towel idan ina guri".wani kalar juyowa tayi tana masa wani irin kallo mai cike da takaici da mamaki wanda ka?an ya rage towel din jikinta ya subuce tayi saurin kamoshi gam ta rike , iya towel ma yayi complain ina ga jikinta ya bayyana ai sai dai taji saukan duka ko mari da fada mata bakaken maganganu".
"hope kinji abinda nace bana son ganinki d'aure da towel idan ina guri bana son karuwanci dan kin wani tsareni da ido kina kallona kamar mayya idan kuma bazaki yi abinda nace bane na sani ".saurin girgiza masa kai tayi tare da cewa "zanyi ."
ya sa kai ya fita zuwa dakin mommy ita kuma ta gaugauta goge jikinta ta sanya kaya ta fito ta shiga dakin mommy ta zauna kusa dashi akan kujera ,areef na zaune akan ciyarsa yayinda aryan ke tsaye a bayansa yana ?o?arin hawa wuyansa mommy ta Kallesu sun burgeta sosai ,sun dace da junansu , bata ta?a ganin halittar da suka dace da juna ba kamar Aliyu da kisna ko dan kamar da suke da juna ne batasani ba ,a ranta ta dinga masu addu'ar akan Allah ya zaunar dasu lafiya ,kisna ta dubeta "mommy abinci fa yayi ready "to kisna sannu da ?o?ari Allah yayiwa rayuwa albarka amman gaskiya kinyi sauri kammalawa , haka ake so bari na fito.
"Ki bari a kawo miki nan mana ba sai kin sha wahalar saukowa ba saboda kafafunki inji cewar Aliyu, "haka ne amman dai muje kasan gabad'aya zai fi ya dauki areef ya sabashi a kafad'ansa aryan na rike a hannunsa suka fito . "
Mommy� ce� ta� soma yin gaba sannan suka biyota a baya kisna� na kokarin jerawa dashi ya dakatar daita muryarsa can kasa ta yadda mommy bazataji ba "karki sake ki jera dani bana bukata� ".aryan najin abinda yace yayi saurin� saki hannunsa ya rike na kisna muryarta a sanyaye tace "Okya babu matsala idan da hali ka kira su ya Samir a waya suzo suyi break fast banza yayi mata kamar bai ji abinda tace ba ,Suna saukowa� parloun Samir da aunty zee suka shigo aunty zee ta karasa gaban mommy ta durkusa har kasa cike da girmamawa "mommy Ina kwana kin tashi lafiya"?
Mumy tayi murmushi tace "Lafiya lau zainab ya kika tashi ya gajiya? "alhamdulillahi mommy ta fada tana mike wa tsaye tare da mikawa kisna hannu "ya'akayi autar momy kinyi kyau fa sosai "na gode aunty zee Ina kwana suka gaisa cike da kulawa, Aliyu ya mikawa Samir hannu suka gaisa ya dauki aryan ya daga shi sama "wooooowwww my dad you look� so beautiful ,aryan ya wangale masa baki yana kyalkyale dariya dan yana son yaji an ce masa yayi kyau ,zama sukayi akan dinning kisna tayi saving dinsu tare ajiyewa kowanensu plet a gabansa da ruwan tea Mai kauri sannan ta zubawa Aliyu nashi ta zagayo inda yake ta ajiye masa ,
ta zauna a kusa dashi ji yayi kamar ya tashi� ya canza gurin zama amman babu dama gashi� yana jin idanun mumy ajikinsa�� , spoon ya dauka ya dinga feeding din yaransa batare daya ci abincin ba� sai daga karshe ya� � curbi tea� kadan ..."
Bayan sun gana break suka dawo kan kujera nan hira ta barke mommy tace kisna� ta d'auko babba jakar dake ?ar?ashin step wanda suka zo dashi tsaraban kisna ne acikin makil� ,kisna ta mike ta janyo jakar ta bude had'ad'd'un kaya ta gani atamfofi da lace duk a dinke kusan kala goma ta soma d'agawa daya bayan daya tana murmushin jin dadi duk wannan kayan nawa ne mumy ? "Naki ne ke kadai mamana ".
kisna ta daga wani lace guda biyu wanda akalla kudinsu zai kai dubu dari dari tace" kai mommy wannan lace din sun min kyau sosai wallahi duk sunfi shiga raina murmushi mumy tayi "tana tuna yadda aka yi ta samu kayan Alhaji realwan ne ya siyo mata a wata tafiyar� da yayi zuwa kasar� hollond " ya kika ga kayan nan uwar marayu da yake haka yake kiranta dashi ? "gaskiya sunyi kyau sosai dady ,"shiyasa na siyo miki dan nasan zasu miki kyau ,ta sake kallon kaya sosai "gaskiya sunyi kyau amman zasu fi yiwa kisna kyau akaina kuma zata so kalarsa gaskiya ita ma zanbawasu sun shiga cikin tsarabanta "what na siyo miki abu kice wata kisna wacece haka "? yayi maganar yana bata rai ."Mutun ce� ita zanbawa kuma bana son ka sake cewa komai ni ka siyowa ni kuma na bawa diyata shikenan " shiru yayi bai sake cewa komai ba har ta bar dakin.."
"Momy na gode sosai me dady ya bayar ki kawo min "bai bayar da komai ba ya ce idan zan dawo ki fa?a min abinda kike bukata idan na koma na fa?a masa� zai aiko miki ta� fadi haka dan ta kwantar mata da hankali amman a zahiri cewa yayi bai da abinda zai bada a kawo mata dan har yanzu bai gama yarda daita ba .
"okay mumy zanyi tunani ta kwashe kayan ta kai su d'akinta ta jera cikin wardrobe ta dawo suka ci-gaba da hira har rana tayi suka shiga Kitchen tare da aunty zee ,"me zamu dafa ne kisna "?
Kisna ta rausayar da kwayar idanunta sannan tace� � "mu� dafa predrice da coslow saboda ya Aliyu zai so . ..."
"Lallai kisna kina shagwa'ba muradi dayawa fa shiyasa gashi nan yayi bulbu ke kuma duk kin zuke sam na lura mumy bata ji dadin ganinki� haka ba "ajiyar zuciya kisna ta sauke da karfi� tace " wallahi� kamar kinsani dan� har sai� da tayi� magana� amman na fada mata babu komai "Allah yasa babu din to ko ciki� gareki ne ?Kisna tayi murmushi har dumple d'inta na lobawa tace "kai aunty zee ciki fa ..."?
"Kai aunty ko gaskiya tunda nasan muradi shapshuter ne� nan da nan yayi ajiya a mararki� dariya suka kwashe dashi gbdy sannan suka fara aikinsu suna tsaka da aiki Samir ya shigo kitchen hannunsa rike da farar leda aunty zee ta kalleshi tace "me muka samu ne ranka ya dade ? Cikin jin dadi ya gyara tsayuwarsa yana cewa "Kayan dadin da gimbiyar muradi ta kawowa� mumy ne shine na dauko leda daya na kawo muku "Gabadaya kisna ta maida hankalinta da natsuwarta� kan Samir qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfin gaske " wace irin mata ce wannan� wato� sai data sake dawowa gidan nan� ? Bata gama tunani ba ta sake jin muryar ya Samir "yarinyar nan fa tana mutuwar son Aliyu kinga yadda take wa mumy kamar zata yi� mata sujjada dan ladabi abun ya burgeni sosai shiyasa nace mata idan akwai ta aure a gidansu ta gaugauta sanar min ya karasa maganar yana nuna aunty zee da baki alamun tsokanar , take aunty zee� ta sakar masa hararan wasa ya shigo� cikin kitchen din sosai ya ajiye laidar hannunsa� ya tsaya a bayan aunty zee Kamar zai shige jikinta "gimbiya Ki amince min mana na sake shiga daga ciki kamar yadda dan'uwana zai yi ?
shiru dukkaninsu sukayi kafin daga bisani tace "ai zuciyarka bazata iya son Abu biyu ba bare soyayya , shi kansa d'anuwan naka zuciyarsa mace daya take so ya dai ki yarda da hakan ne amman nasan da sannu zai fahimci haka idan lokaci yayi.."
numfashi Samir ya sauke ya ?an saci kallon kisna dake aikinta ganin kamar bata damu da maganar ba� yace "muje ku gaisa da ita ko ?� ya fada yana barin kitchen din ,aunty zee ta kalli� kisna "muje ko "�
" gaskiya bazani ko'ina ba kije kawai duk yadda kisna�� taso kin zuwa amman� aunty zee tace� dole sai sun suje , a durkushe suka isketa a gaban mumy kanta a kasa tana rike da hannu aryan tana kokarin kamo hannun areef yaki yarda daita daman kuma shi muguwar kiyuwa garesa baya yarda da kowa sai yan gidansu ...
Nawal na ganinsu ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi ta maida hankalinta sosai a kan aunty zee tace "aunty zee sannuku da zuwa kun zo lafiya ya kuka baro mutanen gida ?
"Alhamdulillah aunty zee ta amsa mata atakaice ,nawal ta ?an saci kallon kisna wacce gabad'aya yanayinta ya sauya sam bazaka ce ta ta?a dariya ba ,yanayin fuskarta yasa gaban nawal ya dinga faduwa amman ta sanyawa jikinta jarumta tace maman twins ina wuni ?
Sai da kisna ta gama shan kamshinta dan har nawal da Aliyu sun fidda rai zata amsa suka ji sautin zazzakar muryarta "lafiya " atakaice .
shiru dukkaninsu sukayi ,daga kisna har nawal babu wacce numfashinta bai fita da matsanancin sauri ,wani irin kishin Aliyu ne ya mamaye zuciyar kisna ,duk da a yanzu tafi kowa maraba da shigowar nawal gidanta a matsayin kishiya ta huta da wasu daga cikin iskanci Aliyu amman wani lokaci sai taji kamar ta kashe nawal din akan tsananin kishin mijinta dan Allah ne ka?ai yasan irin ciwo da rad'ad'in da take ji a zuciyarta a duk sanda ta tuna da aurensu , sai dai tana kokarin danne kishinta saboda bata son zubarwa Kanta da mutunci a idanun nawal din da Kuma idanun duniya dan ta lura da tsoronta dake tattare da zuciyar nawal din kuma tasan hakan bai rasa nasaba da kashedin data mata a wancan ranar ba� , ita kuwa nawal gbdy jinta tayi duk a takure a gurin , mikewa tayi cikin sanyi jiki tayiwa mumy sallama ta wuce zuciyarta cike da matsanancin tsoron kisna , Aliyu ya so� bita sai dai kunyar mumy yasa ya kasa Binta suka ci-gaba da hira da mumy da zumar anjima zashi gurinta ,yayinda kisna da aunty zee suka koma kitchen ..
"Kinji wani sabon salo kiran sallah da husir wai aunty zee a bakin guzuma abun ma babu dadin ji aunty zee ta karashe maganar tana kwashewa da dariya "ai naga yadda kika shaka dan gaisuwar ma da kyar kika amsa kisna ta fada tana dariyar mugunta� "ba dole na bata rai ba mata ta girmeni nesa ba kusa ba amman ta bige da ce min� wani aunty kinji kuwa yadda raina ya ?aci� ,dan wallahi ko shi ya� Aliyu a girme zata iya girmansa idan kuwa bata girmesa ba zasuyi daidai daita amman tsabar iyayi wai aunty zee� ta fadi tana jan tsaki "ke kuwa meye abun jin haushi bayan gindin zama take nema sgurinki� "
"Ai kuwa idan dai agurina zata samu bazata taba samu ba sai dai gaisuwar fatan baki ,kisna tace "to ai shima aunty data kiraki dashi ba wani abu bane fa normal ne yanzu da wanda ka girma da wanda ya girmeka duk zaku iya kiran junanku da aunty Kawai dai ke baki son girma ne shiyasa kikaji haushi� ",gaskiya bana son gara ma idan nasan na girmeka ina iya hakurin wannan amnan ita datayi kanwa ta biyu ko uku dani ta wani� ce min aunty ..." Dariya suka yi� suka ci-gaba hirarsu suna aiki batare da sun bi ta kan laidar da Samir ya kawo musu ba� .."
******"
Tunda su mommy suka zo wasu abubuwa suka ragu kasancewar basa zama a gidan kullum sai sun fita yawo har da kukan murna kisna tayi saboda tun zuwanta kasar sau daya ta fita zuwa kasuwa sai gashi yanzu kullum sai sun fita , sai dai duk daren duniya sai Aliyu� yasan yadda yayi� ya bata mata rai har ya kai ta ga yin kuka , satinsu mommy uku a kasar� suka fara shirin komawa Nigeria ita da yara ban da� aunty zee� zata zauna tare da mijinta duk abinda ya dace mommy tayi tsaraba dashi Aliyu ya siya mata� Ana jibi jirginsu zai daga tace� zata shiga� kasuwa ta duba ta gani ko akwai abinda zata bukata dan haka washegari ta shirya da misalin karfe biyu na rana direban Aliyu ya bar gidan ita."
Aliyu da samir da nasir na zaune a haraban gidan akan fararen kujeru suna tautaunawa akan business da buga wasa dan wani sati zasu wuce spain domin buga wasa yayinda safiyya da aunty zee da kisna suke dakin mommy zaune akan gado suna kimtsa mata kayanta aryan da areef suna wasa a kasan tayis da kayan wasa, can aryan ya fita daga dakin ya tsaya abakin kofa kasancewar safiyya data shigo dakin bata rufe ba, mikowa areef hannu yayi alamun suje parlou'n kasa babu mutsu areef ya mika masa hannu suka fice daga dakin da kayan wasansu .
Suna saka da hira kisna taji gabanta yayi wan irin mumnunar faduwa sakamakon tunowa datayi ta daura ruwan zafi kafin ta hawo sama qara ta saki tare da durowa daga saman gadon ta sauko da sauri "lafiya kisna� "?Safiyya ta tambayeta cikin tsananin tashin hankali "wallahi ruwan zafi na daura tun dazu na manta sai yanzu na tuna tayi maganar tana karasa� barin dakin da sauri ,tana taka step taji qara areef da gudu ta karasa saukowa jikinta na wani irin rawa kamar mazari� ,ganinsa jikin hot plet jikinsa na rawa yasa ta saki qara ta fito da gudu dan ta kashe wutan gidan gbdy sai dai rudewar datayi yasa ta kasa hada kujera� , ta dawo zata rungumeshi ajikinta adaidai lokacin da safiyya da aunty zee suka shigo kitchen sakamakon ihunta da suka jiyo safiyya tayi sauri riketa� cikin tashin hankali tana furta " inna� lillahi wa inna ilaihi raji'un� Samir da nasir ne suka shigo atare ban da Aliyu dake amsa wayar wani abokin harkallarsa hankalin samir a matukar tashe ya kai hannu ya kashe meter gidan gbdy yana kashe meter arif ya zube kasa a sume kisna ta fixge jikinta� ta karasa rungumeshi tana kuka da kiran ta shiga uku.."
samir� ya dawo� kitchen din da hanzari ya amshe� areef a hannuta yana tambayarta yadda abun ya kasance ta biyosa tana yi masa bayani tana kuka� ,Gaba-daya Samir ya gigice ya rasa inda zai nufa dashi kawai ya nufi sama dashi gabad'aya suka biyo bayansa hankalinsu a matukar tashe kofar dakin mommy dake bude ya shiga ya kwantar da yaron yana kiran sunansa tare da ta?a kumatunsa cikin tashin hankali "areef! areef!! dukkaninsu babu abinda suke fa?a sai sunan� areef� bude idanunka.
aunty zee tace "areef my boy open your eye',� amman Shiru� ...
kisna data karasa shigowa dakin ta tsaya daga bakin kofa ta kasa k'arasowa inda suke hannuwanta duka dafe da qirjinta dake wani irin mahaukacin buguwa da karfi ,jira kawai taji abinda zasu ce mata ya mutu ko yana raye ....
a guje Aliyu ya shigo dakin sakamakon fa?a masa da nasir yayi yana k'arasowa bai san sanda ya matsar da samir gefe ba ya cicccibi d'ansa ya rungume ajikinsa yana kiran sunansa "areef !arerf !! aunty zee ta d'auko ruwan roba dake ajiye ta mikawa Samir sannan ta amshi yaron daga hannun Aliyu ta kwantar dashi ta amshi ruwa ta shafa masa a fuska ya ?an sauke ajiyar zuciya da kyar yana ?o?arin bude idanunsa amman ya kasa Samir ya fita da gudu tunawa da yayi idan mutun ya samu shock na electric ruwan gishiri ake fara bashi ko cikkaken second biyu bai yi ba ya dawo dakin ya mikawa aunty zee ruwan rige rige� safiyya da aunty zee sukayi gurin amsa ruwan aunty zee ce tayi nasarar amsar ruwan ta bashi ya sha tana kiran sunansa "areef plz my dear open your eyes say something to aunty zee ..."
" Nasir Kira doctor plz inji cewar Samir , Nasir ya mike ya fita da sauri, gaba-daya sun rude sun gigice , a mutukar fusace aliyu yace " wai ya'akayi wannan accident din ya faru dashi "?Cikin rawar jiki samir ya sheida masa kamar yadda kisna ta fada masa ta daura ruwan zafi ta manta amman tana tunanin areef yayi wasa da ruwa kafin ya ta?a hot plet din , saurin dafe goshinsa yayi� yana furta "ya Salam� yaji kamar ya kamota ya rufeta da dukan mutuwa ,
jin yadda suke kiran sunan areef har lokacin ta sadaukarwa ranta cewar ta rasa d'anta wasu zafafan hawaye suka soma turereniyar zubowa daga idanunta ta sake makalewa a jikin bango tana furta kalmar data ji ta fito daga bakin aunty zee wato "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun, shi kawai take furtawa tana maimaitawa cikin haka nasir ya shigo tare da doctor rike da briefcase� a hannunsa gabad'aya suka matsa suka bashi guri ya cire abun awon daga wuyansa ya auna shi yaga yana numfashi sai dai ba sosai ba Aliyu ya daga kafafunsa daga inda yake tsaye ya fuskanci inda kisna take tsaye "kuka munafurcin me kike wa mutane bayan sakacinki ne duk ya janyo zan rasa d'ana "? Gabanta ya shiga dokawa da karfi ta
Hannuwanta duka ta ha?e guri daya alamun yayi mata afuwa "ki daina nuna kamar kin damu da halin da areef yake ciki kowa yasan baki damu dasu ba saboda tsanar da kike min yayi maganar a fusace yana nuna qirjinsa ..."
"Aliyu dan Allah ka natsu areef zai dawo daidai bai kamata kayi bleming d'inta ba kasan bazata bari wani abu ya samesa da ganga ba inji cewar nasir� .. "furzar da iska mai zafi yayi ha?e da rike kugunsa da hannunsa daya "bata sona komai zata iya yi dan ta dakushe farincikina bayan wa?an nan� yaran sune rayuwata, sune dangina ,sune komai nawa ya karasa maganar cikin tsananin fushi yana nunata da yatsansa "wannan muguwar babu abinda bazata iya yi akaina� ba tun da bata sona ..."...
Doctor ya kai hannu yana ?o?arin bude idanun areef "open your eyes da kyar yaron ya iya dan bude idanunshi da taimakon doctor , haka ma bakinsa ya bu?e ya duba sannan yace "karku damu zai dawo daidai Aliyu yace doctor "kana ganin zai rayu ? "Zai rayu sai dai jikinsa yayi week sosai saboda shock din daya samu me kuka bashi kafin na karaso ?" An bashi ruwan gishiri suka hada baki gurin fadar haka "Yes wannan abu ne mai kyau, abinda ake son abawa duk wanda ya samu shock daga wutar lantarki kenan garin yaya ma karamin yaro kamar wannan akayi careles dashi haka "?"Wannan mahaukaciyar uwar tashi ce tayi sakacin dashi yanzu kalli abinda ya faru dashi bancin yana da sauran yawanci rai da ba abinda za'a fada kenan ba "gaskiya ta dinga kula dashi idan ba haka ba zata iya rasa shi wata rana ,yanzu dai ku bar shi ya huta zuwa wani lokaci duk suka fito daga dakin suka bar aunty zee tana shafa masa kai ....."
Nasir ya dubi Aliyu yace "muradi abinda kayi sam bai dace ba ban ji dadin abinda ka fa?a a daki ba , tun bakasan da zaman yaran nan ba ita ke kula da yaranta dan me zaka yi bleming d'inta without any reason for god sake"dan Allah karka fa?a min babu dadi kulawar banza kulawar wofi ,wacce irin kulawa ce wannan da har za'a yi careless da rayuwar yaro� ? idan har tana kulawa dasu bazata bari abinda ya faru yanzu ya faru dashi ba "."karfa ?acin rai ya sa ka furta sabo itafa yar adam ce "ai komai za'a fada akanta ba yarda zaka yi ba kana bayanta ".
"ba haka bane wallahi nasan tayi kuskure tunda tasan yaran� suna gidan kuma suna da kiriniyya bai kamata ta barsu a parloun kasa su kadai ba alhalin kofar Kitchen� a bude yake sannan kuma bata gurin sai dai ya zamu yi da qaddara "? "Allah ya qaddara haka dole sai hakan ya faru babu tsumi babu dabara kisna ta matso kusa dashi saboda ganin yadda ?acin ransa ya fito fili muryarta na rawa tace "dan Allah kayi hakuri wallahi ba da ganga nayi ba ai jin maganarta yayi kamar garwashin wuta a zuciyarsa ya juyo a fusace yana dakatar daita da hannunsa " baki da abinda zaki kare kanki agurina bare wani hakurinki din banza ,me zanyi da hakuri ?
" kima san wani abu wallahi bazan barki haka ba sai na hukataki bisa gangancin da ki ka min akan yarona ......"
zaro ido waje tayi hawayen dake makale a cikin kwarnin� idanunta suka gangaro ya kai hannu zai cafki wuyanta nasir yayi saurin rike masa hannu "haba aliyu meye haka kake kokarin yi "? ya fixge hannunsa da nasir ya rike yana damko tsintsiyar hannunta yayi hanyar waje daita tana biye dashi tana kuka tana kallon bayansa jikinta na wani irin rawa gabad'aya suka biyosa har Samir daya� zuba masa ido suna masa magana yayi musu banza bai kula kowa ba sannan bai tsaya a ko'ina ba sai a haraban gidan yana gama k'arasowa yayi cilli da hannunta ta tafi luuuuuuuu zata fadi "ki bar min gidana sannan ki fita a rayuwata bana bukatarki ,Aliyu baya bukatarki arayuwarsa"shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na dokawa da karfi kamar zai fasa qirjinta ya fito waje ,"bana sonki bana bukatarki arayuwata da ki kashe min ya'ya gara tun wuri na zareki acikin rayuwarta ya karashe maganar jijiyoyin kansa na mikewa alamun ya kai kololuwa gurin ?acin rai ".
" Aliyu dan girman Allah ka tsaya ka dawo hankalinka idan rai ya ?aci hankali ke dawo dashi abinda kake yi sam bai dace ba haniyarsu ta fito da aunt zee haraban gidansu "kasan Allah bazan saurari duk abinda zaku fa?a min akan wannan ba kawai ta bar rayuwata kafin nima ta kasheni dan babu imani a zuciyarta "no aliyu wannan ba daidai bane aunty zee ta fada tana kallon samir dake tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ya bala'i tsurawa Aliyu ido yana kallonsa yana mamakinsa yana jin wani irin d'aci acikin ransa wanda bai taba tunanin zai ji akan Aliyu ba mutumin da suka taso tare, gurin baccinsu daya komai nasu tare sutura iri daya suke sakawa hatta karatu iri daya suka yi babu abinda ya bambamta su sai karfin zuciya cikin fushi aunty zee tace "ka tsaya kana kallanmu ka masa magana mana nasan idan ka masa magana zai fahimka akan tamu maganar "numfashi ya sauke yayi mata alamar tayi shiru tare da cewa "bana bukatar ki sake cewa komai..."
"Na tsaneki fiyye da tsanar da kika min , duk kalamanki basa shiga zuciyata bare su samu matsuguni sannan karki sawa ranki ni Aliyu zan dawo na soki a wannan duniyar never hakan ba zai ta?a faruwa ba ,bani da lokacin da zan fahimci kowa daga cikinku akan wannan yarinyar� ya nuna kisna kinga� zamanki acikin gidan bashi da wani amfani dan dake da babu duk daya ne agurin Aliyu gara ki kama gabanki ."
Cike da tsananin tashin hankali tace "dan Allah ka tsaya ka fahimceni ta kai hannuta zata kamosa ya buge mata hannu da sauri "don't don't ever touch me� ,karki ga na dawo dake cikin rayuwata ki ?auka ko tsoro ne a'a hallaci na duba if not ke da Aliyu har abada dan ko alahira bana qaunar na hadu dake ,wallahi akan wannan gangancin da kika min zan iya sakinki ......."
kanta ne ya soma juyawa saboda jin kalmar daya fito daga bakinsa take ta soma ganin juya jikinta ya kama rawa sosai fiyye da� d'azu gabad'aya tsayuwa ya gagareta jikinta ya kasa ?aukar kafafunta ta soma yin kasa zata fadi� aunty zee tai saurin matsowa kusa daita ta rikota jikinta tana girgiza mata kai "aunty zee kina jin abinda yake fa?a akan ya'yan da ni kadai nasan irin azabar dana sha akansu , nasan nayi masa kuskure amman ya kamata zuwa yanzu ya yafe min ko da yake na fuskantarshi so yake ya koreni ya rabani da ya'yana suyi rayuwa tare da wata "exactly abinda nake nufi kenan kuma na gode da kika fahimci haka saboda bani da abinda zanyi dake , jin haka yasa ta sanyawa jikinta jarumta ta mike bisa kafafunta da suke rawa ta goge hawayen idanunta "to ya kake tunanin zan iya rayuwa babu ya'yana"? "Ka barni na rayu tare da yarana karka nisantani dasu , dan Allah kayi hakuri bazan sake ba nasan nayi kuskure bazaka sake kamani� da makamancin irin wannan laifin ba, kayi hakuri nayi kuskure bazan sake ba ". tana kuka tana rokonsa ..."
"baki da hankali ki rike hakurinki dan babu abinda zanyi dashi rayuwa dake ne dai bai zai me min dole� sai nayi ba dan haka ki kama kanki da kyau dan at any time zan iya rabuwa dake wallahi coz you are nothing to me ya karasa maganar yana huci kamar zakin daya ga abincinsa ya rasa har zai juya ,ya tsinkayi muryarta cikin kuka "yadda baka damu dani ba nima bazan sake damuwa da kai ba ......"
"daya fiyye miki Kinga kin hutar da bakar zuciyarki son Wanda baya sonki yana gama fadar haka ya juya ya shige gidan , kuka take sosai kamar ranta zai fita haka aryan shima kuka yake yana rike da hannunta duk ta fita haiyacinta da kyar aunty zee da safiyya suka kamota suka shigo daita suna rarrashinta "har sai yaushe Aliyu zai ga farina aunty zee "?
"Na kaskantar da kaina na bashi hakuri yaki hakura ,na bishi na bishi yaki saukowa me zan masa aunty zee ki fa?a min abinda zanyi masa ya huce "? ta karasa maganar tana sake rushewa da wani sabon kuka "aunty zee ko hakura zanyi dashi ne na hutawa rayuwa tunda baya sona ya furta min ni dashi ya� furta agabanku "wani irin tsana ce haka ?� aunty zee ta girgiza mata kai" maganar hakura� dashi ma bata taso ba " kai aunty zee wallahi na hakura� da Aliyu koda kuwa shine karshen namiji a duniya zan barshi� ta mike cikin rawar jiki� ta hau sama tana taka step biyu biyu aunty zee ta biyo bayanta da sauri tana kiran sunanta ....."
Mmn sudais
????????????
CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Free page 11
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
A� matukar� harzuke� ta shiga dakin zuciyarta� kamar� ta kama da wuta , tana k'arasa� shiga� cikin filin d'akin�� idanunta� ya� sauka� akanshi� tsaye a tsakiyar� d'akin� ya zuba hannunwansa� duka� a cikin� aljihun wandonsa� yayinda idanunshi� ke runtse yana ciza gefen lip's dinsa na kasa� a hankali� , duk� da� bai� bude� idanunsa ba yasan� itace ta shigo dakin duba�� ga� yanayin� da� yaji bugun� zuciyarsa� ya� qaru."
� kallon� second� biyu� tayi masa ta ?auke� idanunta akan shi� � ta k'arasa� da sauri� ta� bude wardrobe�� ta dauko akwatin kayanta� data� zo� dashi kasar� ta ajiye akan� gado� ta bude� ta soma dibo� kayanta ?aya bayan ?aya�� tana zuba� aciki� ,still� bai bude idanunshi ya kalleta� ba� bare ya� dakatar� daita daga�� abinda take� ?o?arin yi� ya cigaba da ciza lip's dinsa , hakan� yasa taji� sabon ?acin rai ya mamaye zuciyarta� taji� muddin� bata bar masa� gidan�� a lokacin ba zata iya mutuwa.."
Aunty� zee� ta shigo dakin�� cikin tsananin tashin hankali ta k'arasa� gareta�� ta rike hannuta batare da ta kalli inda Aliyu ke tsaye ba� hankalinta a matukar� tashe ta soma magana�� "mai kike ?o?arin yin�� saboda� Allah ? "Kiyi hakuri mana
duk� fa abun bai kai�� haka� ba, idan fa rai ya ?aci hankali baya bata kisna� , ki�� dawo� hankali� � ki natsu� dan� girman Allah Karki yi abinda zai janyo bacin rai� fiyye da wanda muke ciki yanzu ".Tun da aunty zee ta soma magana kisan bata furta komai ba� ta cigaba� da zuba kayanta cikin akwati zuciyar na wani irin zafi da ciwo , haka� shima Aliyu bai ce komai ba sai sake� juya musu� bayansa yayi yana furzar� da iska mai tattare da bakin ciki ".
Kisna na� shirya kaya� aunty� zee na dauka tana� maida wa cikin wordrobe� tana� bata� hakuri , wani� sabon kuka ne ya kufce� mata , hawaye sai turereniyar zubowa suke daga cikin kwarnin idanunta "mai�� kike son nayi aunty� zee�� shine fa� da kanshi yace na bar masa gida� "? Tayi maganar cikin tsananin� kuka wanda da kyar muryarta� ta fito� "nasani� amman� dan� girman Allah� kiyi� hakuri ko zaki tafi ba yanzu� ba� saboda tashin hankalin da mommy� zata� shiga� Sam Sam mommy� ba zataji dadi� faruwar haka ba.� tayi maganar tare da juyowa� ta kalli� inda� Aliyu� ke tsaye har lokacin tamkar� babu wani halitta dake motsi agurin, ya aliyu� ka bata� hakuri dan Allah� sannan� ka dakatar� daita dan gaskiya�� kayi� kuskure abinda kayi sam�� bai dace ". Bazan yayi� daita� qirjinshi na wani irin dokawa da� karfin gaske� "saboda me zai� bata hakuri bayan bai ga abinda yayi� mata� ba� ,idan� zata zauna ta zauna� idan� zata� tafi ta dade�� shi� dai bazai� wani� dakatar daita� ba� yayi maganar� aransa yana furzar da iska mai zafi ....
�� kisna ta sake� rushewa� da wani sabon� kuka� mai matukar cin rai ganin� ko� kallonsu Aliyu� bai yi ba bare� ya� kula aunty zee dake masa magana�� ,ta� d'aura� kanta� a kafad'arta�� aunty zee numfashinta na barazanar� daukewa saboda kukan da yaci� karfinta�� "kisna� !kisna!!� Aunty zee� ta ta kira sunanta� a rude� tare� da rungumeta� a� jikinta� suka zauna a bakin gado� tana cigaba da kiran sunanta , da kyar kisna ta janyo numfashi ta sauke zuciyar na mata wani� irin� azababben� zafi� da� ciwo ,�� aunty zee ta mike ta tsiyaya mata ruwa� a� glass� cup� ta mika mata "ki sha ruwa kisna ko� zaki� ji� sanyi� babu mutsu kisna� ta amsa cup din ta kai bakinta ta� kurbi� kadan� ta mikawa aunty zee� sauran ,aunty zee ta amsa ta ajiye ta� cigaba da bata� baki� .
cikin� haka� aryan� ya shigo dakin yana� kuka aliyu� ya juyo� a hankali yayi taku daya� yana� ?o?arin kamoshi� zuwa garesa , amman� tuni�� yaron ya� karasa gurin uwarsa dake kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta , ya haura saman� gadon ya rungumeta� ta baya yana� furta mata� kalmar� "sori� mommy , papa ne ya saki kuka kou� ?" Ki yi shiru Ki daina kuka zan rama miki� kinji� ".
kukanta ne� ya� qara� akan wanda take tabbas ya'ya� rahma� ta� juyo� ta rungumeshi� ajikinsa tana sheshekan kuka� tamkar ranta zai fita,hawaye� tausayinsu ne� ya shiga gangarowa� aunty zee� Aryan ya soma ?o?arin raba jikinsa dana kisna ",mumy bari naje na rama miki "a hankali ta shiga girgiza masa kai� tana kuka gumi na tsatsafo mata ta ko'ina ajikinka� matse aryan tayi gam saboda kokarin fixgewa da yake kokarin yi� ajikinta yadda take kuka haka arayan da aunty zee ke kuka gaba-daya an rasa wanda zai rarashi wani � ."
Sautin kukansu ne ya soma damun Aliyu� a�� natse� ya� fita daga d'akin� yana jan dogon tsaki ya� shiga� d'akin da areef� yake� kwance� ya� zauna� a� gefensa tare da tsura masa� idanunshi� yana kallonsa, ganin yadda� numafashinsa ke sauka a hankali yasa shi� sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare ya� d'aura� hannunsa akan sumar� yaron yana shafawa a hankali� yana� jin wani irin sanyi� mara misaltuwa a zuciyarsa , dan da wani abu ya samu d'ansa da sai yayi distroye rayuwarta� ,sai� yayi mata abinda har ta� koma ga Allah bazata� mantawa� dashi ba taimakonta daya d'ansa� yana numfashi kuma ko yanzu bazai barta ba har sai yaga mikewar d'ansa tukunan zai saurara mata �� ..."
"Idan�� kika ji� ancewa� mutun yayi� hakuri�� bisa wani abu daya faru to an cucesa� ne ,ki qara hakuri kisna� idan kika� bar gidan Aliyu da sunan yaji ko rabuwa� dashi� ina zaki "?"kin san dai baki� da inda zaki sannan baki da masauki� a gidan dady� idan� kin� manta� abinda� dady� yace bari� na tuna� miki "cewa yayi matukar ba ziyarar arziki ce� zata kowaki� gidansa ba� baya son� ganinki da suna matsala dan�� baki a masauki a gidansa, kuma duk� ranar da kika kashe aurenki da Aliyu� sai� dai� ki� nemi wani uban amman� ba shi ba, zan rokeki� da ki kara� hakuri kisna� ki zauna a d'akinki� kada ki ?auki maganar Aliyu� da� mahimmcin� da zai sa ki� bar gidan nan ". wani sabon kuka ta rushe mata� dashi� tare da zubewa kasa bisa gwiwowinta ta� kamkame Aryan dake rungume ajikinta� "shikenan� haka� zan kare rayuwata cikin� kunci da maseefa da tashin hankali "? "mai yasa� dady da mommy suka� kasa fahimtata akan� ya Aliyu "?
"Mai yasa suka fi son shi akan ni da suka yi silar zuwana� duniya "?
� aunty zee ta mike tsaye cikin tsananin tashin hankali� ta amshi aryan a hannunta sannan� kamota ta zaunar daita�� tace � "� wannan soyayya daga Allah ce kisna� da kuma� kyautatawar� da yayi musu, kin sani na sani kowa ma ya sani a cikin yan'uwa� Aliyu mutumin kirki ne�� ,ni yanzu babu abinda zan ce miki daya� wuce� kiyi� hakuri sannan kiyi� ?o?arin ki� adana damuwarki� kafin mommy� ta dawo gidan nan� ta fahimci� wani abu , sannan wa?an nan kayan suma ki karasa� maidasu cikin� wardrobe� zanje muyi magana da� ya Aliyu� ta k'arasa maganar tana fita daga."
�� kai� tsaye parlou'n kasa ta� zarce� domin yin magana da Aliyu sai dai bata� samesa anan� ba� sai nasir da Samir� da Safiyya ta� samu�� zaune shiru� tamkar� wa?an da aka turo musu� da sakon�� mutuwa , ta Kallesu daya bayan daya sannan tace "ina ya� Aliyu ko ya fita ne "?Safiyya da nasir ne� suka hada baki gurin�� ta bata amsa da� bai sauko ba yana sama ,
yayinda�� har lokacin samir� ya kasa furta komai� sannan� ya kasa aiwatar da komai dan jin zuciyarsa yake kamar zata kama da wuta yau da wani ne ba Aliyu ba yayiwa kisna irin wannan wulakanci� Allah ne kadai zai rabusu� amman akan Aliyu babu abinda zai� iya yi ko dady yaji yayi magana akan � lamarin sai ya bata masa rai bare matsayin Aliyu ya zarta komai a zuciyarsa ..."
Har aunty zee ta juya zata�� koma sama� ta� tsaya batare data juyo ba tace� "dan Allah� abban� Junior� ka dawo� daidai� kar mommy ta dawo ta fahimci� wani abu� ,wannan matsalar tsakaninsu� ne kuma� inshallahu komai� zai� dawo normal yanzu batare da bata lokaci ba , tsakanin miji da mata� sai� Allah ko mutun ya shiga fa?ansu� kunya zai ji tayi masa hannunka� mai� sanda saboda lura da tayi gaba-daya yanayinsa ya sauya� tana gama fadar haka� ta hau sama da sauri� ta�� shiga dakin mommy ,nan ta samesa zaune ya tasa areef gaba yana kallonsa hawaye na tsiyayo wa daga idanunshi� jin� motsin shigowar mutun� yasa yayi saurin ?auke hawayensa da hannunsa , sai dai� ya makaro dan� ta� rigada ta gani� .
� � girgiza� kai aunty zee� tayi sannan� ta� samu� guri� ta zauna akan� kujera tana kallonsa sai data numfasa sannan ta kira sunansa a natse� " ya� Aliyu� .... Bai amsa mata ba haka zalika bai waigo inda take ba ,sanin datayi yana sauraranta yasa ta cigaba da magana "dan Allah ya Aliyu� ka canza�,a zahirin� gaskiya� ban ji dadin� abinda� kayi wa kisna ba , kuma� nasan ko mommy tana nan kai zata bawa rashin gaskiya akan abinda ya faru "."ina� dalilina� nayi� haka , barinta gidan nan shine� abinda zuciyata ta yanke akanta� idan taga zata iya ta cigaba da zama a gidan�� idan bazata iya� ba ga hanya nan dan Allah Karki sake bata hakuri� akan lallai sai ta zauna� ki bari ta wuce duk inda zata� dan nima nafi bukatar haka� "."Uhmmm� Aliyu ka kuwa masan abinda kake fa?a kama ajiye� batun aurattayar� dake tsakaninku� �� kai da kisna yan'uwa ne na na jini kasawa ranka� kisna Aliyu suna tare muddin rai mutuwa ce kawai zata rabasu� "stop saying that zainab I don't like what you are doing� Ina nugun ganin girma da mutuncinki saboda ke din mai mutunci ce kowa ya sani ...... ".
� "bazan� daina� fadar� haka ba ya� aliyu� saboda bayan jinin na y'an'uwanta akwai wani jini na musamman� dake gauraye acikin jininku�� ko kaki ko kaso kisna da Aliyu� abu guda ne� "dan Allah ki daina� fa?ar haka kina maseefar� taba min� rai� wallahi "",Babu wani ?acin rai�� hakuri ma� ya kamata� kaje ka� bata�saboda kayi mata ba dade ba� .� "wannan maganar ma� ba mai yiwa ba ne dan Allah� ki daina fadar haka banaso ina ganin girmanki� zainab� saboda me zan bata hakuri "? "Laifin mai� nayi � da zan bada wani hakuri� "?� yayi mata tambayar ajere ransa na sake ?aci� sannan ya cigaba da magana cikin zafin zuciya "bana tunanin abinda nayi ya sa'bawa Shari'a�� to saboda me kike tunanin� zan bata hakuri "? yayi maganar yana rike hannun areef yana jin yadda hannunsa� yayi sanyi� "yanzu kana son fahimtar dani cewar ba kayi kuskure ba Kenan "?"Yes of course ban yi komai ba wallahi ,kin kasa dai� fahimtata ne kawai saboda kina ganin kamar nayi kuskure alhalin ni Kuma� nasan babu kuskure dana akan za'a kashe min da.... .....".....
yayi� shiru ya kasa karasa maganarsa� yana� kallon kofar d'akin ,itama aunty zee� kofar� tabi da kallo ganin kisna ta gani� tsaye� idanunta na tsiyayar da� ruwan hawaye muryarta cikin kuka tace� "ki yarda aunty zee� bai yi min� laifin komai ba ,ni kuma daman na ?auki laifina� ya dai kasa min uzuri ne amman nasan nice da laifi wallahi�tunda nasan halinsu aryan basa zama guri daya� ". ta runtse idanunta wasu hawaye masu zafi da ciwo suka sake� gangaro mata .
"ni� kaina a yanzu zanso rabuwa dashi
sai� dai bazan iya kallon idanunshi nace na tsaneshi�� ko nace� bana bukatar rayuwata dashi ba�� saboda darajan� ya'yana, bazan� iya kallon idanun uban ya'yana nace banason shi bana bukatarsa arayuwata� ko bana bukatar had'uwa dashi a lahira ba kamar yadda ya fada min� � ".
A� matukar fusace yace "kinji ba kinji� abinda wannan wawiyar take� cewa ko zainab� wato ma� darajan ?a?anta takewa komai ?� "ai daman� nasan abinda ke zuciyarki kenan shi yasa nake son rabaki da su gaba-daya na canza musu wa.........."tayi saurin katse masa hanzari ta hanyar cewa " duk abinda zaka fa?a ya� Aliyu� ka fada amman bazaka� taba canzani agurinsu arayan ba� saboda nice nan na dauki cikinsu na tsawon�� wata tara da kwanaki kuma� nayi na kudarsu� ...." Ni yanzu�� Abinda zaka min�� tunda baka bukatar zamana� da kai� ka taimaka ka wankeni� agurin mahaifina�� tunda nayi iyakar ?o?arina naga mun sasantar kanmu muyi�� zaman lafiya da juna�� amman kaki ," ba dai baka son zama� da kisna ba� ? yayi shiru tare da jan tsaki� "to� ka taimakawa rayuwata� ka� wankeni� agurin iyayena kafin ka sawakemin aurenka dake kaina��wallahil azim ina bukatar takardar saki daga gareka ,ka sake ni ka huta rayuwarka nima na huta� " .
tunda ta fara magana ya dauke kanshi akanta sai dai� jin maganarta ta karshe�� yasa Ya� d'agowa idanunshi� a hankali yayi mata wani� � kallon banza sannan� ya� ?auke kanshi ya cigaba da kallon areef zuciyarsa na masa wani irin tuttukin bakincikin, sosai aunty zee ta tausayawa halin da kisna� take ciki gashi dai a shirye take data sadaukar masa da rayuwarta amman ya kasa fahimtar kisnar� da data yanzu akwai bambamci� "ya Aliyu karka biyewa zuciyarka kayi hakuri dan Allah,� karka biyewa maganar kisna tana cikin ?acin rai ne , karkayiwa rayuwar aurenku nakasu� alhalin kuna bukatar juna ,ka tsaya ka duba rayuwar ?a?ansu uwar wani da ?an wani sai Allah babu wanda zai iya kula dasu Aryan kamar kisna, ka barta a gindin ?a?anta da ita kadai suka saba� sannan ina kake tunanin zata� idan ka saketa tunda kasan abinda dady yace mata kayi hakuri dan Allah� ta tarkashe maganar kamar zata yi kuka ...."
d'akin ya dauki shiru na wani� lokaci� sannan sautin muryar kisna ya karade dakin " aunty zee ki daina bashi hakuri dan girman Allah �� ki bar shi yayi� duk abinda zuciyarsa� ta yanke masa� akaina� ko dady da mommy sun ki amsata amatsayinsu na iyayena� zan bi duniya ,zan kwashe� yarana mubi duniya� tare dan bazan bar ko daya ba� ya sake d'agowa�� a� matukar fusace yana kallonta da jajayen idanunshi da suka canza kala� "da wasu yaran zaki bi duniya� ?� Yayi maganar kamar zai cinye ta "idan zaki bi duniya ki bi duniya� ke kadai kar ma ki tsaya� a iya duniyar� mutane� ki zarce zuwa wata� duniyar� daban i dont fucking� care� amman� ban da ya'ya na ...." ya karasa maganar a zuciye yana baro inda yake ya iso gabanta ya tsaya suna fuskantar juna� "idan� kin shirya� yawon duniya ki tafi ke kadai karki sake ambato� ya'yana a ciki� okay idan ba haka ba zan kasheki da kai kaina ya karashe maganar yana nuna mata yadda zai yi daita� ".
��a hassale tace� "lokacin dana yi d'awainiyya da cikinsu kana ina "?� ta kai hannuta� qirjinshi tana nuna shi� jijiyon wuyanta� na mikewa� sabida tsananin� tashin hankali da jin dacin maganarsa " kana ina� nace ? " kana� ina na� ?auki tsawon kwanaki �� ina nakudarsu� sannan na haifeshi kana ina "? "kasan yadda ake daukar� ciki ko kasan yadda ake nakuda bare ka fa?a min magana�� akan ya'yana � ka bani amsa� tambayarka nake�?� ta dinga zuba masa� magana tana nuna qirjinsa tare da� turesa tamkar mahaukaciya sabuwar kamu shi kuma� yana ja baya ganin kamar ta soma fita haiyacinta� yasa a� zuciye� ya damki kafad'unta ya ha?eta da bango� dakin "shut up kisna !!!! I said shut up or� else I will get you lost on second are you insane ? ya cigaba da� magana cikin zafin rai� "ko kina hauka ne kike ture ni� " ?"Ko� kin� soma shaye shaye ne� ko kuma� tsohon haukan� rashin mutuncinki ne ya motsa "? " alright ai nasan bazaki taba� canzawa ba dan idan kayi shekara dari baka ha?u da mutun ba duk ranar daka ha?u dashi karka tambayi halinsa dan halinsa na nan� bai canza ba , da wannan halin� kike tunani zaki� mallaki zuciyar Aliyu� never in history? " Aliyu yafi karfinki yayi miki nisa da.....
"Papa Me yasa kake sa mommy� Kuka� ?� Suka jiyo sautin Muryar aryan yana kuka har da shesheka " kullum kana sa mommy� kuka bana sonka tunda kana sa mommy kuka� daga yau kai ba papa dina� bane, babu ni� babu kai ".ya riko hannun aryan da niyyar rungumeshi� yaron ya� fixge� hannunsa ya karasa� jikin kisna� yana goge mata hawaye "stop crying� mommy ,I will� tell Grandma to punish him wasu hawaye suka zobo mata ya sake goge mata ta karasa ta dauki areef� ta saba shi a kafad'anta ta rike� hannun aryan suka bar d'akin ."
� "kaga abinda kake kokarin haddasawa� ko ?" wannan karamin�� yaron�� da bai san� meye damuwa ba amman yau � saboda ganin uwarsa cikin damu...........
"ya damu ko kuma ana son gurbata min tunanin yaro ya dauka ni din mugu ne "dan girman Allah kayi hakuri ya Aliyu komai ya wuce karka sake tada maganar� nan plz numfashi ya sauke jikinsa yayi� matukar yin sanyi saboda ganin yadda aryan ya nuna reaction dinsa akan kisna �� ya juya� ya fita zuwa haraban gidan kanshi kamar zai kama da wuta nasir ya dake zaune ya kalli samir "tashi mu bishi mu shawo kanshi , Samir� ya masa banza ganin haka yasa� nasir ya� mike ya� fita,Aliyu� yana tsaye hannunsa daya dafe da goshinsa� dayan hannunsa� yana cikin aljihunsa nasir� ya karaso�� ya rike hannunsa ya nufi lambun gidan� dashi� batare da yace masa uffan ba shima ya bishi a baya har suka shiga ya zaunar dashi ya koma�� ya dauko ruwa mai dan sanyi� ya ?alle murfi ya mika masa "ka sha kaji sanyi a hankali� ya amsa ya� kafa bakinsa a bakin goran bai sauke ba sai daya shanye tasssss� .
Yana� ajiye goron nasir� ya fara magana cikin fushi� ta inda yake shiga bata nan yake fita ba "karka ?auka ko na shigarwa kisna ne a'a ina fada maka gaskiya ne� a matsayina na d'anuwanka� kuma abokinka saboda� bai dace ba ko wata kayiwa haka� ba kisna ba zan tsaya tsayin� daka naga na fa?a maka gaskiya shima Samir sam bai ji dadin abinda kayi ba�� ya� dai� kasa saka� bakinsa ne�� bisa wani dalili nashi� ,ko� baka duba darajan kowa ba ka duba Samir mutumin da rayuwarsa ne kawai bazai iya baka ba ,mutumin da kai da kanka ka sha fada min yadda kuka yi rayuwa tare haba muradi ai ko mutuwa tana jin kunyar� idon iyaye ,ya'yan nan fa ?a?anta ne bazata so abinda zai cutar dasu ba sannan duk sonka dasu bazaka Kai ta ba, nasir ya dade yana masa magana� jikin Aliyu ya sake yin� sanyi sai lokacin ya fara tunanin yanayin da Samir ya shiga a lokacin da yake wa kisna tujara "kenan haushinsa Samir � yaji� ko me� .."? Yayiwa kansa� tmbayar yana duban nasir ?wa?walwarsa na sake shiga� caji� "Idan kuwa haushinsa Samir� yaji lallai jini ba karya ba "amman har an zo lokacin da samir zai yi fushi� atsakaninsa da kisna ?� � sun dade zaune�� a lambu� nasir na nusar da Aliyu� gaskiya� bai dai kula sa ba haka bai ce masa ya hakura ba illa iskan da yake furzarwa .."
Misalin ?arfe biyar� mommy ta shigo parloun� aunty zee ce da safiyya�suna� zaune " assalamu alaikum ta furta a hankali tana karasa shigowa gabad'aya suka maida hankalinsu gareta "wa'alaiki salam tare da mikewa suka amshi� laidodi dake� rike a hannunta ta zauna akan kujera "ya Allah ta� furta a hankali ina wa?an sojojin� suke ban ji motsinsu ba"?
Safiyya da aunty zee suka kalli juna sannan aunty zee tace "suna sama tare da mammansu bari na kawo miki ruwa ki sha sai naje na dauko miki su ta karasa maganar tana shiga Kitchen bayan kamar second biyar ta fito hannuta rike da jug da glass cup ta tsiyaya ruwa� ta mika mata ta ajiye sauran a saman table� sannan ta juya ta hau sama mommy ta kalli safiyya "ina nasir ko� suna� bangaren Samir ne ko suna� lambu� "?
"Eh suna lambu "ta bata amsa da haka� suna zaune aunty Zee ta dawo "mumy bacci suke daga su har mammansu ta fadi haka ne� dan kar mommy ta d'ago komai "bacci a daidai wannan lokacin ki koma ki tasota� ga waya nan na siyo mata�� ta bude ladar data shigo dashi ta mikawa aunty zee wayar� "gashi nan ki�� tasheta� ki bata� "kai mommy gaskiya ta gode� kisna zata dawo online� kenan ? "Gaskiya wayar tayi kyau sosai " dubu ?ari biyar�� kenan a kudinmu na nigeria zaro ido aunty zee tayi "haka waya yake da tsada anan ?"sosai kuwa ai wayoyi sunfi sauki a Nigeria nan dai� aunty zee ta dinga jan mumy da hira daga karshe nasir ya kira safiyya a waya tayi musu sallama ta wuce aunty zeey ta shiga Kitchen domin� daura abincin dare .."
Haka nan jikin mommy ya dinga bata akwai abinda ya faru a gidan da bata nan� dan har kusan takwas din dare bata ga yaran ba� haka bata ga kisna ba hankalinta yaki kwanciya gashi ita ta kalli abincin da� aunty zee ta kawo mata bata jin zata iya sanyawa cikin komai batare da ta daura idanunta akan jikokinta mafi soyuwa acikin ranta ba ,ta mike ta sanya silifas ta fito daga d'akin ta karasa bakin kofar dakinsu har zata tura sai tayi tunanin watakilla Aliyu yana ciki�� tayi knowking� tare da sallama ......"
Aliyu ne ya taso sanye da jallabiya� dan maroko� kalar dark blue jallabiyar tayi masa kyau sosai abunka ga fari sol �� ya bude kofar ganin mommy� tsaye� ya sha jinin jikinsa sai dai yayi kokarin sanyawa jikinsa jarunta cike da girmamawa yace "barka da dare� mommy , kina bukatar� wani abu ne "?Girgiza masa kai tayi kana tace "yaran nan� nazo dubawa tunda na dawo daga kasuwa ban sanya� idanuna akansu ba daga su har uwarsu shiru yayi dan shi kansa baya son mommy tasan abinda ya faru ,idan ya hanata ganinsu zata fahimci wani abu idan ya barta ta ga hannun areef hankalinta zai iya tashi fiyye dana yanzu� duk da bawani ciwo bane ,hannu dai yayi sanyi ne saboda shock din daya samu , matsawa yayi gefe ya bata hanya ta shigo d'akin akan gado ta hago su kwance lullu'be cikin bargo kisna na zaune a gefensu jingine da gado ta tafka tagumi� tana ganin mommy ta sauko tana wayancewa ",mommy kiyi hakuri kin jini shiru ko wallahi tunda kika fita kaina ke ciwo shine na kwanta har yanzu ma ban daina jin ciwon kan ba momy� ta zuba mata ido tana nazarinta sannan ta karasa gurin yaran ta shafa kansu� tayi kasa da hannuwanta zuwa kirjinsu taji numfashinsu na sauka yadda ya kamata�� ta rankwafo� ta sunbuci� goshinsu ta dawo ga kisna "kiyi kokari kiga likita kada ki tsaya gida shan magani a tare kisna da Aliyu suka d'ago suka kalli juna qirjinsu na mahaukacin� bugawa da wani�� sauri mommy kuwa tana gama magana tayi musu sai da safe ta fita Aliyu ya kulle kofar ya� hau saman katifa ya yi rigingine rungume da hannuwansa duka a qirji� yana tunanin maganar mumy da alamun ta dauka ko ciki ke ga kisna ..?
� � Har kusan dayan dare kisna bata runtsa ba tana kwance kusa da ya'yanta shima ba� runtsawa yayi ba tunani ne ya sha kanshi ta kai hannu ta janyo laidar da aunty zee ta shigo mata dashi d'azu tana dubawa wasu zafafan hawaye ne suka zo mata "uwa kenan "hakika duk wanda ya rasa uwa yayi kuka tasan� ta siya mata wayar ne� a matsayinta na yarta da kuma kwantar mata da hankali dan ta zauna da Aliyu gashi wanda ake wa dan shi yaki kwantar da kai su zauna lafiya ta mike dan saka wayar a caji�� motsin laidar ya tadda areef ya Mike zaune Aliyu yayi saurin kamoshi jikinsa� ya rungume shi� "zaka ci abinci ne?Yaron ya girgiza masa� kai yana cewa� ",papa tea "
da sauri ya sauko yana ?o?arin fita kisna� ta rigashi fita� dole ya dawo ya zauna rike dashi bata dade ba ta dawo hannunta rike da cup din tea ta amshesa a hannun Aliyu� ta soma bashi� can shima Aryan ya farka� ta dauko shi ta bashi sauran tea din da areef ya sha� ta kwantar dashi� ta shiga bayi dan bata jin zata iya runtsawa ta d'auro alwala ta fito wanda zuwa lokacin ya kwantar da areef a kusa da aryan sai dai idanunsu biyu yana lallabasu dan su koma bacci�� .."
Tana zaune byn ta idar da sallah ta fashe da kuka yaranta dake kwance suka sauko a gigice� suka karaso gareta suka rungumeta kuka take suma suna� � kuka�� kamar ana zarar ransu kuka yaran suke sosai saboda ganin halin da take ciki gashi dai� � basu da cikakken wayon da zasu ce ga dalilin kukanta sai dai suna jin zafin halin kunci da mahaifiyarsu take ciki a hankali ta rungumesu ajikinta tana ci-gaba da kuka "Allah kasa papa ya daina saka mommy kuka� kasa ya bata farinciki� , ki daina kuka kinji� mommy duk aryan yake magana shi areef ganin mamansa da d'an'uwansa na kuka ne� yasashi kuka "na gode d'ana� na daina kuka� kaji�babana� Allah yayi muku albarka na gode muku ,kuma na godewa� Allah daya azurtani da samu ya'ya irinku masu tausayi Allah� yayi muku albarka ta karasa maganar tana shafa kansu ....."
Mmn sudais
????????????
CUTAR DA KAI
????????
????????????
~TRUE LIFE STORY~
Free page 12
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan ?aya ko sari yayi magana ta wannan number08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
Shiru yayi yana kallonsu suna kuka zuciyarsa cike da matsanancin takaici , haka kawai tana neman d'agawa yaransa hankali a karon banza da kukanta ,qirjinsa sai faman tafasa yake , babu abinda ya tsana a rayuwarsa kamar yaga uwa da ya'yanta suna kuka rungume da juna wannan abu na bala'in d'aga masa hankali .. "wannan wacce irin tarbiyya ce yayi maganar a zafafe zuciyarsa na kuna "? "kin wani rungume yara kina ?o?arin gur'bata musu tunanin da wannan dakikancin naki "kina son nuna musu zalintarki nake saboda su tsane kou me "? yayi maganar a tsawa ce gaba-daya yaran suka sake makalewa jikinta suna kyarma
"kiyi kokarin yin duk abinda zai sa su tsane a cikin zuciyarsu wallahi kece zaki kwana a ciki dan nan kusa zan samu wasu ya'yan da zasu maye min gurbinsu aikin banza kawai komai kuka kamar wata matar mamaci ,da yarda Allah sai Allah ya maida miki mugun nufinki akanki ni bazan ga kuka a rayuwata ba ". ya k'arasa maganar tare d'aura hannunsa ?aya akan sumar kansa dake kwance luf luf gwanin ban sha'awa kamar irin na areef da aryan ."
D'akin ya dauki shiru bata sake yunkurin yin kuka ba bare yaranta su tayata ,shima kuma bai sake cewa komai ba sai aikin jan tsakin da yake aika aika zuciyarsa na bugawa da karfi , a hankali ya runtse idanunshi da sukai jawur yana Allah wadai da irin halayyar wasu matan , ya furzar da iska sannan ya gyara kwanciyarsa cike da takaicinta yayi rigingine yana ?ara jin tsanarta a cikin zuciyarsa , ai muddin bai nika abinda tayi masa ba to bai kyautawa rayuwarsa ba, tamkar ya rako maza duniya ne , gara ya rama itama ta d'and'ani irin abinda yaji ."
Har goshin asuba kisna bata runtsa ba tana tsaye bisa kafafunta ta dukufa gurin kaiwa Allah kukanta , tasan abinda tayi masa yayi muni da yawa ,amman abinda yake mata a yanzu har duniya ta nad'e bazata ta?a mantawa ba, ta d'aga hannuwanta duka sama tana rokan Allah akan ya sanyaya zuciyarsa ,"Allah Kasanyawa Aliyu hakuri a cikin zuciyarsa , Allah kasan ina cikin tsananin damuwa akanshi , kasan yadda nake sonsa a halin yanzu karka bari zafin zuciyarsa ya rabamu alhalin ina tsananin son shi , Allah na tuba bazan sake aikata abinda nayi masa ba , Allah ka yafe min bisa kuskuren dana aikata ya Allah Aliyu bawanka ne kai kake da karfin ikon akansa ka gaugauta sanyaya zuciyarsa akaina ,Allah na rokeka da sunayenka tsarkaka ka sanyaya zuciyar aliyu yayi min afuwa Allah kasan ina son aliyu saboda kai ,Allah ka tausaya min saboda darajan fiyyayen halitta ,Allah kafi kowa sanin zuciyata nada rauni a kan bawanka Aliyu , Allah idan soyayyar da nake wa Aliyu alkhairi ne a rayuwata da addinina kasa Aliyu ya hakura ya dauki al'amarinmu da sauki idan babu alkhairi Allah ka cire min son ka raba tsakaninmu cikin sauki batare da tashin hankali ba sannan ka k'arawa mahaifiyata lafiya dan tayi namijin kokari akaina dan ganin rayuwarta ta inganta ba kowace uwa ce zatayi irin abinda mahaifiyata tayi min ba a ganiyar kuruciyata ta karashe addurta tare da ha?awa da yiwa yaranta akan Allah ya albarkaci rayuwar su sannan ta shafa addu'ar tare da shafawa akan yaranta da bacci yayi awon gaba dasu tuni ,bata tashi ba har sai data ji ana ?o?arin gabatar da sallar asuba sannan ta mike ta shiga bayi ta d'auro sabon alwala ta fito ta gabatar da sallah tayi azkar din safe sannan ta kwanta a kasa kusa da yaranta ta rungumesu ajikinta ..."
Washegari sai gurin karfe tara na safe ta tashi shima sautin zazzakar muryarsa ce ta dinga shiga kunnuwanta yana waya da coch dinsu , ta yunkura da kyar ta mike cikin sanyin jiki tana kallonsa suka hada ido shine yayi saurin janye kwayar idanunsa akanta yana yatsina fuska kamar yaga mugun abu , yaranta ta kamo ta soma yiwa wanka ta shiryasu cikin kananan kaya ta kai su dakin mumy sannan ta fa?a wanka ta jima acikin bayi tana sa?a jikinta da turarukan wanka masu kamshi sannan ta fito ta shirya cikin wata had'add'iyar doguwar riga wacce take da adon fulawa tun daga kasa har sama cikin kayan da mommy ta siyo mata ne jiya tayi tunanin ta saka ta gani kafin su bar kasar , ?aramin gyale tasa ta nad'e kanta dashi kafarta na sanye da takalmi kalar kayan tayi matukar kyau kwarai babu wanda zai ganta bai sake Kallonta ba, gashi daman jikinta akwai shi da daukar kaya ,babu kayan da zata saka basu amshi jikinta ba , ta shafa hoda kadai a fuskarta dan bata damu da yin fente fenten a fuskarta ba sannan ta feshe duk ilahirin jikinta da ruwan turare .."
Aliyu dake tsaye sanye da kananan kaya wanda daka Kallesu kaga kalar kudi bama sai an fa?a maka adadin kudin kayan ba zaka fahimci iya tsadarsu ,ga tsabar kyau da kwarjini sai kace shi yayi kanshi ga siffarsa kamar dan larabawa , Allah dai yayi a kasar Nigeria za'a haifosa kuma acikin jinsin *zarma* amman idan ba fa?a maka aka yi ba bazakace asalinsa dan nigeria bane ."
kallon kasa da sama yayi mata hakan yasa tayi saurin durkushewa kasa a gabansa dan tasan ma'anar kallon cikin rawar murya tace "ina..ina kwana"? yaja dogon tsaki yana kawar da fuskarshi a ranshi yace "mai zan yi da ina kwananki "? jiki a sanyaye ta mike tana ?o?arin barin d'akin ba dai ta gaishesa ba kar ya amsa ita dai tayi , dan gaisuwar na cikin dokokin daya kafa mata ko ta sha mahaukacin mari , tana daf da barin d'akin tana rausaya taji sautin muryarsa mai shegen dadi da tsuma zuciya wanda tsautsayi yasa ya fa?a kunnuwansa koda kuwa bakar magana zai fa?a sai mutun yaji tasirinsa ajikinsa "tunda nake a rayuwata ban ta?a ganin mace mai tsananin muni irin ki ba ......"
cak ta ja ta tsaya ta kasa cigaba da tafiya sannan ta kasa juyowa , sai dai take jikinta ya ?auki rawa kamar mazari ta dinga bin jikinta da kallo gabanta na faduwa "ban taba ganin mace mara kyan fasali irinki ba yanzu ke nan har wani kyau kika yi da kike wani tafiya kina rausaya kamar wata gurguwa ..... "?
wannan karon da hanzarinta ta juyo gaba-daya ta zuba masa narkakkun idanunta tana kallonsa, ido cikin ido suke kallon juna zuciyarta na rawa cike da tsananin mamaki jin furucinsa " ya rabbi mai kuma nayi masa da safiyar nan yake aibantani haka ? ta yiwa kanta tambayar har lokacin idanunta na cikin nashi , take idanunta suka kad'a suka yi ja tsabar ?acin rai da yake son haddasa mata . "me ke laifinna da sassafen nan da zai muzani haka wato dai Aliyu ba zai bar rayuwarta ta huta ba duk yadda zai yi ya dagula mata lissafi sai yayi daga wannan balain sai wannan
Allah ma yasa daga ita sai shi ne a dakin dan tasan ko agaban mutane haka zai mata dan ya kuntatawa rayuwarta ,bafa tsoronsa take ji ba kawai dai tana son gyara kuskurenta ne yasa take had'iye abubuwansa "
Ranta yayi bala'in 'bace akan abinda yayi mata yanzu a cikin ranta tace "lokaci ya kusa da zan taka maka burki akan abubuwan da yake mata ,a zahiri kuwa cewa tayi "wannan shine lokacin da zangargadeka matukar kana son zaman lafiya a gidan nan to ka fita hanyata kamar yadda kace na fita naka , idan ba haka ba zan rikeka a matsayin gawurtaccen makiyina da yake son kassara min rayuwa ,wai dole ne sai ka min magana ma tunda kace baka bukatar hakan a tsakaninmu " ai kace baka bukatar zama dani to ka sawwake min saboda nima yanzu ba bukatar zama nake da kai ba ka bani takardata dan Allah kaga aiki da cikawa ta k'arasa maganar tana sakar masa harara gabanta na faduwa dan karfin hali tayi kawai amman zuciyarta a matukar tsorace take da kalmar ya bata takardanta cikin sanyi jiki ta dinga daga kafafunta zuciyarta na zafi tana data sanin furta masa haka dan tasan halin zuciyarsa kadan da halinsa ya maka saki .."
Murmushin mugunta yayi dan abinda yafi bukatar gani kenan akan fuskarta damuwa da tashin hankali sannan ta bukaci rabuwa dashi da kanta kuma duk yayi nasarar haifar mata ,bai barta iya haka ba yace "ayi gaba dai zuciyata ta huta da tashi saboda ganin wannan mumnunar banzar fuskartaki mai mugun hali kawai ai nasan duk abinda kike fa?a akan kin canza karya ne dan ba zaki ta?a canzawa ba maganar zaki rikeni a matsayin gawurtaccen makiyinki ai nafi son haka , ke na ma fi makiyinki tasiri a rayuwarki idan baki manta ba ni dake makiyan juna ne baza mu ta?a sauyawa daga matakin da muke ba saki kuma tunda kin bukata sha kuruminki sa ido kiyi kallo kina zaune zai sameki saboda zama dake bashi da wani amfani dan bana sonki i really hate you ..........." abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan a lokacin da zata karasa ficewa daga d'akin kafafunta kawai take dagawa zuciyarta na zafi da rad'ad'i idan shi bai sonta ai ita tana son shi , dole ne sai ya furta baya sonta ko sai ya saketa ya barwa zuciyarsa mana har sanda zai aiwatar da niyyarsa akanta, Allah kaga bawanka Aliyu ko allah ka kawo min ?auki ,kasa min dauriya amsar duk abinda zai zo daga garesa zama dashi ko rabuwa dashi "
Tsayawa tayi ta daidai natsuwarta tare da goge hawayenta sannan ta cigaba da tafiya a kan step ta hango aryan da areef suna rige rigen Isa gurin mommy gabad'aya suka fa?a kan cinyar mommy dake zaune saman doguwar kujera tana ware musu hannuwanta alamun su taho gareta Hajiya mommy ta dubi jikokinta cike da farincikin ganinsu cikin koshin lafiya, yayinda qaunarsu ke cigaba da ratsa kowani sashi na zuciyarta ,ta shafi kansu daya bayan daya tana yiwa Allah godiya daya azurta Aliyu da kisna da samun kyawawan ya'ya wanda take qauna fiyye da komai a duniya , mikewa tayi tare dasu suka isa dining table inda Samir da aunty zee ke zaune suna murmushin jin dadi ganin areef ya tashi lafiya babu wata matsala kisna ta karaso jikinta a matukar sanyaye ta durkusa har kasa tana gaishe da mommy "Ina kwana mommy .."? "Lafiya lau mamana kin tashi lafiya ya karfin jikin"?"Alhamdulillah naji sauki sosai ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi dan kwantar da hankalin mahaifiyarta , ta juya inda samir yake ta gaishe dashi da aunty zee.
aliyu ya sauko yana ciccin magani kamar wanda aka yiwa wani laifi ya gaishe da mommy cike da girmamawa ta amsa masa cikin sakin fuska ita dai tana son Aliyu arayuwarta a natse yaja kujera ya zauna kusa da Samir aunty zee ta kalleshi fuskata dauke da murmushi tace "Aliyu gadanga kusar yaki an tashi lafiya "? " Lafiya ya amsa mata a takaice yana danne danne a wayarsa ita kam kisna bata ce masa komai ba illa matsawa daga gefensa da tayi ta samu guri kusa da mahaifiyarta ta tsaya dan bazata iya da balainsa ba, shi kuwa Samir ko kallon inda yake bai yi ba hakan kuwa yayi mugun dagawa Aliyu hankali ya dan saci kallon inda yake yaga ya balain hade rai kuma hankalinsa baya kansa yana wani guri zuciyarsa yaji yana rawa zai iya daukar fushin kowa a duniya amman banda samir shi din ajin farko ne a zuciyarsa da rayuwarsa ."
Abinci sun kai kala uku dake kan dinning table din duk aunty zee ce ta dafa , kisna ta zubawa kowa har uban gayya , babu Wanda mommy bata bawa aryan da areef kadan kadan sun ci ba , suna ci suna hira duk sanda aryan yayi kokarin bawa mommy labarin abinda ya faru jiya sai kisna tayi saurin kai lomar abinci bakinsa "ya fa koshi amman naga sai tura masa abinci kike kamar jira aryan yake mommy tayi magana ya kwa'be fuska tare da bu?e baki yana nunawa mommy abinci "ka koshi kou .."?ya gyada mata kanshi mommy ta janyo tissue ta tara a daidai bakinsa "zubar a ciki karki sake bashi komai cikinsa ya koshi "okay mommy ta cigaba da tsakurar abinci, ta kai spoon bakinta kenan taji aryan ya soma magana granny "yesterday when you not a round areef was shocked and papa ....
"Shut up wa tambayeka mai shegen surutun tsiya tayi maganar tare da kai hannunta zata buge masa baki zaraf taji an rike tsintsiyar hannunta tunda taji saukar hannu tasan shine take qirjinta ya shiga dokawa dan bata san abinda hakan zai janyo ba tsoro da matsanancin firgici ne ya ziyarce gaba-daya ilahirin jikinta,ta d'ago kyawawan idanunta ta zuba masa tana kallonsa fuskarshi babu walwala gashi ya ha?e rai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa a hankali tayi kasa da kanta dan bazata iya jura kallon kwayar idanunshi ba yayinda har lokacin yake rike da tsintsitar hannunta yana hukuntata da idanunshi gabad'aya ta rikice saboda idanunsa dake yawo ajikinta cikin ?asaitacciyar muryarsa yace "don't ever try kisna Karki kuskura hannunki ya ta?a lafiyar jikin d'ana karya ya fada da kike ?o?arin dukansa "? A natse ta d'ago idanunta suna kallon juna ido cikin ido zuciyarsu na bugawa da karfi hankalinta yayi bala'in tashi bata son mommy ta san wani abu ya faru gashi yana ?o?arin fallasa komai tasan yayi haka ne dan mommy tayi mata fa?a yaji dadi "kana nufin shocking ne ya kama areef ta yaya hakan ya kasance "? mommy tayi magana hankalinta a matukar tashi tare da kamo areef din tana duba jikinsa take jikin kisna ya fara rawa ", Allah ne ya kikaye da tun jiya areef ya mutu bisa sakaci irin nata yanzu kuma aryan yayi magana tana ?o?arin dukansa nan ya kwashe komai ya fada momy ya karasa maganar yana numfasawa .."
Samir yace "ki kwantar da hankalinki mommy babu abinda ya samesa tun jiya ya ga doctor ayi masa duk abinda ya dace yayi maganar yana zabgawa Aliyu harara karaf idanun mommy ya sauka akan Samir "dan me zaka hararesa dan yayi magana idan kaine hakan ta faru killa sai kayi abinda ya fi nashi nan mommy ta dingawa kisna fa?a ta inda take shiga bata nan take fita ba ,momy ta kai hannunta ?aya ta daura akan hannun areef tana shafa tsintsiyar hannunsa , cikin rawar murya kisna tace "am sorry mumy banza sake ba dan Allah ku bar maganar nan haka wallahi ina jin kamar na mutu ta karasa maganar hawaye na wanke mata fuska ta mike da sauri zata bar gurin Samir yayi saurin kamo hannunta cikin nashi "ina kuma zaki koma kiyi zamanki babu mai sake miki fada akan yaranki wasu hawaye masu zafi suka zubo mata bazan iya cigaba da zama a nan ba gara kawai na kama kaina nice fa na haifi areef ta yaya zan yi abinda zai cutar dashi ko mahaukaciyar kan bola ce ni bazan cutar da d'ana ba ... ..'
Nan kuma jikin mommy yayi sanyi tayi shiru tare da daura hannunta akan dinnig table tayi tagumi tana Kallonta ganin yadda take kuka tun daga kasan zuciyarta yasa momy tace "shikenan kiyi hakuri amman kinsan kiyi kuskure ko "?"Nasani kuma na bada hakuri me kuma zanyi masa saboda Allah idan dai ba kasheni zai yi ba .... aryan ya matso kusa da momy ya rike hannuta gam kamar zai yi kuka saboda ganin kisna na zubar da hawaye "Am sorry mommy bazan sake ba stop crying I don't want to see your tears mommy please Ki daina kuka kinji granny kice ta daina kuka "zaki sha ice cream zan sa papa ya kai mu Ki sha ice cream kinji".
"kinga aryan ma hakuri yake baki yaranki suna matukar sonki sosai kiyi hakuri saboda su duk rarrashin da Samir da aryan ke faman mata , ha?e rai tayi taki yin dariya "me kike son ayi miki ki huce autar momy dan gaskiya bazamu barki haka cikin fushi ba , idan kika ki hakura nasan yau bamu ba ganin farar momy an tabo mata auta gabad'aya suka sa dariya har momy banda Aliyu da yayi bala'in bata rai jin furucin wai ya'yanta suna sonta shi kuma fa ko oho kenan "?
Fuskarta shimfide da murmushin jin dadi tace "zaku kaini gurin shakatawa "dan wannan ai mai sauki ne saki ranki yau ba sai gobe ba za'a kai ki duk inda kike so , dariya tayi Jin tautaunawarsu yasa aliyu ya mike ya koma kan doguwar kujera ya kwanta kasancewar weekend ne babu inda zashi samir yace "ranka shi dade sarkin zuciya kaji abinda uwar gida take bu?ata ya kamata ayi mata abinda take so yau tunda weekend ne " yayi maganar yana ha?e rai ha?e da harararsa kamar yace baza shi ba saboda kisna ce ta bukaci fitar amman bazai iya ba saboda Samir zai iya yin komai ga kuma uwar gayya mommy dake gurin ya kasa fadar haka yace "babu matsala idan kun shirya ka min magana kisna ta kwashe kwanuka da suka ci abinci ta shiga Kitchen ta dawo ta gyara dinning table ta sake komawa dan wanke kwanuka .."
Kowa ya watse parloun ya saura daga Aliyu sai Samir duk yadda Aliyu yayi kokarin son magana Samir yayi masa banza ya dauke masa wuta a karshe ma ya mike ya nufi kofar fita shima ya mike da sauri ya biyosa wata irin zufa na karyo masa a goshi tamkar wanda aka watsawa ruwan sanyi a daidai kofar shiga parlou'n Samir ya sha gabansa yana kallonsa yana furzar da iska ,a hankali ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa yana cigaba da kallonsa ganin bashi da niyyar cewa wani abu Samir ya raba gefensa zai wuce ya sake taresa
"haba Samir mai yasa zaka min haka ? "Yanzu saboda kisna zaka juya min baya kenan kana jin zafin abinda nayi mata bayan kai sheida ne akan......"
Numfashi Samir ya sauke tare da katse masa hanzari ta hanyar cewa "Ba haka bane muradi wannan accedent din daya faru ba laifin kisna a ciki amman kaki ka daga mata kafa, karka manta hakan zai iya faruwa akanka akan kowa duk abinda zakawa kisna nawa ido ne amman akan wannan ko ba kisna kake aure ba zan ji babu dadi a raina , Aliyu ya kamo hannun Samir ya rike gam cikin nashi "to kayi hakuri kasan yadda zuciyata take idan raina ya ?aci am really sorry ka daina fushi dani zan iya jurar komai ban da fushinka rungumeshi Samir yayi ajikinsa yana sauke numfashi "kai ma kasan bazan iya dogon fushi da kai ba, jiya zuwa yau ne gobe da kaina zan nemeka suka sake juna suka karasa cikin parlou'n suna magana kasa kasa ."
A can sama kuwa , kisna da aunty zee sun kulle kansu a daki kisna na koro mata abinda ya faru d'azu "ina tsananin jin tsoron hukuncinsa , aunty zee ki taimakeni dan Allah ki tayani addu'a Allah ya bani ikon cin jarabawa , kiyi min nasiha� aunty zee ko zanji sanyi zuciyata na zafi kamar zata tarwatse� ta kamo hannunta� ta dauka daidai saitin zuciyarta� ,a matukar� fusace aunty zee tace mai yasa kisna bayan�� kinsan� halin zuciyarsa� zai iya aikata komai� mai yasa� kika ce ya baki takardanki gaskiya baki kyauta min ba bana son kina yin haka mahakurci mawadaci fa ki daina biye masa dan shi abinda yake so kenan ya dagaki a gindin yaranki ya bawa wata"wallahi� don inji sanyi ne Kuma ai bazan sake ba "shikenan inshallahu Allah zai duba lamarin� "Ameeen� abinda nike so daga� gareki� kenan don Ina jinki aunty zee� a raina don Allah ki kwantar� mun da� hankili bani da natsuwa kawai dauriya nake ta karasa maganar hawaye na silalo mata "Kiyi mun nasiha irin Wanda Kika saba min Ki fada mun gaskiya komai� dacin ta a yanzu a shirye nake da amsar duk wata nasiharki ,
" Sannan Kiyi mun� addua
Wallahi nasan duniyan nan ba matabbata� bace don Allah ki gayamun� gaskiyan abunda ubangiji yace Koda Raina zai baci nafison ki gayamun� abunda zai sa in tsira duniya� da lahira Don Allah yar'uwata� karki barni a wannan lokacin Ina matukar� bukatan shawaran ki na gari Wanda zai anfane ni� plsssss "Kisna aunty zeey ta kirata a tsanake ta d'ago idanunta dake cike da ruwan hawaye ta zuba mata batare data amsa ba sai dai tattara hankalinta da natsuwarta gareta " Allah yace� idan� ya ?addara maka zaman� aure da mijinka ka rikeshi tsakani� da Allah kuma da zuciya kada ka cutar dashi kuma kada ka nufesa da mugun sharri ina miki nasiha kamar� yadda kika bukata ki zauna da� mijinki� tsakani da Allah Karki sake ganganci cewa ya sakeki�
Ki zauna dashi da zuciya domin shi kanshi furta sakin zunubi ne ki barshi shi yayita cewa zai sakeki� abinda kika sani duk matar da tace mijinta ya saketa Mala'iku rahma na tsine mata dan haka ina miki nasihan ki daina
" Insha Allah na Miki wannan alkawarin� na gode na gode yar'uwata " aunty zeey ta mike tsaye "ni zan wuce ki dan huta kafin lokacin fitarmu� yayi "anya zan iya fitar nan kuwa da ma barshi kawai ?
"baki da hankali dan Allah ki kwanta ki huta� kafin yamma tayi zan wuce dasu areef ma dan� karsu dameki ".
*****"
da yamma duk suka shirya kisna ma ta shirya cikin riga da siket wanda ya ?an kama jikinta ta d'aura abaya a saman kayan ta nad'e kanta da mayafin abayar ,tana tsaye gaban mirrow ya shigo d'akin� ya bude wardrobe dinsa kallo ?aya tayi masa ta ?auke kanta hankalinta ya rabu gida biyu wani naga mirrow wani na garesa ya dauki kayan da zai sauya ya rufe wordrobe ya shiga bathoroom ya sauya kaya ya fito ya tsaya a bayanta ta lumshe ido saboda saukar numfashinsa da taji a daidai saitin wuyanta ,ya dauki cumb ya hau gyara sumar kanshi bayan ya gama ya zuba mata ido ta cikin mirrow batare daya ce komai ba� jikinta ne ya bata ita yake kallo ta d'ago kanta a hankali idanunsu suka tsarke cikin juna sake matsota yayi sosai kamar zai hadeta da jikinsa take ta sadaukar da hakan ce zai faru sai dai abun mamaki taji yaja dogon tsaki ya zagayeta ya ajiye cumb din hannunsa� ya juya wani naunauyen ajiyar zuciya� ta sauke tana satar kallonsa tana� karasa shirinta har ya gama ya fita yana jan tsaki� , tana kokarin fitowa aunty zee ta shigo "wooooowwww gaskiya kinyi kyau sosai� "? Kyan banza tunda wanda akayi dominsa ma bai san ayi ba "karki damu ko bai furta ba yaji dadi bazai dai nuna miki bane kinga muje ke kadai ake jira ta riko hannuta suka fita .."
Kai tsaye *sharma sheik* suka nufa had'ad'd'en guri ne daya fi ko wani gurin shakatawa a kasar misra tsari da kyau ,guri ne wanda ko turawa idan sun kawo wa kasar ziyara nan suka fi hallarta saboda tsaruwansa ,duk wani abu na shakatawa akwai shi a gurin ,tunda suka shiga gurin aryan ya makale mata yayinda areef ke rungume a kafad'an Aliyu suka nufi wani bangare dabam dan shi babu inda bai sani ba aguri, yawon zuwan da yake ne ma suka ha?u da nawal .."
A hankali take rausaya wanda daman haka tafiyarta take aryan na rike da hannunta tana kallon yanayi gurin ,
mutane kala dabam dabam ne gurin kowa rayuwarsa yake babu ruwan wani dani har ta karaso inda aka kilance domin wasan yara ta shiga aryan na rike da hannuta gam yana ganin inda suka shigo murnarsa ta k'aru uwa uba hango lilo da yayi ,ya fixge hannunsa dake rike cikin nata ya kwasa aguje taku biyu tayi ta damko shi ta daga shi sama "zaka hau lilo ne babana "? Ya gyada mata kai alamun "eh .
"okay kabi a hankali zan kai ka da kaina kaji babana ya sake gyada mata kai sai dai jikinsa har rawa yake ya matsu basu karasa gurin lilon ba ,a natse ta karasa ta d'aurasa ya saki murmushin jin dadi wanda har fararen hakoransa da dumple dinsa suka bayyana, ya tafi suuuuuu ya sauka ya sake dawowa da gudu "mommy sake d'aurani " ta sake daukarsa ta d'aurashi tana sakar masa murmushi "mommy ina areef kije ki amso shi guri papa shi shima ya hau lilo "papa zai kawo shi karka damu yarona tana cikin magana ta jiyo kamshin turarensa ko bata d'ago kanta� ba tasan mammalakin kamshin dan haka taki d'agowa ta kamo hannu aryan tana jin sautin muryar areef yana kiran aryan amman taki tsayawa dan bata son tashin hankali tunda duk suka kasance sai yayi abinda ya bata mata rai� suka nufi wani guri ta tsaya hannunta daya� dafe da kafad'an aryan suna kallon larabawa ."
A hankali wani mutumi� ya zo ya tsaya kusa da kafad'anta wanda sauran ka?an kafadunsu ya hadu da juna ta waigo a hankali suka hada ido ya kashe mata idonsa daya "sannu ko " yayi magana cikin harshen larabci� saboda siffarta� gabad'aya ta nuna masa balarabiya ce ,� cikin sanyayyiyar muryarta tace " ban fahimci abinda kace ba cikin harshen Ingilishi�� tana matsawa daga kusa dashi , jin abinda tace� ya sake motsata sosai kamar zai rungumota� "Masha Allah a she yar kasar ku ce� "ko zan iya sanin sunan malamar tun da kika shigo gurin nan naji kin kwanta min a rai ko zaki iya bani dama na mallaki zuciyarki "?a matukar frigice ta waiga bayanta ganin Aliyu bai gurin ta sake maida idanunta kanshi tare da cewa "no.." sannan ta bar gurin da sauri tana tafiya tana waigen bayanta kawai ta ji�� tayi karo da mutun� a matukar firgice ta furkanci mutumin da suka yi karo ba kowa bane illa Aliyu gabanta yayi wani mahaukacin bugu ganin har�� wayar hannunsa� ta subuce kasa tayi saurin dukuwa shima ya duka tana daura hannunta akan wayar hannunsa na sauka akan nata a tare suka d'ago suna kallon juna , qirjinsu ne ya� buga� a tare kusan second goma suna kallon juna kafin daga baya yayi saurin mikewa kamar wanda yaga mugun abu ,"bashi wayarsa muje ki bani minti biyu kacal ma ya� isheni ,damuwata nasan inda kike a matukar tsorace ta mike tsaye jikinsa na rawa ta mikawa aliyu wayarsa batare data yiwa mutumin magana ba, sai dai yanayin bugawar zuciyarta sai ya baka tsoro saboda da karfi yake bugawa jikinta sai rawa yake , kasa amsar wayar yayi ya kamo gefen lip's dinsa ya ciza da karfi yana kallon zara zaran yatsun kafafunsa sai areef ne yasa hannu ya amsa wayar ,kana ya kai dayan hannunsa ya yaja kumatun aryan yana masa murmushi ."
Aryan ya sakar masa murnushin shima "na hau lilo kace pa........Tun bai kai ga karasa maganar ba ta soma tafiya dashi , mutumin ya kasa biyota saboda ganin� kamar Aliyu� muradi ne tsaye a gabansa dan wasan kwallon� daya fi so a rayuwarsa kuma wanda duniya take ji dashi� siyansa ma sai kasa ta�� shirya yana ?o?arin masa magana Aliyu� ya bar gurin babu shiri ya biyo� kisna yana mata magana jikinta da zuciyarta dake rawa yasa ta kasa saidashi sannan ta kasa tsayawa bare ta sheida masa matsayinta , bata tsaya a ko'ina ba sai a haraban gurin inda ta hango aunty zee da ya Samir jingine ajikinsa mota suna shan ice cream ta karasa gurinsu da sauri tana sauke numfashi "ke lafiyarki"? Aunty ta fada tana dubanta ta janyo hannunta aunty zee suka koma gefe "Kalli bayana zaki ga wani mutumi sanye da kaya ash colour"
"Eh na ganshi lafiya me ye hadinki dashi "?"Bina yake� wai na bashi address din inda nake ko na bashi number wayata kuma wallahi ya Aliyu ya ganshi ni tsoro nake ji Kar ya nuna min halinsa da rashin mutuncinsa a cikin mutane aunty zee dan Allah muyi mu bar gurin nan tsoro nake ji�� ."
aunty zee tayi dariya " ya Aliyu yayi masa magana ne daya ganku"?
"Bai ce mana komai ba hasalima bai nuna ya damu ba "sharesa kawai ki kwantar da hankalinki ki cigaba da lamuran gabanki kema ki nuna ko ajikinki shi dake aurenki ma bai damu ba saboda me ke zaki damu ?" Dan Allah aunty zee wallahi tsoro nake ji� "Common� saki jikinki � dan daga nan ma shopping zamu� ina bukatar ?ananan kaya "dawowa sukayi gurin Samir "gulmar me kuka je kuka yi dan bakwai rabowa da gulma "? "kai kuma baka rabo da saka wa mutane ido ba suka yi dariya banda kisna data rasa natsuwarta Aliyu bai karaso gurin ba sai bayan minti goma ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya shiga mota batare da yayi musu magana ba yayiwa motar key "kai kai malam meye haka tafiya zakayi ka bar mu anan ko me kake nufi "?
Samir yayi magana tare da lekowa cikin motar "idan baku shigo ba zan wuce wallahi sanin halinsa yasa ya bu?e motar da sauri yana cewa" ku shigo muje wannan sarkin zuciyar ya hau sama ko wa ya kunnosa oho?.
jiki kisna a sanyaye ta shiga gidan baya idan aunty zee ke zaune hira Samir yake masa amman yayi masa banza aunty zeey tace "ranka shi dade dan allah ina son siyan wasu dogayen riguna .Aliyu bai ce mata komai ba sai gani tayi ya faka a bakin *kaafor mall* batare da yace uffan ba .
"muje kisna bani da abinda zan siya aunty " tayi magana muryarta can kasa "Ke dai muje ta bude bangaren da take ta fito suka shiga rike da hannun aryan ."
Samir yace Aliyu tun d'azu ina maka magana amman ka shareni me yasa kake takurawa rayuwarka ne kana son kisna me yasa bazaka manta komai kuyi rayuwarku ba tsaki yaja "dan Allah karka daga min hankali banason damuwa " malam ka bada kai bori ya hau kaima ka dinga shiga sawun ........
"Please Samir mai yasa har yanzu ka kasa fahimtata ne ?sanin kanka ne soyayya bata gabana ko nawal daka ga zan aura tausayi ne yasa zan aureta ba wai soyayya ba, idan kuma soyayyar zanyi kisna bata cikin jerin matan da zan iya so kayi hakuri idan maganata ta maka ciwo "
Tsaki Samir ya ja "dadina da kai wallahi taurin kai kamar mutanen farko yarinya tana sonka yanzu ka bata dama kaki " takaici ya rufewa Aliyu zuciya ya bude murfin kofa da karfi� ya fito a kufule tare da saba areef a kafad'ansa Samir ya biyo bayansa yana cewa "gaskiya lamarinka akwai gyara� ana gabas kana yamma� kana bukatar addu'a Allah zan fadawa momy ta mike tsaye a samu ka soma soyayya� "dan Allah ka rabani da batun soyayyar nan bani da lokacinta ...."
Cikin mall din suka shiga kai tsaye Aliyu yayi layin takalman yara suna tafiya suna hira da Samir har suka karaso kusa dasu aunty zee, muryarsa tasa ta jujowa idanunta ya sauka akan Samir "baby ta kira sunansa ya waigo da hannu tayi masa alamar yazo ya karaso ya tsaya a bayanta tare da daura kanshi a kafadanta "ta yani zabar kanana kaya kema kisna Ki zabi wanda kike so yayanki ya biya ,kananan kaya masu yawan gaske da dogayen riguna masu kyau ta dinga ?auka ,duk abinda ta gani indai ya burgeta sai ta ?auka ganin kisna ta ki ?aukar komai ,yasa ta dinga zabar mata bom short da riguna masu kyau wanda zasu dauki hankalin mijinta sannan suka kara gaba suka bar kisna dake tsaye rike da hannun aryan kamar ance ta juya bayanta idanunta ya sauka akan mutumin d'azu yana tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ,tsura masa ido tayi tana kallonsa mutun kamar aljani har zata bar gurin taga gara kawai ta tsaya ta fada masa gaskiyar ita din matar aure ce ya daina binta a hankali ya karaso ya tsaya a gabanta yana kare mata Kallon tsab irin typing din matar da yake so ce ya dade yana neman irinta bai samu ba sai yau sautin muryarsa taji ta doki kunneta "tunda nake arayuwata ban taba ganin halittar data ?auki hankali ba irinki dan Allah kibani dama na zamo abokin rayuwarki, farinciki da bakinciki ne suka hade mata a lokaci daya ,ga mijinta na tsananin nuna mata kiyayya ,ga wani na mata naci ta so shi wanda a yan sakonin da suka gabata ya daura idonsa akanta batare da yasan ko ita din wacece ba ."
Ta tsuke karamin bakinta gashi dai� magana take son yi� amman ta kasa sarrafa harshenta kawai ta juya zata wuce yayi saurin shan gabanta " ki tsaya ki fa?a min sunanki da address din inda kike kafin ki wuce dan bazan bari ki subuce min ba saboda� na dade ina nema irinki� ...."??
Mmn sudais
????????????
� CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Free page 13
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
� � Muryarta�� a� dake tace "bawan� Allah� kayi hakuri ni� din� matar aure ce� fa" wani irin kallon raunin wayo�� yayi� mata sannan ya�� gyara� tsayuwarsa tare� da zube hannuwansa� duka cikin aljihun wandonsa yana wata�� irin�� dariya har ya neman� d'aga� murya , cike� da� matsanancin tsoro� ta matsa baya da sauri� ha?e da rike hannun� d'anta� gam� dan ba karamin tsoro ya bata ba , a zahiri ake iya� hango� tsananin tashin hankalinta� waige waige ta soma yi� tana neman� hanyar� guduwa ciki� zolaya� yace "dakata ! dakata!!� mana Karki� gudu� dan� duk inda� kika shiga a kasar nan wallahi�� sai na zakuloki� matsawar� kina cikin garin� nan� na mallakawa zuciyata ke� ".Yayi maganar hankalinsa kwance yana nuna ta da ?an yatsansa yayinda idanunshi ke tsaye kyam akanta yana mata wani irin kallo� yana cigaba da dariyar da yake dan shi karya ya dauki maganarta ...
"a matukar tsoroce ta dubeshi�� kamar� zatayi kuka tace�� "dan� Allah malam ka daina� kallona haka� wallahil azim� ni matar aure ce har ma da yara biyu ..." ta karasa maganar idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye .
Cak� dariyar dake kwance akan fuskarshi ta 'bace� zuwa mummunar ?acin rai� sannan� yayi� shiru yana kare mata� kallo sama da kasa� zuciyarsa na wani irin tsalle da bugawa ,� sam bazakace� matar aure bace� komai na jikinta� irin na yammata ne� hatta shigar jikinta� yammata dayawa� suna yi irinta� yayi maganar acikin� ranshi "oh my goodness� ya furta a fili� yana� dafe goshinsa� ,"amman ko waye wannan mutumin� daya aureki� ya cuceni ya cuci rayuwata� ya gama dani� kalar� matar dana dade ina� nema na� aura wayyo Allah� naga samu naga rashi� tawa ta sameni� a fili� yayi maganar yana Kallonta da narkakkun idanunshi , hankalin kisna ya sake tashi� ita�� ba maganarsa tafi daga mata hankali� ba� zuwan ahlinta tafi jin tsoro�� dube� dube ta soma� tana addur� kar Allah ya kawo Aliyu ko� ya samir� guri, numfashi� ta sauke saboda� babu� � alamunsu� hatta su anty zee bata ga kyallinsu a gurin� ba dan haka� ta� sanyawa jikinta natsuwa tare da gyara tsayuwar ta�� ,bangaren Aliyu kuwa gabad'aya� ya manta da wata halitta kisna suka zo� tsabgar� gabansa kawai� yake yana gwadawa� areef takalma� , duk wanda ya daukar masa sai ya d'aukarwa aryan .."
Mutumin� ya lumshe idanunshi� yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa akan jin abinda ta fa?a masa yanzu ,cikin murya mai cike da kasala ya cigaba da� fadin "gaskiya� gaskiya wanda ya aureki ya kassara min� rayuwa ,� ina ji ajikina koma waye ya aureki� baya sonki sai dai kasancewar mata nada�� raunin� zuciya zaki iya son shi dan baku� san� mutanen da suka dace da rayuwarku ba ..."bata san sanda� dariyar maganarsa ta subuce mata ba� tayi� murumushi�� tana�� toshe bakinta� da hannuta,� aryan ya d'ago kanshi� ya kalleta ya sake maida idanunsa akan mutumin� dake tsaye ,"kin san wani abu"?ya tambayeta yana tsareta da idanunsa ,taki cewa komai saboda� qirjinta dake� bugawa da sauri "idan ace ni na aureki bazan Iya barin ki fita� ko'ina batare dani ba, irin kulawa da soyayyar da zan baki sai kin ce na rage� yayi yawa zan� lalla'ba....." saurin� katseshi tayi ta hanyar fadin "dan Allah ka wuce tare da mijina muke fa idan ya gamu� komai zai iya faru� ".ya zaro ido waje cike da mamaki "shine ya barki haka gaskiya hasashena ya tabbatar� gaskiya, wallahi baya sonki "hasashenka bai tabbata� gaskiya ba ni dai dan Allah ka rufa min asiri ka bar bibiyata hakan zai iya haifar min� da babban� matsala da mijina wanda bazan so faruwar haka ba ".
� � "shikenan ya zanyi da rayuwata�� zanyi� duk yadda kuke so sannan zanyi�� addu'ar Allah� ya kawo� tsautsayin da mijinki� zai� sakar min ke� na aureki cikin kankanin lokaci dan bana son a dauki lokaci batare dana mallake ki ba� yayi maganar tare da mika mata badir din kudin kasar� "ga wannan ki sha ice cream ke da boy� taki� amsa tace� " bana� bukatar� haka daga gareka�� , sannan ba Ameen ba� akan addur da kayi yanzu� saboda ina tsananin� son mijina duk runtsi bazan so rabuwa dashi ba� .."
Tabe� baki yayi kawai yana Kallonta sannan ya mika wa aryan hannu alamun yazo gareshi aryan�� yayi saurin� makale kafad'a�� ,"har yanzu� jikina yana� bani baki da aure sai dai� musamman� zan sa a binciko min komai naki�� ina tabbatar miki nan da wani lokaci� zan san komai akanki�� ya kamo hannun aryan da dabara ya daga shi sama yana masa wasa "ya sunanka boy "? Aryan daya jishi a sama yana yawo� daman abinda yake so kenan ya wangale� masa baki yana cewa� "aryan� �� ..." "Wooooowwww�� nice name "� aryan�� kace� auntynka ta fad'a min gaskiya� kada ta wahalar da zuciyata� idan kuma bazata� amince min ba ta bari mu zama friend's daita ..... "."wayyo Allah na shiga uku� shikenan kasani a matsala� ta furta a matukar� tsorace sakamakon� idanunta� daya� ha?u� dana Aliyu dake tsaye�� "dan Allah ka rufa� min asiri� ka sauke min� yaro kuma� ka� bar gurin nan yanzu� tayi maganar kamar zatayi kuka a hankali mutumin ya sauke aryan domin ganin wanda ta kira da sunan mijinta ...."
A� natse� idanunshi ya sauka akan� Aliyu� daya soma takowa�� da kyawawan zara zaran� yatsun kafafunsa masu matukar kyau cike da jarumta� irin na karfaffan namiji mai tattare� da� natsuwa da haiba� � zuwa inda suke�� tsaye ,yayinda kisna dake tsaye� qirjinta ya cigaba da bugawa da matsanancin karfin gaske� hankalinta yayi mugun� tashi�� take gumi ya shiga tsatsafo mata a goshinta da sansar� jikinta�� ,ta tsura� masa narkakkun idanunta� da suke a� matukar tsorace� domin son tabbatar� da yanayinsa ,
Irin na d'azu zai yi musu�� ya sharesu� ya basar kamar bai ga komai ba ko kuwa zai yi magana ne a matsayinsa na mijinta "?yana daf da k'arasowa inda suke wayarsa ta soma ringing kafin� ya d'auka� kiran ya� katse a hankali� ya ciro wayar daga gaban aljihunsa ya duba ganin mai kiran ya soma neman layin yana cigaba da daga kafafunsa yana ciza gefen� lip's dinsa yayinda hannunsa daga ke cikin aljihun wandonsa dan tunanin maganar da zai fadawa mr birsat dake bukatar zantawa dashi ta musamman a gobe� � .."
� Ta daura laulausan tafin� hannunta akan goshinta ta goge gumin dake tsatsafo� mata� zuciyarta na rawa� yayinda har wannan lokacin tana cigaba� da kallonsa� jikinta� na� wani irin� rawa , tana kallonsa ya soma wayar bata ji yace komai ba� illa "to shikenan naji� zamu yi magana� later cikin tsadaddan turancinsa�� ya cire hannusa cikin aljihunsa ya�� riko hannu areef� dake tsartsarfa yana� biye� dashi� ,bakinta na rawa ta dinga furta kalmar " ka� wuce ! Ka wuce dan Allah !! Allah ya gani bata so Aliyu ya ganta ba� saboda gudun tozarcinsa da wulakancinsa� dan tasan duk abinda zai yi dan� tozartata yana so saboda baya kaunar ganinta cikin farinciki� sai dai� babu yadda zatayi yanzu aikin gama ya gama sai ta jira taga sakamakonta , mutumin� ya� kallesa� ya ganesa sarai realwan Aliyu� muradi ne� da suka ha?u� d'azu� nan take ya shiga� wasi wasi acikin ranshi� anya kuwa gaskiya ta fa?a masa?� tunda ganin idanunshi suka yi� � karo dashi babu� wanda� yayiwa� d'an'uwansa magana ko nuna alamun� sun san juna� idan kuwa har mijinta ne ta yaya zasu ha?u da juna batare da sun nuna alamun su din ma'aurata bane ?� "ganin� Aliyu yana ?o?arin nufo inda� suke yasa jikinta ya sake ?aukar kyarma gumi ya sake wanke mata jiki wani irin tashin hankali ne ke sake kawowa gangar jikinta ziyara a hankali� ta cigaba da� maimaitawa� mutumin kalmar� "ka rufa min asiri ka� tafi� dan girman� Allah, amman ko gezai� yaki� tafiya ya tsaya kyam kamar mashi yana jiran karasowarsa yaga mai zai yi ," dan tabbas idan� matar aurensa ce� dole ne ya dauki mataki� ......"
Sunkuyar da kanta kasa tayi�� tana kallonsa ta� kasan idanunta ,� yana takowa qirjinta� na� luguden bugawa da matsanancin karfin gaske, saurin fixge hannu aryan tayi ta rike gam� a hannunta� ganin yana cigaba da karasowa "momy look at papa ......sororo mutumin yayi kar dai gaskiya ta fa?a masa ita din matar aure ce ,matar ma ta� Aliyu muradi� ,gaskiya ta cancanci ta kasance matarsa sun dace matuka, tana da kyau sosai kamar yadda shima yake da tsananin� kyau na bugawa a jarida daman irinsu sai irin wadan nan matan masu tsananin kyau kamar su sukayi kansu ..."
yana gama k'arasowa ya fixge hannu aryan� a hannunta ta� d'ago idanunta a gigice� ta kalleshi ,hanunusa ya mika baya tunaninta� marin mutumin� zai yi� dan� haka tayi saurin durkushewa kafin ya gama dashi ya dawo kanta ga mamakinta sai gani� tayi ya riko hannu samir ya zagaye kanta� dashi tare da mika masa hannu aryan suka juya suka soma ?o?arin barin gurin ,wani wahalallen numfashi ta sauke ta mike tsaye a firgice "da alamun kina matukar son wannan dan wasan kallon ba dai mijin aurenki ba ? " ki duba kiga yadda ya nuna ko in kula� akanki babu mutumin da zai ga matarsa ta sunah tsaye da wani reaction d'insa bai� canza ba kina son maso� wani wannan da shafukan sadarwarsa hotonsa dana wata buduwar ne wanda ake rade raden zai aureta me yasa zaki 'batawa kanki lokaci akan mutumin da bai sonki kuma� bai damu dake ba ki bawa yusif modibo� dama ya zamo abokin rayuwarki zan kula dake da duk abinda na mallaka a duniya� zan baki�� .. .."
� "Enough� dan� Allah ka� dameni da surutunka na� banza shasha kawai sai wani� zuba kake kamar fanfo� babu class babu aji babu mannes ," kasani koda ni din ba matar aure bace bazan taba kula ka ba saboda baka daga cikin tsarina tana gama fadar haka taja tsaki ta barshi tsaye ...."
Bayanta yabi da kallo a ransa yace duk abinda zakiyi sai dai kiyi amman bazan hakura ba sai na mallakawa zuciyata ke "..
Jiki a sanyaye ta k'arasa inda suke wanda zuwa lokacin numfashi ma da kyar take fitarwa� "lafiya me ne ne� ka wani� fixge� hannu yarona� a hannuna� � ai� ba kai kadai ka haifeshi ba�� tayi maganar cike� da dakiyar zuciya� Aliyu ya� bu?e� baki zai fara magana cikin sanyayiyyar murya� Samir ya dakatar dashi dan haka ya juya a fusace ya tsaya nesa ka?an dasu "wato daman kina da wata manufa�� a cikin ranki� shiyasa kika ce� a fito� dan ki samu damar kula maza ko "? tsayawa tayi kawai tana masa wani irin� kallon ,ya� kalleta kamar zai ?auketa da mari saboda kallon raunin hankalin da� tayi masa "wuce muje gida� "kayi hakuri dan Allah yanzu fa muka fito inji cewar aunty zee� "lafiya kisna mai ya faru yayanki ya dauki zafi haka� "?"Babu komai tayi magana muryarta can kasa hawaye na zubo mata ita ba fadan da yayi mata ne yafi damunta ba kamar yadda Aliyu ya wulakanta aurensa dake kanta "tabbas yanzu ta sake fahimtar Aliyu bazai sota ba� "me ye� babu komai ki fa?a mata wani kato kika kula da aurenki� saboda bakinsa darajar kanki� ba yana fa?a yana� kara d'aure fuska nan take kisna ta sake� tsoronta motar da suka zo daita ya nuna mata duk abinda Samir yake fa?a mata yana shiga kunnen Aliyu�� amman ko ajikinsa bai nuna ya damu ba dan shi ko yawo zatayi�� tsirara� tayi ba� zai damu ba bare kula wani kato� ..."
A hankali su aunty zee suka karaso gurinsa tun daga� nesa take kallon Aliyu so take ta fahimci�� reaction d'insa akan kisna amman taga babu alamar haka hasalima wasa da yaransa yake ya daga ariyan sama� ya daga areef"Hannu areef ya rike aryan na saman fad'ansa� ya nufi inda ya paka mota ya� shiga ya sanya aryan a gabansa� ,su aunty zeey suka shiga mota ya ja , gabad'aya hankalin kisan� yana kan Aliyu dake zaune yana tuki� "ya Allah ka taimakeni ka nuna min hanyar da zan shawo hankalin mijina gareni ...
� Gudu yake sosai akan titi duk maganar da Samir yake masa yana bashi hakuri akan abinda kisna� tayi bai ce uffan ba haka zalika bai waigo inda� yake zaune ba yana karaasowa� get din gidan ya danna hon da karfi mai gadi ya taso da sauri� ya bude masa get ya sanya hancin motarsa cikin haraban gidan madadin ya karasa inda aka tanada domin ajiye motoci sai� ya tsaya a tsakiyar� gidan ya fito ya nufi� kofar parlou'n gidan Samir�� ma ya fito da sauri ya biyo bayansa Aliyu� na kokarin� hawa� step samir ya shigo yana masa magana "ina son na kasance ni ka?ai� i will see you later samir ,� samir�� ya gyada kai ya� zauna akan doguwar� kujerar� parlou'n� yana furzar da iska mommy dake zaune tace "wani abu ya faru ne da kuka fita "?
Girgiza mata kai yayi� "babu komai momy ya fada mata haka dan kwantar mata da hankali� "karka� min karya fa samir� ? babu komai mommy idan akwai ai zan� fa?a miki "Allah yasa ta fada hk� tana jiran shigowar jikokinta a guje suka shigo suna kiran sunanta "granny� ta ware musu hannuwanta� "oyayo sannuku� da dawowa� me kuka kawo min my dear"?� "Ni yunwa nake ji inji cewar aryan� yayi magana yana yatsuna fuska tare da shafa ciki Samir ya kalleshi "babana ban da karya fa duk cire ciye da kuka yi amman kace yunwa kake ? Turo masa karamin bakinsa yayi yana sake kwabe fuska mumy tayi murmushi Tace "karku damu�� yarana� I have oredy cook delicious� for you ta fada tare rungumesu ajikinta "really granny ?� "sure my grandchildren's babu abinda ban muku ba� "yeeeeeeee suka soma� tsalle� suna sake rungumeta� a daidai lokacin da kisna da aunty zee suka shigo hannunsu rike da kaya "iyeeee kunga yan gatan granny� areef ya mike ya amshi farar ledar da Aliyu ya siyo musu takalma ya dawo gurin mommy "granny� I want to show� you� something ya bude ledar takalma suka zubo�� masu yawa� "papa ne ya siya mana nida aryan "iye lallai papa na ji daku ,aryan ya cire takalmin� dake sanye da ?afarsa� ya matso ya dauki guda daya acikin wanda aka siyo�� "ki samin granny� ina son nasa sabon takalmi� " ka bari zuwa gobe kaji my sweet heart� ya kwasa takalman da gudu� ya hau sama shima areef ya kwashi wasu ya bishi a baya� "sannu da gida mommy aunty zee da kisna suka hada baki ."
"sannuku kun sha yawo "wallahi ai kasar akwai tsari gasu da dogayen riguna da kananan kaya� ai ina ganin sai na sake komawa tayi maganar tana nuna samir da baki ya juyo ya kalleta� "aikuwa sai dai ki nemi mai kai ki dan duk kwananki nan zamuyi busy "haka zaka daure ka kaita "Allah mommy kina shagwa'ba yaran nan� da yawa� ya fadi haka tare da mikewa ya fita domin gabatar da sallah ,� Kisna ta mike" bari nayi sallah nima� nazo na daura mana girki "huta abunki� mamana na� dafa muku had'ad'd'en girki kala dabam dabam "thats why I love you mommy ta kai mata pick a kumatu ita kuma mumy ta shafa kanta .."
Sama ta hau zuciyarta cunkushe� da bakincikin nuna ko in kulan da Aliyu ya nuna mata� lokacin daya gatan da wani kato wannan abu ya bala'i taba mata zuciya tana kan step ya sauko sanye cikin wasu kayan� kunnensa manne da waya yana� magana kasa kasa� ",okay ka fito da� marcende kawai�� yana ganinta yayi saurin� ?auke� kanshi , idanunta ta lumshe tare da sake bashi hanya qirjinta na bugawa cikin natsuwa ya raba ta gefenta yana� sake janye jikinsa dan kar jikinsu ya ha?u kamshin turarensa dake tashi ne ya cika mata hanci da zuciya hakan yasa ta ?an ji sanyi acikin ranta har taji kashi dari na ?acin ran daya haddasa mata kashi goma ya kau� a cikin zuciyata , ta gefen idanunta take kallonsa har ya gotata� sannan� ta cigaba da tafiya , kofar fita ya nufa muryarsa a ?ausashe yace� " mommy� zan ?an� fita amman ba jima zanyi� ba zan dawo "
� "Muradi� ......"Mommy ta kira sunansa� ya juyo tare da tsurawa momy idanunsa da suke a rikici sun yi jawur tamkar garwashin wuta bama� zaka ta?a� cewa farare bane sannan cike suke da matsanancin maseefa ya kasa amsawa mumy illa tsura mata ido�� "amman naji kacewa Samir� zaka huta� ina kuma zaka yanzu da alamun ma akwai abinda ke damunka , murmushin gefe baki yayi mata wanda yafi kuka ciwo yana girgiza mata kai alamun babu komai, bata fuska tayi "karkawa mommynka karya mana zaka iya k'arasowa ka fa?a min damuwarka koni na taso na sameka"?murmushi ya sake yi yasan komai zai yi mommy Sai taso� tasan abinda ke damunsa ko abinda zai fitar dashi a daidai wannan lokacin yasan� yadda mommy take matukar sonshi bata ha?a shi da komai ba a rayuwarta , uwa ce data amsa sunanta shi kuma� yana tsananin sonta zai iya mallaka mata� komai daya mallaka� a duniya koda kuwa rayuwarsa ce� koda kuwa� ba� itace sila inganta rayuwarsa ba� ,bashi da wata uwa kaf duniya� data wuce ta, itace� uwarsa itace ubansa itace komai nasa� k'arasowa yayi ya zauna kusa daita� ya kamo hannuwanta duka� cikin nashi� aunty zee na ganin haka� ta mike� tsaye "uhmmm bari na bawa uwa da d'a guri� ta nufi sama mommy tayi murmushi "gara ki tashi kam .
bakinsa ya kai daidai kunnen mommy yayi mata magana a hankali , murmushi ne ya sake� bayyana akan fuskarta ta ja kunnensa ya ?an saki qara mara sauti yana kai hannunsa kan na mommy "ashhh mommy� akwai zafi fa� "kabi a hankali muradi� bana son kana damun kanka dayawa� Allah ya tsare min kai� sai ka dawo amman karka dade sannan karka� yi abinda zai ....."� Hannunsa ya d'aura a saman bakinta "mommy babu abinda zai faru kin rigada kin min addu'a ya mike ya fito zuwa haraban gidan yana waya "okay na gane unguwar ,no karka damu zani� ni ka?ai ya katse kiran ya karasa inda direbansa� ke jiransa har ya bude masa murfin� gidan� baya amman yaga ya bude gaban mota ya shiga direban ya� karaso da hanzari ya bude mazaunin direba ya shiga ya tada motar mai gadi ya wangale musu get din gida...
Jingina bayansa yayi da kujerar motar da yake zaune , zuciyarsa na wani irin zafi da tuttukin bakincikin mara misaltuwa ,shi kadai yasan yadda yake jin kanshi da zuciyarsa da yake jin� kamar zata kama da wuta, runtse sexy eye's d'insa� yayi yana dukan cinyarsa da hannunsa daya "ina muka nufa ne boos"? direba ya tambayesa yana dubansa� *"madinaty*� ya bashi amsa a takaice ...."
Zaune a bakin gado aunty zee ta iske kisna� ta rafka� tagumi� yayinda aryan da areef ke guje guje a dakin� ta karaso� ta zauna a gefenta tana dafa kafad'anta "me yayi zafi kisna komai yayi zafi� fa maganinsa�� addu'a ".
� Naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana lumshe idanunta "zuciyata aunty zee ina jin ajikina� bazan dade a duniya ba na� kusan mutuwa dan Allah ko bayan raina ga ....
� "dan damuwar datayi miki yawa ne yasa kika fadi haka bai zama lallai damuwar tayi sanadin barinki� duniya ba ,idan Allah ya ga dama kina cikin damuwa zai rayaki na tsawon shekaru abinda zakiyi shine addu'a Karki gaji da kaiwa Allah kukanki "ina addu'a sosai aunty har na fara ga..."� "Karki gaji� ,ba'a gajiya da� addu'a kisna� , Allah na amsa addu'armu sai dai ana jinkirtawa bawa ne amman kisawa ranki duk abinda kika roki Allah ya amsa wai ma meye abun damuwa yanzu "?
� "Damuwata da bakincikina aunty zeey Bai wuce yadda ya� Aliyu ya nunawa mutumin nan ni din bawata� tsiya bace agurinsa alhalin na sheida masa ni din matarsa ce wallahi dana san wannan wulakanci zai min dana ce masa ni din ba matar aure ba kai dana ma� bishi mun wuce gidansa ..........
� Aunty zee ta kwashe da dariya har da rike ciki "ai kuwa da kin haukata� ya� Aliyu kinsa wani abu ?Kisna ta girgiza mata kai "sai kin fada min " wallahil azim� yaji mugun� haushin� ganinku� tare da wannan mutumin Samir ma yaji haushi bare shi mai mata "karki� fa?a min haka� aunty zee dan ba yarda zanyi ba " kinsan Allah ko ki yarda ko Karki yarda Aliyu yaji haushi ya dai ki nunawa ne dan karki ?auka ya damu dake�� "yaushe ne zai damu dani aunty wallahi na gaji dashi zama dashi ya fita raina banki ya sakeni ba � ......"?� Tayi maganar hawaye na gangaro mata "karki fidda sautin kukanki kinga yara suna gurin nan shiru sukayi gabad'aya yayinda kisna ke kokarin maida kukanta� "nasan yadda kike jin wannan situation din da kike ciki sai dai bani da abinda zan fa?a miki daya wuce ki zauna da mijinki� lafiya ki ci-gaba da ?o?arin janyo hankalinsa shiyasa ma na siyo miki kananan kaya domin ki dinga sakawa kina daga masa hankali" .
"Wannan mai zuciyar dutsen ai ina fada miki ko tsirara zanyi yawo a gabansa� bazai taba nuna ya ji wani abu ba bare wasu� kaya , na dai sawa jikina naji dadi� "karki� gaji�� kisa tun bai damuwa� zai zo ya fara nuna sha'awarsa tunda shi ba dutse ba "kai aunty� bazan iya ba fa�� Kuma bazan cigaba da� miki alkwari ba at any time� zan iya barin rayuwarsa dan wallahi na gaji dana mutu nayiwa yayana hasara wallahi gara na bar rayuwarsa ,na dawo rayuwarsa ne dan na gyara kuskurena amman yaki bani dama� sai faman wwulakantani yake , me ye amfani dawowata ?
" da amfani sosai bazaki gane ba sai nan gaba abinda nake so da Ke�� ki kara� hakuri ki bar maganar rabuwa wai bana ce miki ma'aikun rahma na tsinewa matar dake neman saki daga mijinta ba kema fa kinsa furta hakan haramun ne shiru Kisna tayi kirjinta na buga ita fa ta kudurcewa ranta zata sanarwa� mumy� tana bukatar rabuwa dashi gara ta rungume rayuwar ?a?anta�� " bari naje na bar yayanki shi kadai gashi banyi sallah ba Kisna ta sauke ajiyar zuciya� "Okya shikenan nima bari nayi sallah na sauko an bar mommy ita kadai ..."
Sai wurin karfe goma� da minti� goma shabiyar Aliyu� ya shigo gidan� yana� haki kamar wani zaki ,suna� zaune gabadayansu� akan� dinnig table suna cin� abinci�� kallo ?aya yayi� musu ya dauke� kanshi� ya haye step momy na ganin yadda ya shigo ta biyo� bayansa� da sauri� kallon kallo suka bi juna dashi batare da sunce wa juna� komai ba kisna kuwa� kasa cigaba da cin abinci tayi� duk taji komai ya fita akanta� kawai ta cigaba da bawa areef zuciyarta na tsinkewa saboda hukunci� zuciyarta� yayinda� aunty zee ke bawa� aryan abinci , kasa zama kisna tayi ta biyo byn mumuy� domin son aiwatar da kudirin ta .."
A tsakiyar dakin mommy�� ta iskeshi yana ?o?arin cire rigar jikinsa� jin motsin shigowa dakin yasa ya juyo yana zare rigarsa ya saura daga shi sai farar vest da dogon wando a hankali ya shiga fifita da rigarsa� yana furzar� da iska mai zafi daga bakinsa� yayinda hannunsa daya ke rike da kugunsa sai zufa yake yi ,jijiyon kanshi duk sun mika sun yi rudu rudu�� tamkar wanda ya shiga� fagen� yaki�� " bana ce kabi komai a hankali ba me yasa zaka ........."shigowar kisna ya katsewa mumy�� hanzari ,kisna� ta karasa� shigowa� jikinta a sanyaye idanunta na kanshi a kallon da take masa ta fahimci yana cikin� tsananin damuwa "to me kuma� ya sameshi"? tayi� Maganar akasan ranta tana takowa� inda jug din ruwa yake ta tsiyaya a glass cup ta karaso inda yake yana fidda numfashi ta mika masa kin amsa yayi sai da mommy tasa baki sannan ya amsa sai dai ya kasa� kai cup din bakinsa yana jin tamkar ya saki� cup� din kasa�� ,babu� zato babu� tsammani� suka ga ya� matse�� glass� cup din a hannunsa take cup din ya� soma tarwatsewa ruwa da fasassasun glss suka yi kasa kisna da momy suka tsura masa ido hankalinsu a tashe cikin tsananin tashin hankali mumy ta rike hannunsa tana furta� "menene haka muradi zaka kashe min kanka ne kalli yadda ...ai ganin jini ya fara diga� yasa mumy yin shiru tare da rudewa cikin tsananin soyayya ta tsinka� masa marin da sai data ji saukansa a zuciyarta kana da sauri ta yaga gefen zaninta,� kisna ta matso kusa dashi tana� kokarin taba hannunsa ya dakatar daita da hannunsa � sannan� ya runtse� idanunshi gam dan baya son ganinta �� bai ji zafin marin� da momy tayi masa ba illa gyara tsayuwarsa da yayi� cike da jarumta,� ahankali� ya dinga motsa labbansa yana furta kalmar� "kiyi hakuri� momy kiyi hakuri� ...."�� "karka�� sake� cewa zakayi wani� abu kaji na fa?a� maka ka manta da� komai� � "no mommy� "no I� can't� ",wallahi� mommy abinda� Kika� fa?a min nayi� banyi wani abu dana san ba daidai ba ".muryarta a raunane tace� "mommy me yasa mesa� dan Allah kice masa� ya dinga sawa zuciyarsa salama� ya dinga bin komai a hankali idan wani abu ya sameshi ban san yadda su aryan zasu ji ba� ......."
"har� ke kanki zakiji babu dadi dan duk abinda ya samu uban ya'yanki ya sameki "a hakan da bai daukeni da daraja ba , bai san mahimmancina� ba ,sannan bai� damu� da damuwata ba tayi� zance a zuci "shima� kuma bazai so wani mummunar abu ya sameki ba amatsayinki na matarsa kuma uwar ya'yansa inji cewar mumy , aliyu ya sake runtse idaunshi yana ciza gefen lip's d'insa da karfi mumy ta kamo sa ta zaunar dashi akan kujera "karka sake min� irin wannan ganganci dan rayuwarka nada matukar muhimmancin gareni ta kalli inda kisna ke tsaye "kin wani� tsaya kina kallon mu ki� je dakina ki dauko � min akwatin first aid� ,juyawa� tayi a sanyaye ta bar d'akin ko cikakken second biyar bata yi ba ta dawo ta ajiye ta sake fita dan dauko tsinyaya ta gyara gurin� ta cigaba da tsayuwa tana kallonsu dan ko tace zata taimaka masa bazai yarda ba�
mumy� ta bude laulausan� tafin hannunsa gabanta na wani irin� faduwa� ,shiru tayi tana kallon raunin daya ji ,tausayinta ya kamata� taji kamar ta cire ciwon ta dawo dashi jikinta� wanke� masa hannu tayi da� hydroxy da� auduga, tana wanke� raunin tana duba ko kwalba ya shiga naman hannunsa� .
Bayan ta gama ta rufe akwatin ta janyo kisna� tare da zaunar daita gefenta� bayan kamar minti goma " kisna taga gara ta aiwatar da nufinta tunda gasu tare , ta� kira sunan mumy a hankali� "mumy�� ina neman� wani alfarma agurinki saboda� kece mutun ta farko a duniya da kike son zamana� da ya Aliyu tun ada can baya� har zuwa yanzu ,sai� gashi har yanzu babu wani cigaba a rayuwar aurenmu.
"da cigaba� mana me yasa zaki ce� haka "? Mumy� tayi mata tambayar a dan kufule dan yaji haushin maganarta�� "allah babu wani cigaba mommy saboda har yanzu ya� Aliyu bai daukeni a matsayin matarsa ba me zai hana mu saukakawa juna ya sawakemin idan zaki wuce na biki mu koma tare dan wallahi zuciyata� ta gaji� da wannan zaman idan� kuma hakan bai samu ba wata rana� labarin mutuwa zai riskeku a lokacin da kuke tsananin bukatata ta karasa maganar hawaye na gangaro mata� mumy ta damki tsintsiyar hannunta jikinta na rawa numfashinta na barazanar daukewa� "ki kwantar da hankali mumy Allah rabuwar mu zai fi kwantar miki da hankali zucoyoyinmu zasu fi samun natsuwa Allah ya raya mana su Aryan�� "abinda ta fa?a� � gaskiya ne mumy� nima� ina iyakacin kokarina naga cewar na manta baya na inganta relationship din dake tsakaninmu� amman na kasa idan dai har� zai yiwu mu sawakewa juna� ......."
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un " mumy ta shiga furtawa jikinta na tsananta rawa ..."
Inshallahu ku saurari 14� zuwa an jima�
Mmn sudais
????????????
CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Free page 14
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
....Wani�� irin� kyarma�� jikin mumy�� yake�� batare�� da� sun� fahimci� haka ba�� saboda�� idanuwansu�� daya� rufe,� sai� faman� � ya'bawa�� juna� bak'ar� magana� suke�� cikin kunar rai� ,
A matukar� fusace� Aliyu� ya� katsewa kisna�� hanzarin� "na� fiki� son� rabuwa� dake� � mumy� nima� na amince da tsarinta�� mu� rabu� kawai� kowa ya huta� ,� dan Allah� mommy� ki� sanyawa� zuciyarki� salama� kiyi�� hakuri�� ki�� bari mu� bar� � rayuwar� juna� mu� cigaba� da zumuncinmu�� shima�� idan� zai� yiwu idan� kuma� bazai�� yiwu ba kowa ya kama�� kansa� ya fada yana� furzar da iska� mai� zafi� daga� bakinsa , wannan maganar� data� sake dokan kunnuwan mumy� yasa� taji wani� mummunar faduwar� gaba� ya sake ziyartar jikinta , qirjin� mumy� ya� dinga� baguwa� da� tsananin karfi , duk wani tashin� hankalin� da take kokarin dannewa� acikin zuciyarta sai daya fito� fili� saboda� babu abinda ta tsana a rayuwarta� kamar taji� maganar�� rabuwa� a� bakin�� Aliyu� dan na� kisna mai� sauki� ne� tunda sakin� ba a hannunta�� yake� ba ...."
Aliyu� ne� ya fara� lura� da� yadda� jikin mumy�� ke�� karkarwa� kamar� mazari�� yayi�� saurin�� rikota cikin tsansnin� tashin� hankali� yana kiran sunanta�� "mumy !mumy!!! dan� girman� Allah� mumy� ki kwantar� da hankalinki� ".a� hankali�� ta kai� hannu� ta dafe daidai� qirjinta� da taji yana mata� wani� irin� zafi� da� bugawa� " Please Karki�� min� haka� wallahi bana son na rasaki� bana� son� wani abu ya sameki a dalilin� rabuwata�� da kisna� idanunta�� suka�� fara� rufewa� sakamakon kalmar rabuwar daya sake maimaitawa� "mumy� Please� ki tamaineni ki� bude� idanuki me kike so� ayi� yanzu ? " duk abinda kike so a shirye� nake� zan� miki matukar zai sakaki� farinciki� cikin tsananin tashin� hankali� kisna� take furta mata haka kafin� daga� baya� Aliyu ya kwantar daita� akan katifa� ya� mike cikin sauri� gaba-daya ya� rud'e ya� gigice hawaye sun cika masa kwarnin idanunshi� � tamkar� ba wannan� Aliyu�� mai karkarfar zuciya ba��ya fita daga d'akin� , itama kisna hankalinta� yayi� matukar tashi dan� kusan� tafi� shi shiga� tashin� hankali,�� take� ta fara data sani maganarta da bata furta kalmar su rabu da mumy bata shiga damuwa ba� ,wani� sabon� hawayen�� ne� yazo�� idanunta ya� fara zuba� akan� kuncinta tamkar an bude fanfo , a� hankali ta� fara rera kuka mai ban tausayi� ,ta sake ri?e hannun mumy� dake� cikin nata gam yayinda hawayenta� yaki tsayawa sai faman kuka� take da� kiran� kalmar� "na shiga uku� �� cikin� tsananin tashin hankali "mumy� na tuba� bazan sake ba, bazan sake furta kalmar rabuwa da ya Aliyu ba� tunda� bakya� son rabuwarmu , " ki� taimakeni� dan Allah� karki� mutu� ki� barni a gurinki� kawai nake samun farinciki da kwanciyar hankali�� idan kika� mutu � kika barni rayuwa� zata min� muni,� sosai take kuka tana rike da hannun mumy itama mumy ta rike hannunta gam hawaye na gangaro mata ... ....."
Zuciyar� Aliyu�� na matukar zafi ya dawo�� d'akin� � hannunsa� rike da goran� ruwa�� bai� tsaya tsiyaya� ruwan a cikin cup ba ,ya ?alle murfin goran da karfi wani zafi yaji ya�� ratsa tafin hannunsa inda yaji ciwo� sai dai bai tsaya� kallon tafin hannunsa ba ,ya soma�� shafa�� ruwa� a fuska mumy� yana kiran sunanta , naunayen� ajiyar zuciya�� ta� sauke� sannan ta� dinga sauke� numfashi� a hankali a hankali� "sannu� mumy�� suka hada baki gurin furta mata haka da kyar ta gyada musu kai� idanunta� na� runtse�� ,Aliyu ya� kamo� kanta� ya� kai goran ruwa bakinta�� "ki� sha ruwa mumy� " .
Ta girgiza� masa kai� alamun� bazata sha ba� "dan� Allah mumy� ki rufa� min asiri� ki kwantar da hankalinki� ya kalli� kisna da idanunsa da suka rikice suka canza kala tamkar garwashin wuta� ya soma magana cikin zafin rai� "wallahi�� Idan� wani� abu ya same mumy� a� dalilin furucinki bazan taba� yafe miki ba , kuma wallahi� bazan cigaba da zama� dake ba� dole� na yakiceki�� ta� karfin tsiya daga jikina� domin nafi bukatar� rayuwa mahaifiyata� akanki� ya karashe maganar yana wurgi da rabon ruwa� ......."
kuka� kisna take sosai tamkar ranta zai� bar gangar jikinta� tana rike da� hannun mumy� Sun yi�� matukar� tausayawa�� halin da mumy� take ciki� , bazasu iya daukar halin� da zata shiga� � a dalilin cikar burinsu� ba .......
Aliyu� ya� mike� da� hanzarin� zai� fita daga� dakin� domin kiran Samir dan sukai mumy asibiti� ta rike� hannunsa ya� dawo da sauri�� ya�� daura hannunsa� akan nata tare da zubawa mata� idanunshi kamar zai yi kuka� "mumy zanje na kira Samir ne mu kai ki asibiti"� sake� girgiza masa kai tayi� � ta� zuba masa ido� cikin sarewa tace "karku� wani� kai ni asibiti alhalin�� magani na gida , kune� damuwata muradi , idan zanganku cikin farimciki� da kwamciyar hankali wallahi� nima zan kasance haka"bazan� ta?a�� yarda da�� tsarinaku� ba� ,rabuwarku� wani babban� tashin� hankali ne� gareni bansan� me yasa nake son kasancewarku�� tare da� juna� ba amma kafin na cigaba da magana ku amsa� min wannan tambayar� "?
ta soma yunkurin� mikewa zaune daga�� kwance� da take jikinta na daukar zafi� Aliyu da kisna suka kai hannuwansu� da sauri� domin taimaka mata hannun Aliyu� ne� ya riga na Kisna� sauka a gadon bayan mumy sannan� hannunta� ya sauka akan nashi�� saurin kallon kwayar� idanun� juna suka� tare da jin� � faduwar gaba� mai tsanani zuciyarsu ta dinga bugawa a tare , zuwa wannan lokacin ko'ina ajikin Aliyu rawa� yake� yayinda zuciyarsa ke dokawa� da sauri� sauri fiyye dana Kisna , gabad'aya gabobin jikinsa sun yi sanyi, a hankali Aliyu yayi� saurin janye� kwayar idanunsa� a kanta� itama tayi kokarin dauke hannunta dake� kan nashi� � suka� yi shiru� a tare suna� satar� kallon kwayar idanun�� juna ,karamin bakinta ta turo masa�� tana� kashe� masa idonta� d'aya� ..
abinda tayi ya bala'i� bashi� haushi sosai� and he don't want any dilemma with� her� ko sake kallon inda take bai yi� ba dan gani yake bata damu da halin da mumy take ciki� ba kukan munafurcinta data saba ne� ...
Cikin sanyin� jiki� ya kamo hannu� mommy cikin laulausan tafin hannunsa� � tare da matsowa� gefenta sosai� itama� kisna ta� sake matsota� suka sakata a tsakiya� ya d'ago kanshi a hankali ya watsa mata harara itama batayi� sanya a gwiwa ba ta mayar masa� tana murgud'a masa baki yaji� tamkar ya� buge mata� baki ko janyo ta ya� yaryarfa mata maruka masu rai da lafiya�� sai dai� ya kasa aiwatar da ko daya� saboda shi a� yanzu babu abinda yafi bukata kamar samun natsuwar mumy muryarsa a ?ausashe yace "malama ki dan matsa can mumy ta� samu wadataccen�� iskaa� kin� wani manne� mata kina kokarin ....."�
� � � "kai ma ka matsa mana cikin ni da kai wa ya hanata sha?ar wadataccen numfashi�?� ta kasheshi tana zabga masa harara� " nifa bana son damuwa dan Allah� kowa yayi lamarin gabansa kawai� � zai yi magana mumuy� tayi saurin d'aga masa� hannu alamun yayi shiru umarninta yabi bai sake cewa komai ba ,mommy ta numfasa sannan ta cigaba da magana a tsanake"� banason jin wata magana bayan amsar tambayar da zan muku�yanzu� "tsakanin� kai� da� kisna idan� kun rabu� zaku iya� manta�� junanku� har duniya� ta nad'e"?shiru� ne ya sake� biyowa� baya , hatra d'akin ya sake� daukar shiru tamkar babu wasu halitta acikinsa� kisna ta d'ago idanunta� a hankali ta kalleshi� dan ganin yanayinsa� wani kallo ya watsa� mata wanda yasa� take hantar cikinta kadawa , ta tabe masa baki� qirjinta� ya� bugawa� da karfin gaske .
"ina� tambayarku kun min� shiru� zaku iya manta� junanku� har abada� ?� Still shiru suka yi suna kallon mommy "Ni nasan bazaku iya manta� junanku� ba� har duniya ta nade da tunanin juna zaku mutu� amman idan amsarku�� ta� kasance "eh� zaku iya manta� juna� sai� nasan� abun� yi� ........"
Jin yadda suka yi shiru yasa ta waigo� gefen da Aliyu� yake da gefen da kisna take makale daita tamkar zata mata numfashi� taga� suna kallon juna� tayi murmushi irin nasu na manya�� "mai yasa� kuke kallon� juna ku bani amsar� tambayata mana kun� min� shiru� suka sake� yin shiru kowanensu na jiran yaji abinda� d'an'uwansa zai furta� "nasan baza ku iya amsa� min� wannan tambayar� ba bari na fa?a� muku abinda zai sa ku shiga� hankalinku wallahi� muddin kukayi kuskuren barin juna karshenku wahala mai tsanani ,kuma sai ta shafi rayuwar ya'yanku� saboda zaku raba musu hankula , saboda kai� Aliyu wata matar zaka aura kema Kisna� wani mijin zaki aura kuma duk wanda zaki aura bazai kai uban ya'yanki ba ,hakazalika kai ma nawal bazata zama tamkar Kisna agurin su Aryan ba ,da zaran ta samu nata� zata manta dasu� ba kowace matar uba ke rike masa yaya tsakani da Allah ba ta karashe maganar tana sauke numfashi da kyar Aliyu ya sake tashi ya dauki goran ruwan da yayi wurgi dashi yaga da sauran ruwa aciki ya mika� kai bakinta ta kurba tana lumshe ido "na gode muradi Allah yayiwa rayuwa albarka Allah ya yaye maka zafin zuciya ".
"gara kan kina yi kina masa addu'a, wannan� zuciya kamar ta mutanen farko ,zuciya a wuya kamar kuturu ba'a� jin rarrashi� bare hakuri� kallonta kawai yayi ya furzar da iska�� tare da jan tsaki ,ta watsa masa harara tana hura masa hanci dan ta sake tunzura shi ,a ranshi yace kiyi duk iskanci da kika ga dama ganin idon mumy ne� zamu hadu ne� .."
"Kana magana ne ? tayi maganar cikin jan hankali ."
"ke kisna ban son iskanci sa'anki� ne"? tayi shiru� "ki shiga hankalinki�� dan kice� kika fara kawo zance rabuwa a tsakaninku� da muradi� � bayan kuma� kece za�� kiyi�� hakuri�� dashi domin�� kin zo gyara kuskurenki ne a gurin mutumin da� yake tsananin fushi dake dan iskanci sai kina fada masa magana "kiyi hakuri mumy� , "bani zaki bawa hakuri ga wanda zaki sake bawa hakuri nan kuma� yanzu a gabana saboda ko babu aure a tsakanin ki dashi d'anuwanki ne bai cancanci wasu abubuwa daga gareki ba , muryarta a raunana tace "to ..to kayi� hakuri� ".
"haka�� ake� bada� hakuri� ki hada kalamanki� guri daya ki bashi hakuri ta� shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace� "kayi hakuri ".. shiru yayi yaki magana dan zafin da zuciyarsa keyi� ba zai bar shi ya amsa mata ba .."Kisna na kiraki da babban murya karki sake zance rabuwa tsakaninki da muradi� saboda ina matukar sonku tare bana son ku rabu, rabuwarku daidai yake da shigata damuwa "Ni kuma zafin da zuciyata take akan shi fa� mumy ni kadai fa nasan abinda nake ji kar a waye gari a iske bana numfa........" Da ikon Allah babu abinda zai sameki� idan kika zauna dashi� tsakani da Allah zaki samu lada mai dimbin yawa � sannan� zaki jiyar da� mahaifiyarki� dadin da bata bata� jin irinsa ba ,zata sake magana mumy ta dakatar daita kana� ta maida hankalinta kan Aliyu .....
� � "aliyu� wacece ni agurinka "? da kyar ya iya bude bakinsa muryarsa can kasa yace� "Mother " yana riko hannunta cikin nashi "tabbas ni uwarka ce shiyasa ma nafika jin haushi�� akan� abinda kisna ta maka ,abinda tayi� ya balain� tsaya min a rai ya dameni ya daga min hankali saboda na fahimci halin daka shiga a lokacin� amman duk da haka yana da kyau� ka yafe mata� a karo na biyu� dan Allah ku fahimci mahaifiyarku ina son� ganinku cikin farinciki dan Allah ku zauna lafiya dan kwanciyar hankalina shiru suka yi zuciyarsu na dokawa da sauri� iska ya furzar yana Kallon Kisna� itama� shi� take kallo "mai yasa mommy zata masa haka akan kisna "? "Mai yasa zata sa igiya ta� daureshi akanta ? "Aliyu ta sake kiran sunansa� muryarta a sanyaye� kamar zata zubar da kwalla ," ka saki ranka� nasan� halinka� kana da tsananin� fushi da riko a cikin zuciyarka� wanda ba'a son muslimi� yana yin haka� ta� kamo hannu kisna� ta saka cikin na Aliyu� ta dunkule guri daya " ka yafe mata�� wannan alfarmata ce na nema agurinka nasan� ko numfashinka nace ka bani zaka mallaka min bare kalmar baki� ,Shiru yayi har kusan second biyar "kayi shiru� muradi kace ka yafe mata ? Da kyar ya� sake bu?e baki yace "na yafe� amman darajanki ne� mumy� wani sanyayiyyen� numfashi Kisna ta sauke tana mai godiya� ga Allah da ya furta ya yafe mata mumy tace "nasani� darajana� taci kuma� na gode� ko alahira wani nacin arzikin wani Allah yasa muci arzikin Annabi Muhammad� Sallallahu alaihi Wasallama "ameen suka hada baki..."Sai� abu na gaba Kisna� zan� baki�� wata� biyar� ki dawo� da Aliyu� daidai� ,kaima� Aliyu zan baka wata biyar ka dawo daidai da matarka idan� ba haka ba zan ?auki mummunar� mataki akanku� wanda a karshe� bazai muku dadi ba, tana gama fadar haka ta mike da kyar� ta soma kokarin� barin dakin Aliyu� ya mike zai taimaka mata tace "yi zamanka muradi �na gode zan iya takawa da kaina ya koma ya zauna yana furzar da numfashi� .."
Mommy� na� tashi� daga mazauninta� Kisna ta mike cikin sanyi jiki ta biyo bayanta � ,mumy dake kokarin zama ta dubeta a tsanake tace� "me kuma kika zo yi ? " Maza ki� koma gurin mijinki� ki soma aiwatar da aikinki Allah ya baki nasara akanshi� muryata a shagwabe tace� "mumy wannan dan naki fa akwai� wuyar sha'ani kanshi kamar kwakwa yake wallahi� "ungo nan haka zaki daure , tun farko da bakiyi abinda kikayi� masa ba� kema kinsan� yadda kike so� zakiyi� a gidansa� ,hakuri zaki kara akan wanda kike yi , ki sanyawa ranki ibada kike yi� kin san kuma duk abinda akace ibada ne dole sai an d'aure tare da sanyawa zuciya hakuri inshallahu ina ji ajikina� zakiyi nasara akansa bazai sake wining zuciyarki ba "shikenan mumy adduarki ta Kara min karfin gwiwa daga sarewar dana yi da lamarinsa dan wallahi har na cire tsammani a kanshi� "ba'a cire tsammani da rahmar Allah mamana ,kuma� inshallahu sai kinyi alfahari da mijinki wata rana mumy ta dan dauki lokaci tana bata shawarwari daga karshe sukayi sallama ta koma dakin yana nan zaune a inda ta barshi yayi tagumi
ta matsoshi� sosai� kamar zata shige� jikinsa sauran ka?an� ta kwanto jikinsa tace�� " maganar mumy�� gaskiya�� ne� bazamu iya rabuwa da juna ba sai dai� wallahi� na gaji da irin rayuwar da muke ka saki ranka mu zauna lafiya� , ni dai nasan� a halin yanzu babu abinda nake son kasancewa dashi kamarka�� bazan iya rayuwa babu kai ba , ina sonka aliyu� kaima nasan� kana sona "? tayi� maganar tana murza tafin� hannunsa dake cikin nata ..."No� i can't ya fada atakaice yana� furzar da iska� mai zafi tare da jan dogon�� tsaki , shiru tayi jikinta na ?aukar� rawa "you mean you don't love me "? "yes I do�� ya� sake� bata� amsa a takaice ,ta sake matsoshi� tare da sanya kwayar idanunta cikin nashi,� d'ayan� hannunsa ta� kamo ta mikar dashi tsaye�� "come with me ta nufi jikin� bango� dakin� � dashi bai mata musu ba yayi� shiru� yana biye daita kamar wani karamin yaro� suna karasawa� ta tsaida shi tana fuskartashi tare da� kai hannuwanta duka kan wuyansa ta zagaye� tana jifansa da wani irin kallo mai kashe gabobin jiki� "meye� haka� kuma "?yayi magana yana kai hannunsa zai cire hannuwanta� dake zagaye da wuyansa "tsaya mana� ranka shi dade� ka ga� wani abu , ta cire hannuwanta dake zagaye da wuyansa� ta zuge zip din gaban rigarta�� take dukiyar fulaninta� dake� cike� bammm sunyi wani luhu luhu dasu ga kyau ga haske ga taushi� suka bayyana a gabansa� "wowwww is beautiful� yaushe rabon na gansu ya� fa?a� acikin ranshi�� amman� a zahiri tsaki yaja� yana kawar da fuskarshi� gefe kamar yaga mugun abu � ,ta kai hannunta� ta dawo da fuskarsa gareta ya sake dauke� idanunshi akansu "duk fa wannan� kayan marmari is� for you � Aliyu muradi�� ".... "for me"? ya furta yana watsa mata� harara� "Yes of course� is for you don't you like it ta sake turo masa� su daidai bakinsa kasancewarta� doguwa sosai ka?an ya rage� bata kamoshi ba yayi� saurin runtse idaunshi� � qirjinshi na wani irin bugawa da karfin gaske� "stop all� this nonsense Kisna� it� not look beautiful ",kinsan wani abu "?ta girgiza masa kai tana� tura hannunta cikin vest d'insa har tayi nasarar� kife� yatsunta� a qirjinsa ya bude baki da niyyar� zai yi magana� ta muzra kan nipple's d'insa� duka tana wani� irin narke masa ajiki ...�� ...tsarkewa yayi� ya soma tari� kamar wanda yaci wani� abu� mai yaji� take ta rude tana masa sannu� "na kawo maka ruwa "?Kai kawai ya girgiza� mata alamun� a'a ya zare hannunta daga jikinsa ya nufi gaban mirrow� yana magana� yana kwance agogonsa sai lokacin ya samu damar fadar abinda yake son fad'a mata� " duk wannan abinda� kike yi�� basa burgeni saboda bana jin komai ajikina� ji nake kamar namiji ne a kusa dani ,wallahi na gaji dake bazan dai� iya fitowa na fad'awa� mommy� bane dan� ita kadai�� zan iya gama� rayuwata dake ba dan ina sonki ba,idan son samuna ne ma�� wallahi nayi� nisa da rayuwarki zai fiyye min kwanciyar hankali.."
"look�� I understand what's in your heart ,ba Sai ka fa?a min ba saboda idan da sabo na saba da wannan kiyayyar� ko zan iya baka� � tukuici akan wannan kiyayyar "?yayi shiru yana Kallonta ta cikin mirrow� zuciyarsa na tsalle� kallon wawiya yake mata ita kuma tana masa kallon mara wayo�� "bana bukata� kuma� karki� dameni� da shirmeki�na banza� on-expecting yaji ta sumbaci kumatunsa� ta juya� tana wata irin� shegiyar� tafiya� tana kad'a masa� jiki wanda ya zame mata jiki�� a tsorace ya juyo� yana kallon� bayanta "kina hauka ne kike irin� wannan tafiyar "? "Haukan sonka� ba� ta bashi amsa tare da juyowa suna fuskantar� juna "me kuma ya samu tafiya ta ? tayi magana tana � matsowa� a hankali ta karaso gabansa ta tsaya kirjinta na kadawa shiru yayi� tare da tsura mata� ido kamar zai cinyeta� ganin taki ?auke idanunta akanshi ya cire vest dinsa� yabi gefenta zai� wuce� Kawai yaji ta rungumeshi� a jikinta , hannuwanta ya sauka a� daidai kan nipple's d'insa wani irin shock yaji a ilahirin jikinsa� "dan Allah ka bani wata� biyar� kamar yadda mommy� ta fada ina tabbatar� maka kafin lokacin� soyayyata zatayi tasiri a cikin zuciyarka� am very sure� zaka soni� kafin lokacin "no ya furta a zuciye "ya� Aliyu� Ni dai ka bani� dama dan Allah�� nayi maka alkawarin muddin baka soni ba zuwa lokacin� zan daina sonka gaba-daya zan rufe babin wani Aliyu a rayuwata�� zaka rabu dani batare da sanin kowa ba, zanyi nesa da rayuwarka a� hankali take masa magana cikin rada� tana�� shafa� qirjinshi� tana manna masa� kiss a wuyansa,� juyo wa yayi daita a hankali aiko ta fada cikin faffad'an� qirjinsa mai kwance da kashi sai kamshi yake zubawa " wayyo my world best� wallahi bazan iya rayuwa� babu kai� ba sonka yayi mugun kamani� ta karasa� mgnr� tana mirza kan nipples d'insa yayi saurin runtse idanunshi� shi kadai yasan yadda yake ji a lokacin� ,a hankali ta cigaba da murza nipples dinsa tana sauke ajiyar zuciya sannan tana lumshe masa� idanu, ta zaro harshenta daga kwance da take ajikinsa� tana lasar tsakiyar qirjinsa yayinda hannunta ke kan nipples dinsa tana zagayewa tana fitar da numfashi tana jin wani mugun feeling na taso mata a gaba-daya� ilahirin jikinta kamar yadda shima� yake ji ,gaba-daya gobobin jikinsa sun soma macewa saboda� amsar sakonninta, jin� yanayinsa� yana neman sauyawa yayi sauri� cire hannuta a kan nipples dinsa ya bude idanunshi sosai yana fidda numfashi yana� kallonta yana jiran ta bar� jikinsa ,sai dai�� bata d'ago ta kalleshi ba� ganin idan ya barta� ta cigaba komai zai iya faruwa dashi daga karshe tayi galaba� akanshi tun ba'a je ko'ina ba� ya fixegeta� da karfi yana� ?o?arin� makata akan kujera ta janyosa� ya fado� jikinta� tare da rungumeta� .. "ashhhhh�� ta saki� yar qara saboda q'irjinsa daya sauka akan dukiyar� fulaninta ya kalleta da sexy eye's d'insa��, muryarta� cike da shagwa'ba wanda ke kara burge mutane kuma take rikita duk wanda ya saurara tace� "my world best� ka bani dama dan Allah�� tsaki� yaja ya mike tsaye� yana fidda numfashi mai zafi� sannan ya nuna ta da� yatsan� hannunsa alamun gargadi� " na yafe miki� ba lallai sai na soki ba� ki cigaba da tsayawa� a matsayin ki na uwar Aryan da areef� yana gama fadar haka ya� shiga bathroom tayi dariyar jin dadi "yafa ji dadi� haduwar� da jikinmu yayi � amman dan wulakaci� ya� wani maze Ina nan har ka fito� � ......."
tana zaune a inda ya barta� yayi wanka ya fito yana goge jikinsa da white towel� ta mike zata taimaka masa ya dakatar daita "thank you.."
"Please! please now !! Ka bari na taimaka maka gabad'aya ya ha?e rai fuskarsa babu walwala bare annuri� ,sosai � ta dinga rokonsa� ganin nacinta yayi yawa ya barta sai dai�� babu abinda ya furta mata" you're my life I love you� muradi� I can't live without you duk duniya yanzu kai ne kawai abinda nakewa tsananin so dan Allah ka bani wata biyar din nan� muddin ban shawo kanka ba na yarda ka sawwake min ko a boye� ne naje nayi rayuwata a wani guri� bazan sake dawowa� cikinku ba zan barku kuyi rayuwarku i promise ajiyar zuciya ya sauke a hankali yana jin wani sabon yanayi na qara shigarsa muryarsa can� qasa qasa yace "na baki� ya fada a takaice�� ....."
�� Wani irin sanyin� dadi ne ya ziyarceta� taji kamar tayi� tsalle ta rungumeshi ajikinta amman tasan halinsa yanzu zai iya dangantata da kalmar� hauka ko janye amincewarsa� a hankali ta ji wani sabuwar qaunarsa� na qara� shigarta muryata a sanyaye tace�� "thank you my world best� kuma inshallahu zan yi nasara" tsaki yaja� jikinsa na qara mutuwa saboda har cikin jinin jikinsa yaji sautin muryarta data sauka a cikin kunnenshi shiyasa gabad'aya ilahirin jikinsa ya� mutu murus� ..."
� Ya kalleta ta cikin mirrow yaga yadda take murna a fili� ya girgiza kanshi yana tsuke karamin bakinsa "bazaki ta?a samun wannan damar ba��shiyasa na baki� dan bazaki taba zama acikin rayuwata ba bare� zuciyarta� "yayi maganar a kasan zuciyarsa itama zance zuci take tana kallonsa tana� murmushi tare da watsa� yatsun hannunta� cikin tsananin farinciki� "zan canza ka ya� Aliyu na yiwa kaina alkwarin zaka soni da dukkanin� rayuwarka� "muje� kaci abinci shiru yayi yaki cewa komai har� tsawon� minti goma ta sake yin magana ciki� raunanniyar� muryarta� kamar�� zatayi kuka "dan Allah muje kaci abinci da alamun kana jin yunwa kalli yadda cikinka ya lefe ban san mai yasa kake kin cin abinci ba ko nayi maka tuwon shikafa da miyar wake� ? ta� karashe maganar a hankali ,�� da kwantar da kai da rarrashi ta samu ya fito� tana biye dashi abaya suka sauko parlou'n kasa lokacin babu kowa sai aunty� zee da Samir� zaune akan kujera� suna kallo tayi� saurin karasowa taja masa kujera "na zuba maka abincin da� mommy ta girka� ko na shirya maka wani?"no .... Ya fada tare da ?aukar jug dake cike da ruwa ya kai bakinsa ta dauki plet ta zuba masa farar�� shinkafa da miya ta� ajiye a gabansa tana jin kamar ta bashi a baki kusan minti biyar yana kallon abincin sannan ya fara ci� hankalinsa a� kwance saboda jin abincin� mommy ne ,ta tsaya tana kallon shi fuskarta kwance da murmushi ta lumshe idanunta saboda tsananin dadi shi kuwa tunda ya soma cin abinci ko kallon inda take bai yi ba ,aunty zee ta zuba mata ido tana Kallon Kisna�� sai murmushi take tana kallon Aliyu � ko kifta idanunta bata yi� akan shi "ya Aliyu� ya sauko daga dokin fushinsa� ne yasa�� Kisna take murna� murmushi haka� "?�� abinda ya baka tsoro wata shi zai baka tausayi shiyasa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yace "idan zaka so mutun ka so shi kadan haka zalika idan zaka ki mutun kaki shi kadan yau dai ga Aliyu ya tafi� da rabin rayuwar kisna ya bar saura� ,waigowa Kisna� tayi aiko idanunsu ya ha?e dana� aunty zee take ta sakar mata harara bata damu da� hararar da� aunty zee tayi mata� ba , ta kai hannu ta tsiyaya masa� ruwa garin rawan� jiki ruwan ya� zube a ?afarsa daya� tsaki yaja tayi saurin cewa "sorry� ta warware tissu ta tsuguna ta goge masa� ta bar gurin tun kafin� tayi wani sabon laifi ta dawo inda aunty zee take ta kwanta� ta daura kanta akan cinyar aunty zee tana jin dadi "ina miki fatan� samu soyayyar� wanda kike so dan� ki damgwama cikin farinciki tayi maganar�� tana shafa sumar kanta kallon fuskar aunty zee tayi tana sake fadada fuskarta� "Ameen auntyna� Allah ya barki da ya samir� "na gode sister ina miki fatan samun nasara ki samu soyayyarsa nan kusa sannan ku so juna har abada d'agowa tayi ta zauna idanunta cike da� ruwan hawaye "mumy ta Bamu wata biyar� mu daidaita kanmu ko kuma ta dauki mummunar mataki akanmu,� ni kuma na nemi alfarma wata biyar agurinsa� aunty zee zan yi� ko'k'arin naga na� shawo kansa duk da nasan da wuya hakan ta kasance ,wallahi� ina tunanin halin da zan shiga idan na kasa shawo kanshi aunty "da Ikon Allah Zaki yi nasara akanshi mutun ne fa shi kuma mai jini ajiki, kuma bai fi karfin Allah�ba ki tsaida zuciyarki kisa a ranki zaki shawo kansa� hawaye ya soma gangaro mata a lokacin daya mike� rike da wayarsa dake� qara ya nufi� haraban gidan ......."
� Da� sauri� aunty zee ta rungumeta itama ta rungumeta aunty zee� gabad'aya jikinta yayi sanyi a hankali� suka cigaba da tautaunawa zuciyar kowannensu cike da tunani har kusan 11� sannan� suka yi sallama da juna� ta nufi dakin mommy wacce tuni tayi bacci da jikokinta ta zauna a bakin gadon ta janyo man zafin dake gefen kanta wanda duk daren duniya dashi take kwana ta lakato ta mulka a kafarta tana mammatsa mata kafa zuwa kaurin gwiwarta mommy ta motsa� a hankali tare da� ?an bude idanunta kadan "bakiyi bacci� kisna .."?� "Yanzu nake shirin yi nace nazo muyi sallama sai gashi kinyi bacci numfashi ta sauke tana lumshe ido ta ?an dade tana mammatsawa mommy jiki kafin daga baya mommy tace "mamana tashi kije ki kwanta kin bar mijinki shi kadai "to mommy� har ta mike� ta dawo daidai fuskar mumy ta tsugunna "mumy ki yafe min� " me kuma kika yi"� bakiyi min� komai ba mamana "Ni dai kice kin yafe� min "
"Na yafe miki� mamana Allah yayi albarka� " ameen� sai da safe� ta� karasa inda yaranta ke kwance ta shafa sumar kansu tare da� shafa musu addu'a , ta manna musu kiss a goshi� sannan ta nufi dakin baccin su� har ta karasa shiga d'akin tunanin Aliyu take da irin badaudaden� halinsa mai wuyar sha'ani tana tsaka da tunani idanunta ya sauka akan calander� a manne a bango dakin jiki a sanyaye� ta karasa jikin calander ta tsaya tana kallo� a� karshen shekarar ake ta � dubu biyu da sha� takwas "kenan a may yarjejeniyarsu da Aliyu zai cika "ya Allah ka taimakeni na shawo kansa kafin lokacin ta dauki bironsa dake ajiye akan table tayi mark din aikinta� na farko data yi � na� nasarar janyo hankalinsa ya yarda da tsarin da mommy ta gindaya musu sannan tayi nasarar da yaci abinci cikin sauki batare da tashin hankali ba�� taja numfashi ta sauke sannan� ta shiga wanka tayi ta fito ta goge jikinta ta dauko daya daga cikin kayan da aunty zeey ta kawo mata ta saka rigar bacci iya cinyarta mai bud'ad'd'en gaba sai wata yar igiya da'aka saka� domin daurewa ta tufke sumar kanta a tsakiyar kanta dan taji dadin bacci ta fesa turare ta saki murmushin jin dadi ta haye saman lafiyayyen gadon mijinta ta kwanta ta rungume pillow a qirjinsa� tana jin kamar shi ta rungume tana kwance taji shigowarsa tayi saurin� runtse idanunta kamar mai bacci ,wayarsa� yasa� a handsfree� muryar nawal� taji ta karade� d'akin take gabanta ya shiga dukan uku uku ta� ?an bude idanunta� kadan� taga� ya dauko� computer dinsa� ya ajiye akan table ya jonata a caji still tana jin sautin muryarta har ya zauna "do you miss me� nur? � murumushi kisns taga yayi sannan yace "Yes dear I really miss you ya fada fuskarsa na wanzuwa da wani sabon� murmushi data kasa fahimtar na menene a hankali yake� operating din system dinsa yana saurarenta can ya ciza lip's d'insa muryarsa a kasalance yace"okay tell me� how much you love me ? ya fadi haka ne� saboda lura da yayi idanun kisna biyu akanshi "I can't discribe the way I love you amman kasa a ranka zan soka� har karshen rayuwata kai ne kadai zaka mallaki zuciyata sannan ka zauna a cikinta har sanda za'a zare numfashina ......" ya rasa me mata suke gani ajikinsa suke� leke� masa har� su maida shi duniyarsu da numfashinsu shiru dukkaninsu sukai na tsawon lokaci can muryarta ta sake bayyana "yasu aryan da areef sunyi bacci� ko "? Yace "uhmmm yana cigaba da danne danne "ya tafiyar mommy tana nan� jibi� din "? ya sake cewa� uhmmm ",okay zanzo airport� inshallahu muyi sallama kuma gobe zan turo direbana� "okay ya fada a takaice dan ya soma gajiya�.
a hankali kisna ta sauko daga sama gado ta bude wardrobe ta dauko bargo guda biyu ja da fari ta� masa ja akan gado daga gefe guda� tare da� pillow ,� zata koma dayan bangaren�� katifa� taji yayi gyaran murya ta tsaya ha?e da juyowa ta zuba masa kyawawan idanunta� "ki dawo ki kwanta a kasa� "inna lillahi ta furta a kasan zuciyarta yayinda� a zahiri kuma tace "to�� tare da bin umarninsa daman yaso ya barta akan katifa dan yasan�� abinda ta tsana� kenan� kwanciyar kasa� amman tunda ta tashi dan son jin gulma bazata koma saman gadon ba ,ta kasan idanunshi yake Kallonta kwance ranta a 'bace tana mutsumutsu� da jikinta� ya cigaba da aikinsa yana waya da nawal .."
******
Washegari
da safe tun karfe� biyar ta tashi a barci duk da cewar bata samu isasshen barcin� kirki ba saboda tunanin Aliyu da kwanciyar kasa da tayi , ta shiga Kitchen ta ha?a musu break fast,� wata irin doguwar mika Aliyu yayi hade da salati yana gyara zaman jijiyarsa data mikewa sambal a hankali ya mike zaune yana yaye bargon daya lullu'ba dashi yayi hamma tare da runtse idanunsa yasa hannunsa a baki yana bu?e idanunshi aiko� suka� sauka akan calander ganin mark ajiki yayi mamaki, ya sauko� yana taku a hankali ya tsaya gaban calander rike da kugunsa "waye yayi mark ajiki ya tambayi kanshi "waye zai yi banda wannan wawiyar yarinya wai ita nan tayi abin kirki shine har da rubutawa bayan totaly zero ce, abincin da mommy ce� ta dafa kuma� tasan dole� zanci amman da yake� dakikiyace tun ba'a aje ko'ina ta zuba min ruwa ajiki� garin rawan kai�� yaja tsaki tare da ?aukar biro yayi Cancel din mark din datayi� ya shiga wanka .
� Bayan ta gama hada breakfast ta dawo dakin domin gyarawa taci Sa'a yana bayi cikin sauri ta soma gyarawa ko'ina ya dawo tsab ta feshe dakin da turaren roomfreshiner da turarenta na jiki tazo bude wordrobe d'inta taga anyi cancel� mark din ?aya tayi jiya�� ta tsurawa calander ido ita dai tasan mark tayi ba Cancel ba tayi shiru tana daga kwayar idanunta sama alamun tunani� "babu wanda zai yi wannan aiki sai ya� Aliyu� ta fada a ranta, tana cikin tunani ya fito jikinsa� daure� white towel yana goge jikinsa da karami� ya kalleta tsaye a gaban calander ya dauke kanshi yana tabe baki , ta numfasa ta karaso gabansa ta tsaya� muryarta a shagwa'be "me� yasa ka goge min� Please ?
"me kikayi da kwakwaluwarki ta fada shirme� bakiyi abun arziki ba dan haka no need of mark ki dai yi wani abu� amman na jiya� da kikayi zero ne ya karasa maganar yana bude roban man shafawarsa ya soma shafawa "amman ni a ganina nayi kokari "
"agurin kenan� ba , dan ki yaba da kanki yasa kikace� a baki dama� ?� ta girgiza kai ya wuceta ya bude bangaren kayansa ya dauko deep blue t shirt da wonda baki ya shiga� bayi tabi shi da ido kawai ,ya saka ya fito ya dauki cumb ya gyara suman� kansa duk� tana tsaye tana�� kallonsa komai a natse yaje� cike da tsafta� ,Yana gama shirinsa ya fita ya bar mata dakin babu yadda ta iya ta shiga bayi dan yin wanka ..."
aunty zee ta janyo daya daga cikin akwatinan mommy dake cike da tsaraba ta dubi kisna data tafka uban tagumi tayi murmushi "to ranki shi dade ki tashi ki dauki wancan akwati mukai parloun Kinga gobe ba sai mun tsaya bata lokaci ba� ,kisna da idanunwanta suka yi jawur tana duba agogon dake daure da hannuta "ina jin kamar mommy ta cigaba da kasancewa damu "kin jiki da wata magana ta cigaba da zama mijinta fa?� Kinga my friend idan zaki koyi rayuwa gidan miji ke kadai ki koya basu dade da saukowa ba� direban nawal ya karaso mai gadi ya kwankwasa kofa aunty zee ta bashi umarnin shigowa ya fada mata anyi bako ta mike ta fita ko cikakken minti biyu bata yi ba ta dawo hannunta rike da wata ?atuwar jaka Kisna ta bita da kallo� "sakon nawal ne ba tace komai ba ta runtse idanunta ita kuma tayi sama domin sanarwa mumy .."
Washegari gari
mommy� na taku a hankali� Aliyu na bayanta rungume da aryan Samir na� rungume da areef suka fice gabad'ayansu tunda daman a shirye suke ,suka dunguma zuwa filin jirgi a lokacin sauran minti talatin jirgin ya daga kisna� ta dukar da kanta wai bata son ganin tafiyar mommy dan ba karamin so takewa mahaifiyarta ba, gashi� bata san sanda zasu sake ganin juna ba,lokaci daya� nawal da nasir da safy suka� karaso�nawal� cikin fararen kaya komai fari ta saka hatta agogo da takalmi farare ne� ta durkusa har kasa ta gaisheta da mommy "Ina kwana mommy� ,mommy tayi saurin� Kai hannu ta kamo kafad'unta "maza tashi karki bata kayanki ta mike ta koma kusa da Aliyu dake rike da waya ta gaisheshi� tare da nasir da Samir ..
Mommy ta Mike a lokacin da zasu shiga jirgi aunty zeey ma ta mike ta rungume mommy" Allah ya tsare ya kai ku lafiya "ameen diyata Allah yayi muku albarka kuyita hakuri da juna kunji , ganin kisna taki d'agowa yasa mommy ta karaso inda take ta d'agota ta rungumeta "haba mamana meye haka kamar bazamu sake had'uwa ba hawayen idanunta da take� kokarin� maidawa� suka silalo saman kuncinta tace" zanyi missing dinki mommy Ina Jin kamar karki tafi ki barni itama mommy hawaye take "na fiki shiga damuwa mamana Amman duka sauran wata nawa ne zaki zo bikin muradi� tayi saurin runtse idaunshi tana jin zafi acikin ranta "nasan yadda kike ji mamana amman ki kara hakuri kiyi kokarin shawo kanshi kafin wata biyar din dana baku .."
A hankali mommy ta zareta saboda har mutane sun fara shiga jirgin� aliyu na sauke aryan ya kwaso da gudu ya� rungume Kisna� shima areef dake rike hannu nawal mutsu mutsun sauka yake ta sauke shi ya karaso ya rungume kisna,� ta rungumesu gaba-daya tana kissing dinsu� tana zubar da hawaye nawal ta karaso inda suke "mai yasa kike� kuka haka kamar bazaku� sake haduwa ba ?� zaki sa yara�nan� kuka fa .....shiru Kisna� tayi batare da tace mata komai ba dan duk abinda zata fa?a� baganewa zatai ba tunda bata san ya ake daukar cikin ba bare tasan mahimmanci ya'ya ga rayuwar iyaye ...."
Aliyu ya kalleta ya kawar da kanshi yana jan tsaki yace "kukan munafurci kawai "ya kukan munafurci tana kukan zata yi kewar ya'yanta kace� munafurci "?� Nasir ya fada yana jan tsaki� "Ai nasan yanzu ka zama ?an yankinta dole komai tayi bazaka ga laifinta� ba "kai wallahi wani irin mutun ne to nayi yakinta sai kayi abinda zakayi� ..da kyar mommy ta bambare yaran daga jikin kisna dan cewa sukayi bazasu bi mommy ba shi kansa Aliyu babu yadda zai yi ne amman da bazai bari a tafi dasu ba ,mommy ta sake kallon nawal "to nawal sai� mun hadu a naija ko"?
"Sure� ta fada� tana gyada� mata kai� cike da girmamawa, mommy ta juya zuciyarta cike da kewar ya'yanta�� suna� tsaye jirgi ya lula sararin samaniya suna binshi da kallo kisna ta share hawayen fuskarta ta juya da sauri ta fa?a mota� zuciyarta na bugawa� sosai sai yanzu take kara jin soyayyar mahaifiyarta "lallai qaunarsu acikin jini juna take itama mommy hawaye take goge wa a zaunen da take acikin jirgi� ..."
Nawal ta matso kusa da Aliyu tana jujjuya masa jiki hannuta rike da jaka tana sakar masa murmushin "nur zan wuce gida muje ka rakani na shiga mota ko "ta fadi haka ne dan tasan halinsa zai� iya barinta agurin ya kama gabansa "okay muje ko suka jera a tare suna magana kasa kasa a natse kisna ta d'ago idanunta karaf ya sauka akansu sunawa juna murmushi� take qirjinta ya shiga luguden bugawa "yaushe ne zata samu irin wannan damar da nawal ta samu a zuciyar mijinta "?
� "Ka yafe min mijina nayi kewar komai daya danganceka tana kallonsa ya bude ma nawal� bayan motarta ta shiga ta zauna tana sake sakar masa murmushi "ko me yake ta fada mata haka yasa take ta faman murmushi "?ta tambayi kanta har sanda ya maida murfin kofar motar ya rufe direbanta yaja� idanunta na kansu .."
� Ko daya dawo gurin Samir bai gurin da gira ya tambayi nasir inda Samir yake shima da gira ya amsa masa alamar ya wuce ya kai hannu ya doki kadan nasir "kai fa nasir wani lokacin�� dan iska mutun� ne ," yan iska dai taya zaka min tambaya da gira "?"Kaga muje har ya juya nasir ya kira sunansa ya juyo ya tsaya tare da zuba hannunwansa ciki aljihun wandonsa "ya'akayi Sarkin matsala"?
"Ai kai ne sarkin matsala wallahi daman akan yarinyar nan ce "wace yarinya kenan "?ya tambaye shi ,kisna mana dan Allah ka rarrashita idan kunje gida� karka sa�� yarinyar mutane a gaba da bala'i bayan zuciyarta na cike da kewar mahaifiyarta da ya'yanta "kasan Allah bazan rarrasheta ba� Allah yasa tayi ta kuka har ranar da zasu sake haduwa babu ruwana .
Nasir yace� "dan iska� kana wani nunawa kamar baka sonta bayan nasan kana bala'in sonta� kamar ka mutu "na ta?a fa?a maka da bakina ina sonta "?Nasir yayi shiru yana mamakin hali irin na abokinsa "kayi shiru na ta?a fa?a maka ina sonta ko ka taba ganin wata alamar data nuna ina sonta "? "Baka sonta ya'akayi har ka mata ciki ? "Wannan tsautsayi da rabo ne � ya bashi amsa yana ?o?arin juyawa � nasir� ya dakatar dashi " zaka san tsautsayi ne sai randa ka tsinci� zuciyarka dumu dumu ta kamu da matsanacin soyyarta"babu wannan ranar nasir� ba kuma na fatan zuwan wannan ranar a rayuwata, nawal kawai ta isheni rayuwa kasan wani abun farinciki� "? Nasir ya girgiza masa kai "mommy ta bamu gud five month mu dawo daidai tamkar sauran ma'arata�� idan bamu dawo ba zata dauki mataki ka tayani addu'a� Allah yasa mu cigaba a haka nasan karshe hukunci rabuwa ne zai biyo baya� na huta da jaraba� .."
zaro ido waje nasir yayi tare da cewa "ba ameen ba dan iskan� Allah yasa wani tsautsayin ya sake shiga tsakani mu sake samun yan shida dan da alamun spam din abokina baya bada kwai daya "ba ameen ba dan iska kawai mai mugun baki yana gama fadar haka ya juya� escort � d'insa suka zagaye motar da yake kokarin shiga� kowannensu na� rige rigen bu?e� masa kofar � gidan baya inda kisna� da safy suke� zaune tana rarrashinta , ko kallon inda take zaune bai yi ba,
Ya juyar da� idanunshi yana kallon wani� bangaren� , ganin tsayuwarsa yasa safy tayi ma Kisna� sallama ta fito ya shiga� direbansa yaja motar
*******
Har suka karaso haraban gidan bai waigo ya kalleta ba direba na gama parking escort dinsa suka fito daga cikin nasu motar suka bude masa ya fito yana ciccin magani sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa cikin isa da takama ,a hankali ta yunkura ta fito jiki a sanyayye ta shiga� ciki , tun byn dawowar su Daga airport Aliyu ya shiga part dinsa ya kwanta� bai sake yunkurin fitowa ba sai� zuwa� sanda yaji kira sallah sannan ya motsa ya shiga wanka ya fito ya sauya kaya riga dark blue da wando ligth blue ya nufi masjid bayan ya dawo a parloun kasa ya zauna ya kunna tv.."
Da misalin karfe tara na dare�� ta sauko a natse cikin hadaddiyar rigar bacci wanda ta bayyana�� komai na jikinta� � ta sameshi� yana danne danne a system dinsa ta� zauna a gefensa gabanta na faduwa�� muryarta a raunane tace "ummmmm ammmmm Sai kuma tayi shiru ta kasa magana shima yana jinta yayi mata banza sake motsa lip's d'inta tayi cikin in ina "kunyi waya da mommy na nemi layinta ban samu ba "uhmmm kawai yace atakaice ya cigaba da aikinsa , can ta kirkiro murmushin dole ta sanyawa fuskarta
"yayana� ka bar aikin nan haka ka huta ya d'ago da niyyar yayi mata Banza� kallo�qirjinshi ya buga da matsanancin karfi sakamakon ganin Brest dint tsaye suna kallonsa yana kallonsu� dogon tsaki yaja , idan ban yi aiki ba� uban me zan miki� da zakice na bar aiki? Yayi magana a zafafe cike da jin haushi� "Allah ya baka hakuri ka mayar da wukar� na kawo maka abinci nan ne ",?
� "Bana ci� kar kuma ki dameni plz. "dan Allah kaci wani ........
"oh my goodness Kisna kin fiyye� damuwa wallahi�� idan zanci zanci bana jin yunwa ne ya mike yana� kashe� system dinsa ,ya bar�mata� parloun shiru tayi tana zance zuci har kusan minti talatin sannan ta mike ta nufi sama koda ta shiga dakin har yayi bacci dan kwance ta hangoshi daga shi sai� boxcer da singlet yana fidda numfashi ta kai hannunta gefen kyakkywar fuskarsa tana shafawa a hankali� tana lumshe idanunta a hankali taji saukar hannunsa kan hannunta ya fixgota� yana ?o?arin bude idanunshi� ......."
� Mmn sudais
????????????
CUTAR DA KAI
????????
????????????
Second to the last free page 15
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan ?aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...????
........ Saurin maida idanunshi yayi ya runtse gam saboda jin saukar tsayayyun dukiyar fulaninta dake cike bammmm , yayinda ita kuma tayi saurin ?auke numfashinta cikin tsananin firgita da tsinkewar zuciya mai tattare da tsananin tsoro, qirjinta sai faman bugawa yake da matsanancin karfi kamar zai fito daga qirjinta gabadaya ta kasa kwakkwaran motsi a kwance da take a faffad'an qirjinshi jikinta sai kyarma yake gaba-daya ta sadaukar jira kawai take yaji saukar duka ta ko'ina ajikinta ....."
ajiyar zuciya Aliyu ya sauke tare da sake runtse idanunshi yana jin wani irin yanayi a sansar jikinsa har sai da yayi daya sanin fixgota jikinsa , gaba-daya tsigar jikinsa sun mike tsaye , ji yake kamar ya hau sarrafa albarkatun qirjinta da yake jin duminsu a qirjinshi amman jin kai da isa tattare da miskilanci ba zai barsa ya iya murza brest dinta ba ,dan a gurinsa ci baya ne gara ya danne ya hakura har zuwa sanda nawal zata zo gidansa "."
a hankali ta fuskanceshi
tana kallon kyakkyawar fuskarsa mai cike da annuri da tsantsar kyau taga idanunsa a runtse numafsshinsa na sauka a hankali alamun ya koma bacci ta lumshe idanunta sannan tayi control din jikinta tare da daidaita natsuwarta ta daure ta cije lip's dinta da karfi ta soma kokarin tashi daga jikinsa wanda zuwa lokacin tunin hawayen tausayin kanta ya fara gangaro mata hankalinta bai kwanta ba sai da taji ta d'auke hannunsa ajikinta ya cigaba da sauke numfashi sannan ta sauke wani wahalallen numfashi tana cigaba da kallonsa , wani iri ta dinga a gaba-daya ilahirin jikinta kamar ana jonata da wutar lantarki , yayinda kowani part na jikinta ke sake bud'ewa soyayyarsa na sake gudana a cikinta , gabad'aya wani irin son shi da fellings dinsa ke d'awainiyya da ruhinta da gangar jikinta ,wani irin sanyi ta dinga ji yana ratsata tun daga tsakiyar kanta har zuwa kasanta ,ta tasa bayan hannunta ta goge hawayenta tana jin digar sanyi ruwan sha'awa na diga a pent d'inta bayan kamar minti goma ya juya ya kwanta ruf da ciki yana cigaba da sauke numfashi , zara zaran yatsun hannunta ta d'aura a gadon bayansa tana shafawa a hankali tana lumshe idanuwanta tana jin wani irin sanyin dadi na sake ratsa sansar jikinta da zuciyarta, rayuwar hakuri ta rigada ta aureta tunda zuciyarta ta kamo da tsananin son mutumin da bai kaunarta bai sonta sannan baya kaunar ya bude idanunshi ya ganta a rayuwarsa, "amman ai kece kika jawowa kanki komai zuciyarta ta aiko mata da wannan tambayar "tabbas na tafkawa kaina kuskure da babban hasara dan gara ace duk abinda na mallaka zan rasa dana rasa Aliyu yanzu a rayuwarta , garzon namiji, jarumi wajen iya sarrafa mace damka daya idan yayiwa mutun dole sai mutun yaji sauyi ajikinsa bare aje mai gaba-daya tana nan zaune tana kallonsa har bacci mai nauyi ya daukeshi ......"
sake juyowa yayi ya kwanta akan hannuta saurin zaro ido tayi waje tana furta kalmar "wayyo Allah take jikinta ya sake ?aukar rawa kamar mazari ,a hankali ta ciza lip's dinta na kasa da karfi sannan ta zaro hannunta ta zuba masa idanunta masu matukar kyau da haske ,wani irin kallo take masa mai ?auke da tarin soyayyarsa da shaukinsa ,a cikin ranta take aiyana abubuwa da dama da suka gabata a tsakaninsu , murmushi ne ya subuce mata ,"zan cigaba da hakuri da kai mijina nasan haka yanayinka yake a tun ranar farko dana soma d'aura idanuna akanka miskilanci da kamewa, rashin damuwa da abun hannun mutane dama rayuwarsu wannan duk yana cikin halaiyanka kuma hakan na kara maka kyau da kwarjini da mazantaka a idanun mutane bila'adadin " yanzu idan ma na rabu da kai wa zan samu madadinka "Allah sarki aunty ummi kin sha fama akanmu da muyi hakuri da juna , samir aunty zee kowa ya nuna mana mahimmancin juna amman idanunmu suka rufe wasu zafafan hawaye ne masu zafi da ciwo suka silalo mata akan kuncinta bata san sanda ta kwanta ta daura kanta akan damtsen hannunsa tare da daura hannunta kan chest d'insa ta soma shafawa tana rera kuka mai ban tausayi ga wani irin qaunarsa na sake fixgarta wanda take jin zata iya komai akansa ciki kuwa har da zama da sabuwar matarsa da zai auro mata, ita kanta tattare take da tsantsar tausayin kanta idan nawal ta shigo gidansa a matsayin mata, dan ta fahimci yadda yake ji da yarinya,itama nawal tana mugun son shi dan duk mutumin da tasan yana muamula da aliyu sai tasan yadda tayi ta shige masa gashi shi kansa nunawa yake yafi sonta akan kowa ,kuma gashi kowa ya amince da aurensa da nawal a dangin su gabad'aya bata da wanda zai tsaya mata ta samu ko yanci kanta ne a gurinsa , kowa gani yake auren da zai kara shine daidai , ya ta iya da rayuwarta ? " gara itama ta danne kishinta akansa ta rungumi abinda yake so da hannu bibbiyu wata rana sai labari kila ma sanadin haka ta samu sausauci daga garesa ."
wasu hawaye ne suka sake samun nasarar biyo kuncinta jikinta a matukar sanyaye ta matso da fuskarta daf da nashi sosai har suna sha?ar numfashin junansu da jin sautin bugun zuciyarsu, daura bakinta tayi akan lip's d'insa ta soma lasa a hankali hawayen idanunta na sake zubowa tana jin ina ma ya sake rungumota a jikinsa , muryarta cike da rauni da shaukin qaunarsa tace "dan Allah muradi ka daina guduna ,ka daina kina , ka tausaya min ka tausayawa rayuwata da halin da nake ciki, zuciyata bazata iya jurar rayuwa babu kai ba, ina maka mugun son da ni kaina bansan adadinsa ba, ya Allah yadda ka saka min soyayyar bawanka Aliyu batare dana shiryawa hakan ba Allah ka jarebeshi da matsanancin soyayyata ka hana zuciyarsa sukuni da kwanciyar hankali akaina yaji duk duniya babu halittar da yake muradin kasancewa tare daita sai ni, ta jima cikin wannan yanayin tana kuka tana sambatu ita kadai rungume ajikinsa .
zuciyarta ce ta hankaltal daita data tashi ajikinsa dan tasan me zai faru muddin ya bude idanunshi ya ganta kwance ajikinsa ,tana tsananin jin tsoron fushinsa bazata iya daukar fashin shi ba tana azabtuwa matuka a duk sanda zuciyarsa ta motsa
Cike da sanyin jiki ta mike ta canza wutar d'akin zuwa na bacci , ta kwanta a gefensa tana fuskantar shi har bacci yayi awon gaba daita ."
Farkawa yayi ya jita rungume ajikinsa tana sauke numfashi , a hankali ya furzar da iska ya zareta ajikinsa yana jan dogon tsaki zuciyarsa gaba-daya ta cunkushe saboda bakinciki shige masa da take tana kunno masa wutar sha'awarta bayan ya nuna mata baya bukatar kusancinsu tare ,wani dogon tsaki ya sake ja saboda jikinsa da ya ji ya samun canji yanayi sosai ,dan wani irin kasala ya ji a sansar jikinsa yasan kuma hakan yana da nasaba ne da jaraban nacinta ,da zarar ta kasance ajikinsa zai ji yanayinsa na canzawa kamar yadda yake ji a yanzu, jijiyarsa yaji tana wani irin harbawa da sauri tare da mikewa , jiki a mace ya kai hannu kan joystic dinsa ya dinga shafata dan kwantar daita sai dai ji yake kamar sake tsokano kanshi yake , sake juyo tayi ta zube jikinsa ha?e da shige masa tana mutsu mutsun ajikinsa saboda dadin bacci data ji ajikinsa a hankali ya kai hannu ya lalubo wayarsa dake gefen dan duba lokaci, ya ga karfe hudu saura dan haka ya lalla'ba ya sake zareta a jikinsa ya kwantar daita ya sauko daga shi sai singlet da boxcer iya cinyarsa ya kunna wutar dakin , gani yayi ta baje gaba-daya akan katifa rabin dukiyar fulaninta duk sun bulluko waje kamar ya kai hannunsa ya zarosu ya soma sarrafasu ga santala santalar cinyoyinta masu matukar kyau da haske ya tsaya kyam kamar an dasashi yana Kallonta wani wahalallen numfashi ya dinga saukewa a hankali a hankali yana hadiye miyo kafin daga baya ya juya ya shiga bayi wanka yayi dan kawar da sauyin da jikinsa ya samu a dalilin haduwar da jikinsu yayi sannan ya d'auro alwala ya fito ya goge jikinsa ya zira jallabiya brown mai ratsin black ya shimfida sallaya ya tada sallah nafila bayan ya idar bai tashi ba yana zaune yana ta addu'oinsa har sanda ya jiyo kiran sallar asuba sannan ya tashi ya nufi masallaci ...."
Kiran sallah asuba ne ya tada kisna daga baccinta mai dadi ta mike zaune tana mika tare da waigawa gefenta wayam ta gani babu muradi , tayi tunanin ko yana bayi ne dan haka ta koma ta jingina bayanta tana jiran fitowarsa a haka wani baccin ya sake d'aukarta motsin bude kofar dakin ne yasa ta farka a gigice idanunta ya sauka akansa yana ?o?arin zare jallabiyar jikinsa ya karaso ya ?auki bargo da pillow ya nufi kan doguwar kujera ya kwanta ya lullu'be gabad'aya ilahirin jikinsa har kanshi ." Numfashi ta sauke sannan ta sauko ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito ta gabatar da sallah ,bayan ta idar da sallah komawa tayi kan gado ta kwanta tare da kamkame jikinta tana kallon inda yake kwance .."
*****
Bangaren mommy kuwa
Suna sauka a filin jirgin Murtala international airport wani irin farinciki ne ya mamaye zuciyar mommy duk da har lokacin zuciyarta na cike da kewar diyarta ,
najib direbanta ta hango tsaye gaban wata dalleliyar mota Highland yana zazzaro ido da alamun ita yake nema yaga ta inda zata bullo a hankali yaga tana tahowa rike da hannunsu aryan ,Aryan na ganinsa ya saki wata irin qara ya saki hannu mommy yana kiransa cikin hanzari shima najib ya karasa ya daukeshi ya daga shi sama yana juyi dashi "oyoyo abokaina nayi kewarku shi kuwa aryan sai bulbula dariya yake wajen da motarsu take pake ya k'arasa suka fa?a mota sai gida .."
farinciki mommy ya qaru musamman lokacin da suka isa tangamemen gidan mijinta mai kama da aljannar duniya shima dady tun shigowarsu ya kasa boye murnarsa da sauri ya isa ya bude murfin motar suka fito daya bayan daya ,ya rungume jikokinsa yana fadar ",You Are welcome my dear grandchild's I really miss you sannan ya rungume mommy suka nufi ciki katon falon .."
Can ?asar Cairo kuwa kisna ji tayi kamar an zare mata laka sam ta kasa jin dadin rayuwata saboda zuciyarta na cike da kewar mahaifiyarta da yaranta duk da tun bayan tafiyarsu kullum sai sun yi waya amman hakan bai hana zuciyarta kewarsu ba , runtse idanuwanta tayi gam sai ga hawaye sharrrrrrr sun zubo mata aiko ta dinga kukanta kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa har sai da tayi mai isarta sannan ta kwanta bata jima ba bacci ya ?auketa kwance akan doguwar kujerar da Aliyu ke kwana bata san lokacin da Aliyu ya shigo dakin ba sai farkawa tayi tagan shi kwance akan gado rungume da pillow rabin jikinsa lullu'be da bargo mai taushi ta yunkura ta mike tana mika sannan ta soma takawa zuwa inda yake kwance ta haura saman gadon ta tsura masa idanuwanta tana kallonshi da kodaddun idanunta da suka gama canza kala tsabar kuka ,cikin wani irin yanayi ta maida idanunta ta lumshesu ruf tana mai zare pillow a qirjinsa ta maye gurbin pillow ji tayi ya rungumeta a faffad'an qirjinshi tamkar za'a kwace masa ita ... ."
Bayan wata daya
Duk abinda ya kamata kisna na yiwa muradi kuma tana kokarin taga yaci abincinta , duk sanda tasan tayi kokari gurin girki da wasu abubuwa sai tayi mark a calendar , shi kuma duk sanda ya ga mark sai yayi Cancel ha?e da jan tsaki da zaginta hakan baya damunta bare ta fasa tana iyakar kokarinta akanshi sannan tana kawar da zuciyarta akanshi shi da nawal dan wata rana kwana yake yana aiki yana waya daita ,idan zuciya ta turnukota sai taji kamar ta rufe shi da duka ayita ta kare amman sai ta rarrashita kanta ta danne zuciyarta ta hanyar ambaton sunan Allah da laila a illa anta subhanaka inni kuntu minal zalumi sai taji zuciyarta tayi sanyi ,ita kanta tasan ba fin karfinta Aliyu yayi gurin rashin mutunci da miskilanci ba kawai dai tana daga masa kafa ne saboda yanzu tasan ciwon kanta a cikin kwanaki kisna ta kasa rike kanta saboda kusancin da suke yawon samu da Aliyu babu abinda take bu?ata kamar kasancewarta da mijinta, tana tsananin bukatarshi sosai duk inda ta zauna kuwa sai ya jike , haka ta dinga tsarki da ruwan dumi dan ragewa kanta jin sha'awarsa dan ko tace zata kai kanta garesa wulakaci zata sha da mari da hantara ,tsarkin ruwan dumin da take bai rageta da komai ba dan ji take kamar tayi hauka gashi yanzu kwana yake babu kaya ajikinsa ko dan single din da yake kwana dashi yanzu ya daina sakawa daga shi sai tamammen wondo gashi shi ba kamar sauran maza yake ba , komai Allah yayi masa, wata irin kira garesa mai matukar daukar hankali, ko koda kuwa yana sanye da kaya ajikinsa ne sai ya shiga ranka bare babu kaya a jikinsa ,gashin q'irjin nan nasa suna kwance luf luf gwanin ban sha'awa kamar na jarirai tun daga qirjinsa har zuwa kasan mararsa , ko mace mara isasshiciyar lafiya ta kalli halittar qirjinshi dole taji sha'awarsa ta tsarga mata bare ita mai cikakkiyar lafiya ,tana zaune ya fito daga bathroom d'aure da farin towel yayinda hannunsa ke rike da wani karamin towel yana goge sansar jikinsa ya tsaya gaban mirrow har ya gama shirinsa idanunta na kanshi tana jin kamar ta fixgoshi jikinta ta hau aika masa da zafafan wasanin amman tasan ko kusa dashi taje sai ranta ya ?aci .."
yau ma dai kamar sauran kwanakin da suka gabata ne planpent ya dauko ya feshe da turare sannan ya saka yabi ilahirin jikinsa da turare , ha?iye wani wahalallen miyo tayi a lokacin da take kallonsa ya karaso ya wuceta zuwa kan gado "malama ki tashi ki koma can ya nuna mata kasa da yatsan hannunsa, babu mutsu ta sauko da kyar ya hau gadon tare da janyo bargo ya rufe rabin jikinsa ya kashe wutar dakin ya kunna mara haske ,bayan kamar minti ashirin ta lallabo ta raba jikinsa ta kwanta kamar kullum data saba idan yayi bacci , tana gama kwanciya yana mikewa zaune itama mikewa tayi da sauri tana had'iye wani abu daya tsaya mata a makoshi dan bata ?auka idanunshi biyu ba tunaninta yayi bacci "meye haka"? ya fada a zafafe yana furzar da iska ta kai hannuta qirjinshi tana shafawa ha?e da murza kan nipples dinsa tace "duk cikin duty fiver months ne ta karasa maganar muryarta a raunane kamar marauniya , yayi saurin buge mata hannu yana gargadinta da hannunsa "wallahi idan kika sake gaya min wannan banzar maganar sai na kasheki yanxu kowa ya huta ,wani irin bugawa qirjinta yayi da sauri ta tsaya sororo tana kallonsa cikin hasken da bai gama haskake dakin ba , shima din ita yake kallo "kina kallona ki tashi ki bar nan kafin na soma kwallo dake yar iska kawai kina tunani har akwai ranar da wani abu zai sake shiga tsakanina dake '? "Har abada kin rasa wannan damar wancan damar ma da kika samu tsautsayi ne da rabonsu aryan banci haka da haka zaki kare rayuwarki dani batare da wani abu ya shiga tsakaninmu ba ya karasa maganar yana nuna mata kasa da hannunsa......"
a ranta tace" ai kuwa ganin idonka yau zaka ga aikin iskanci da kake kirana dashi komawa tayi ta kwannta akan gadon tana fidda numfashi taki tashi kamar yadda bukata sai shine ya sauko ya bar mata gurin itama ta sauko ta iske shi kan doguwar kujera ya sake tashi ya koma gado yana mazurai da gargadinta , ta sake mikewa ta biyosa ta kanenayeshi gaba-daya ya rasa yadda zai yi daita ya tashi ya fixgeta ya tsinka mata mari "idan Kika sake matsoni na rantse da girman Allah a dakin Karena zaki kwana idan kuma kin ?aryata Bismillah nafiki iya iskanci ya juya ya kwanta ya bar ta dafe da kunci tana hawaye ,haka ta dinga fama da matsanancin sha'awarsa daga karshe ta soma yin azumin Annabi salihu yau tayi gobe ta huta tare da cigaba da tsarki da ruwan zafi a hankali taji sha'awarsa na raguwar a zuciyarta sai dai ta rame sosai kallo daya zaka mata kasan tana cikin tsananin tashin hankali .."
Cikin kwanaki ta lura miskilancinsa ya karu fiyye da sauran lokuta komai tayi fada da abun fada da wanda bana fada ba , kuskure kadan tayi zai hau balain da maseefa da duka ,tayi mean dinsa domin tasha alwashin bazata sake daukar hukunci duka ko mari daga garesa ba ,tana kwance a daki taji gidan ya cika da hayaniya ta mike dauki karamin mayafi ta lulluba ajikinta ta fito taga ko su waye , abokansa ne kusan su hudu har da rohan dukkanninsu sanye cikin hadadden suit baki suna ganinta suka kura mata kyau saboda tsananin kyawun halittan da Allah yayi mata ta gaishesu suka amsa tare da kawo musu ruwa da lemu duk suka dauke idanunsu akanta banda rohan ,daya balain kura mata ido kamar zai cinye ta shi dai Allah ya jarabeshi da tsananin kaunarta ji yake kamar ya ?auketa ya gudu daita yawancin lokuta saboda ita yake zuwa gida duk muradi ya lura dashi aiko bai san sanda bakinciki yasa ya take masa ?afarsa ba ,duk da cikin shoe suke sai daya ji zafi ya ratsashi har tsakiyar kanshi , ya waigo da sauri ya kalli inda muradi yake zaune a gefensa sai dai gani yayi idanunshi na kan screen din wayarsa idanuwa ya shiga zarowa take gumi ya shiga tsatsafo masa sauran abokan ne ka?ai suka lura da hakan ban da kisna i ta juya ta koma kitchen domin kawo musu cake har ta kawo ta ajiye ta nufi bangaren aunty zeey muradi Bai dauke ?afarsa ba sai da rohon ya kai bakinsa daidai saitin kunne muradi "am really sorry muradi .."Ya Dan dago ya kalleshi yace "me kayi kake nadama ?"Ni nasan abinda nayi Ni dai kayi hakuri dan Allah ka yafe min ba da son zuciyata bane kyawun matarka ne yayi , kamata yayi ka sake kellaceta sosai , tsaki yaja ya mike ya nufi sama sai lokacin rohan ya saki wani wahalallen numfashi tare da ciro hancky daga aljihunsa yana goge gumi "..
Tana isa bangaren aunty zee taganta karasa shiryawa ya Samir kayansa acikin jakar yan kwallo "a she Wai tafiya zasuyi buga wasa kasar Spain gobe Amman shine ya aliyi ya kasa sanar mata sai wani ciccin magani yake mata , taji wani iri a zuciyata tana bakinciki rashin daukarta da mahimmanci da bai yi aunty zee ta lura daita tace "halan baki san gobe zasu tafi Spain ba "? Ta gyada mata kai tare da cewa "nasani mana har ma na shirya masa kayansa bari naje nayi masa cel din dambu nama dana yi masa saboda tafiyar ta fadi haka dan kar hankali aunty ya tashi dan kusan idan taganta cikin damuwa sai itama tashiga har ma ta ninkata ajiyar zuciya aunty zee ta sauke tace "lallai Kisna wato shi kadai kenan kika wa dambu nama shi yayanki fa ?
"Shima matarsa tayi masa tayi maganar tana murmushin karfin hali tare da mikewa ta dawo part dinta har lokacin su rohan suna zaune kuma idanunshi kyam akanta ko kiftawa baya son yi har sai da daya daga cikin abonkan yayi gyaran murya sannan ya dauke idanunshi ,cikin sauri ta shiga kitchen ta dauko wata farar roba mai kama takeway ta zuba masa dambu nama ta nufi daki a tsakiyar dakin suka kusan yin karo dashi har wayarsa ta sabuce ta fadi kasa itama roban hannunta ya fadi ya cire hannu cikin zafin nama zai tsinka mata mari ta ja baya da sauri cikin tsananin tsoro tana sauke numfashi tsaki yaja yana cewa "wannan wani irin hauka ne ?" ayi mutun sam babu hankali .
ranta yayi mugun ?aci tace "meye kuma na rashin hankali a nan sauri nake na kawo maka dambu nama dan ban san yadda tafiyarku zata kasance ba a daren zaku bar gida amman da yake kai ..Saurin shiru tayi tare da matsawa da sauri sakamako hannunsa daya daga zai sauke mata mari ,ta soma magana kasa kasa " haka kawai daga abun arziki zai ya zama na tsiya ranta yayi balain ?aci ta bar dakin a fusace , take zuciya ta rufe shi ya biyota kamar zai tashi sama a zuciye ya kai hannu yana ?o?arin kamota a daidai corridor dan tsintsinka mata maruka har ya daga hannunsa zaraf ta rike masa hannu tana huci "wallahi wallahi baka isa ka mareni ba , ya Aliyu ka daina marina kisna anan duniya sai dai a wata duniyar idan mun hadu ,saurin zaro idanunshi yayi cikin tsananin tashin hankali da mamaki yana kallonta jikinsa na wani irin kyarma kafin kace me tuni gumi ya shiga tsatsafo masa hankalinsa a matukar tashe yace "Ni....Ni kike fadawa haka ?
"Na fada maka waye kai? " wallahi baka isa ka mareni ba ta karasa maganar tana wurgi da hannunsa ta sake juyawa ta soma tafiya zuciyarta na wani irin zafi ,ya sake biyota daman daga ita sai doguwar riga mai mara nauyi da pent dan ko bra babu ajikinta hatta mayafin jikinta ta baro shi a daki , ta juyo tana kallonsa cikin tsananin ?acin "ya Aliyu idan ka isa ka biyoni da niyyar dukana kaga abinda zai faru wallahi sai na fita tsirara haihuwar uwata daga gidan nan ta cire rigar jikinta tayi wurgi dashi a fuskarshi ta saura daga ita sai pent tace "bismillah biyoni idan ka isa zaro ido yayi sosai yana kallonta yana furta kalmar "laila a ilallahu Muhammad rasulillahi Sallallahu alaihi Wasallama "yanzu kisna sai ki iya fita haka ?
"Sosai kuwa ka biyoni kagani fita zanyi haka na karade unguwar bayan duk abokanka sun gama gani haka idan yaso sai ka sakeni da tushe , ka huta nima na huta da bakincikinka da nake kunsa kullum haba mutun sai jaraban tsiya ,wallahi na gaji da duka na gaji da mari kana son maidani mahsukaciyar karfi da yaji tunani ya aureni ,daga yau na kashe duka ko zagi kana cewa zaka mareni zan dauki mataki sai dai kayi duk abinda zakayi ....."
Naunauyen ajiyar ya sauke da karfin gaske gumi na sake karyo masa ta ko'ina ajikinsa wani dabara ne yazo masa dan yasan yadda ta nuna yasan kadan da aikinya yace "to shikenan ki dawo ni ba dukanki zanyi ba "Ni dai nafi son ka biyoni ka dakeni kagani ...."
"dan Allah ki dauki rigarki ki saka bazan biyoki ba "aikin banza har ni zaka dingawa shakara ta hanyar mari ko dan kaga ina kyaleka kaima kasan duk abinda kake min ina shanyewa na kyaleka saboda nasan nayi maka ba daidai bane bancin haka kai ma kasan abinda zan iyayi wallahi ".
" yanzu idan kana bukatar ka kai hannu ka taba lafiyar jikina to ka shirya biyoni waje a haka to zan tsaya a gaban mutane sannan ka iya sa hannu ka tabani in ba haka babu wannan a tsakaninmu na kashe ta karasa magana cikin ihu da hargagi ,kuma daga yau karka Kuma yin wannan trying din ni ba jaka bace ,ni ban sa hannu nayi maka wani abu ba to karka soma cewa zaka tabani "Ya numfasa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa a zafafe yace "to ke a ganinki kina da karfin da zaki min wani abu ne idan nace zan taba lafiyar jikinki ?
"Wallahi kasan inda ba dan darajan aure ba kai kasan yadda nake ,"kai kasan yadda nake ji kaina kuwa a halin yanzu ? gaba-daya ?acin rai yasa idanunta suka rufe duk wani tsoronsa ya kaucewa a zuciyarta rashin mutunci kawai take ji ..."
Ransa a matukar ?aci "Ya kike jin kanki yanzu ?ya tambayeta idanunshi na tsaye kyam akanta ya balain kura mata qirjinta ido komai nata cassss cassss duk da ta rame amman Brest dinta suna tsaye dangwargwan basu da alamun rusunawa gasu tantsam tantsam kan nipples dinta jajur dasu suna kallonsa "wallahi jin kaina nake idan aka bamu fili dai kai zan iya murkusheka dariya ce ta so kufce masa yayi saurin dannewa ya sake ha?e rai sosai yace "shikenan naji ki saka kayanki ki koma daki karki fita haka "na shiga ka samu jakar duka wallahi bazan shiga ba "ke da kika ce zaki iya murkushenni meye kuma abun jin tsoro "babu wani tsoro wallahi kai kasan kisna ba matsoraciya bace wallahi kawai dai .......
"Naji ki shiga daki bazan miki komai ba ta juya tana rausaya tare da cewa "baza'a shiga d'akin ba taku daya yayi ya cafkota ya matseta gam a qirjinshi da kyar take fidda numfashi "ashhhhh ta saki kara mai sauti tare furta "wayyo Allah na shiga uku qirjina zan mutu ,bakinsa ya zira cikin kunneta"ke kinsa baki isa ki murkusheni idan kuma nayi niyyar dukanki babu uban da
Ya isa ya hana bare ke kanki ,take ta natsu ajikinsa tana assessing maganarsa shi kuma yana magana yana hura iskan bakinsa a cikin kunneta ta sake lafewa ajikinsa dan har lokacin bashi da niyyar sakar mata jiki a hankali ya fara tafiya daita ajikinsa "bari muje na miki dukan bankwana har yanzu baki isa ki rusunar da zuciyar Aliyu ba ,turtujewa ta fara yi dan kwatar kanta amman ta kasa dan bakarsmin riko yayi mata ba yasa kafarsa daya ya tura kofar ya shiga ya wugata saman gado daita ya soma sunce belt din jikinsa .. ...."
Mmn sudais
????????????
CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Last free page 16
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096, agwaluma ta kare sai kuma wata shekarar idan Allah yasa muna da rai da lafiya ."
�
.....Gabanta�� ne� yayi mummunar� fad'uwa�� ganin� yana� ?o?arin sunce� belt� , hankalinta� yayi� matukar� tashi�� taji�� kamar�� ta�� bashi hakuri�� sai�� dai tayi� tunanin�� ta tsaya taga iya� gudun� ruwansa� dukan� zai yi� haka� daga� ita sai� pent ?�� har� ya gama sunce� belt� ya� nade a yatsun� hannunsa idanunta� na� kanshi� ta maseefar� kura masa idanuwanta� cikin tsananin tsoro da� tashin�� hankali� mai tattare� da faduwar� gaba , zuciyarta� ban da rawa� da� tsinkewa babu abinda� take , cikin� wani� irin matsefaffen� tsanarta� ya� d'aga� hannunsa zai labta� mata� belt�� tayi� saurin� rike� belt din da hannunta�� tana kallon cikin� kwayar� idanunsa� shima� kallonta� yayi� yana ciza lip's dinsa� ,Kafin� daga bisani ya soma�� kokarin�� fixgewa�� ta sake� rikewa�� gam da hannuwanta� duka hawayen�� dake� makale a kwarnin� idanunta� na kokarin� zubowa� "ki saki� belt� din� nan tun raina bai� kara� ?aci� ba� "to� wai me� nayi� maka ne� saboda� Allah ? "Okay tambayata ma� � kike yi�� dan kin rainawa kanki hankali� ? " Kai�� dai a rayuwarka� baka� son ganina cikin kwanciyar hankali�� idan baka gannin� cikin halin� damuwa ba�� baka jin dadi ?"
"Eh�� bana�� jin� dadi� nafi son� ganinki� cikin� ukuba tamkar�� baiwa� saboda babu� wata� halitta dana tsana� a rayuwata� kamarki� ya fada mata haka� cikin�� tsananin� fushi�� duk� yadda� ta kai� da� daurewa dan�� kar hawayenta� su� zubo� sai da� suka� samu� nasarar zubowa� bisa kuncinta� "very� good� haka� nake so ganin�� ya�� furta� murmushin�� farinciki� na bayyana� akan� fuskarshi� "ina� son� ganinsu kuma�� bana� gajiya� da� ganinsu burina� na cigaba da ganinsu� har karshen� rayuwata ,"ke�� da� zaki dinga� zubar�� dasu� a� kullum� wallahi da Kinga� yadda� farincikina zai karu a gidan nan� "saboda� kai mugu ne� mai� muguwar� zuciya� ba ? ta�� fa?a� acikin zuciyarta ,� yayinda� zufa ke� tsatsafo� mata� ta ko'ina� a sansar� a jikinta� tana� addu'ar Allah ya kwaceta a hannunsa , tasan� babu wanda zai kawo� mata� dauki� sai� ubanginta�� "ki saki�� belt�� dina� kafin nasa� kafa� na taka� miki� wuya� yayi maganar a zuciya�� ko� gama rufe bakinsa� bai� yi ba� wayarsa� dake� yashe� a kasa� ta� soma�� ?ara�� ya waiga� bayansa a hankali�� yana� kallon screen din wayar�� ganin�� haka� yasa� kisna� sakin� belt� din� tayi� wata� irin�� durowa� daga� saman� gado� zata fita daga d'akin�� babu� kaya� a daidai� lokacin� da� yake� kokarin� maida fuskarshi gareta�� aiko taku daya� yayi ya� fixgota� da� karfi� sai gata a� jikinsa� ya� matseta� � soaai� � tare� da� belt , numfashinta�� ne�� ya soma� barazanar daukewa� saboda muguwar matsar da yayi mata� �� da kyar� take� iya� fitarwa�� ta� saki� kara� mai sauti� tana kokarin� kwatar�� kanta� daga� garesa� ya sake matseta�� gam dan�� yaga� iyakacin�� karfinta� "ke� har kin isa na rikeki ki kwace� ?" Har yanzu da saurinki , ke bama za ki taba kaiwa� ba ," guda nawa� kike� maza ma sun� kasa dani bare�� ke ?�� idan kuma kina da karfin zuciyar� kwacewa� ki gwada kunjinki mugani�� yana� magana yana� sake� matseta�� "wayyo� bazan iya ba ta furta� muryarta� can kasa ko shi dake manne� daita� bazai ce yaji abinda tace� ba� ,� ganin� jikinta ya mutu� � murus babu wani sauran karfi ajikinta�� duk� ta� gama mutsu mutsunta�� bata� samu nasara� ba ta hakura ,�� ya� dan sausauta� rikon da� yayi�� mata� yana lumshe� idanunshi� ya sa� kafarsa� ?aya� ya d'aga wayar� yayi� sama� daita tamkar� kwallo� ya cafke� da� hannunsa� daya� ya duba� mai�� kiransa�� sannan ya� zauna� a� bakin� gado� tare� daita� manne ajikinsa�� batare daya bin kiran ba�� .."
� � hannunsa� ?aya� yasa ya� juyo da fuskarta�� garesa� suna�� fuskantar juna�� ya�� balain� kura mata� kyawawan�� idanunshi� masu� matukar� fitgita� duk� wanda� ya� kalli cikinsu�� sannan� ya kamo lip's dinsa� na�� kasa� yana cizawa� da� karfi yana cigaba�� da�� kallo� tamkar� ranar� ya fara� ganinta� kuma� har� lokacin iskancin� � data� masa yana� dawo� masa�� cikin kwakwaluwarsa� " wallahi�� wallahi� baka� isa ka� mareni� ba� ya Aliyu ," ka�� daina� marina� anan duniya�� sai� dai� a wata, yana� kallo� hawaye�� na zubowa� daga� idanunta kamar�� an bude�� fanfo "kalleta� kamar�� jarumar� gaske� amman� da zarar� tazo�� hannu� sai ta dawo abar tausayi�� .." ya� furta a kasan ranshi "
� a� hankali�� ya� shiga matso�� da� fuskarshi� daidai�� nata da zumar yi mata�� kissing� din� wasa� dan� babu niyyar� yin�� na gaske�� a cikin zuciyarsa� � kawai� so yake� ya� tsokanota� ya barta� cikin� tashin� hankali�� tunda� yasan� halinta� jarababbiya�� ce,� sai� dai� abun� mamaki�� gani� yayi tayi saurin�� kawar� � da�� fuskarta� gefe� tana sauke wahalallalen� numfashi� ,cikin tsananin�� tashin�� hankali� ya� sake� tsura�� mata�� idanunshi� kamar� ranar ya�� soma� ganinta� , kusan� minti� shabiyar� ya ?auka�� yana� kallonta�� fuskantarshi�� ?auke�� da matsanancin mamakinta sam� bai� yi� expecting� haka� daga� gareta ba , ya ?auka� zata�� nuna� maitarta� a� fili� ne� kamar sauran� lokuta ,�� ransa ne� yayi� bala'in�� baci , kisna ta kunno� muradi sosai� � domin� kuwa� take� zuciyarsa�� tazo�� wuya� ta soma tuttukin� bakinciki�� tare da�� tunanin�� azabar da� zai�� gana� mata ".
� � runtse� � idanunta�� tayi� gam� ta�� nuna� � bata� son� kallon�� fuskarshi bare� ya samu damar wulakantata� , hawaye�� ya� sake� zubowa kan� kuncinta� ,� hakan�� ya�� sake� tunzura zuciyarsa� , hannunsa� ya� Kai� bayan� keyarta�� ya�� damka� da� karfin gaske� jikinsa� na� wani� irin� rawa�� ya saita fuskarta�� daidai� nashi� a zahiri� ake� iya� hango ?acin� ransa , jijiyon kanshi� sun�� yi� rudu rudu� ya fuskanceta� yana� busa mata� hucin� numfashinsa� sannan�� ya�� bude bakinsa� ya� kira� sunanta� cikin tsananin� tashin� hankali� "kisna Ni............ " Sai kuma yayi�� shiru� ya kasa magana ya�� cafki� bakinta�� yana� furzar da iska� mai� zafi�� ,idan� yace abinda� tayi masa bai ji� haushi� ba�� yayiwa� kanshi karya� har� shi� zata kawar� fuska� ? "Wacece ita shi da mata ke rububunshi yana sharesu� "ina bazai� taba daukar� wulakaci daga gareta� ba dole ne ya hukuntata� daidai da abinda ta aikata masa,�� ya�� lumshe� idanunshi zuciyarsa�� na� tafarfasa kamar an daura� garwashin� wuta a samanta� .."
� Duk da� abinda Kisna tafi bukata kenan� daga garesa suyi musayar yawu baki da baki� amman sai� taki nuna� tana�� bukata� � ta ha?e hakoranta� � guri� daya� taki bashi dama , yayi� saurin� toshe� mata hanci�� da�� hancinsa� , take� numfashi ya soma� kokarin tsayawa� babu shiri� ta� bude� � bakinta� a gigice�� tana sha?ar nnumfashinsa� gabadaya ta� sadaukar� da�� kanta� garesa�� dan� babu wani�� karfi� daya saura�� ajikinta , haka�� ya� dinga�� sarrafa� harshensa� cikin� bakinta�� batare�� da� yayi� niyyar� aiwatar�� da� hakan ba, shi daya� so� hukuntata� sai� gashi� ya� buge�� da� fitar�� da� sanyayyen�� numfashi tare� da� jin wani mugun feeling's� dinta� na� taso� masa� a gaba-daya ilahirin� jikinsa , sai� daya� gaji dan� kanshi sannan ya� zare� bakinsa� ya� matseta�� sosai�� a gefen jikinsa�� yana� sauke� ajiyar�� zuciya� da karfi� yana�� jin� wani iri a sansar�� jikinsa .
�� gabadaya yanayinsa� ya sauya , duk wani�� gashi� dake� kwance ajikinsa� babu�� Wanda� bai Mike�� ba , ji� yake�� muddin� bai hada� da� murza�� nipples� dinta� ba�� wani mummunar�� abu� zai� samu� � zuciyarsa� ,a hankali�� ya soma murzawa� � sai�� dai� take zuciyarsa�� tayi� saurin� hankalta�� dashi� idan yayi�� mata� yadda zataji dadi�� zai� fadi� warwarsssss� a gabanta� gara� ko� zai� yi� yayi mata�� da� zafi� kuma ta� tsigar�� horo..."
� "� da� karfi� ya damki�� kan�� nipples� dinta� yana murzawa�� da karfi� yana� sauke� � ajiyar� zuciya , ya Kai� bakinsa� cikin� kunnenta�� ya zira harshensa�� wani�� iri yrrrrrrrrrr� taji�� ilahirin� jikinta�� kamar anjona� jikinta�� da shocking�� , ya sake� matseta gam� yana� hura� mata� iskan� bakinsa� "duk� kin gama�� iskancinki� kizo� hannu , ko�� zaki�� iya maimaita� kalmar�� iskancin� da kika� fada min� d'azu ?� ya karasa maganar� yana sake� zira� harshenta cikin� kunneta� take tsigar jikinta suka mike� ta� sake dawowa abar tausayi ,
Tayi�� shiru�� ta� kasa cewa�� masa komai�� dan� ji� take dama kasheta� yayi�� akan� yadda� yake murza� kan�� nipples�� dinta�� da� karfi� dan har gara tafiyar� harshensa� cikin kunneta tana jin wani abu akan� akan� murza nipples dinta da yake ."
"a� she�� iskancinaki�� da cika�� bakinki� na� karya ne� babu� abinda� zaki� iya� yi , Aliyu� yafi�� karfinki� ya� karasa� maganar� yana� matsa� kan� nipples� da� karfi , ta� saki� wata razananniyar�� kara� hawaye� na zubo mata so�� yake�� tayi� magana a lokacin�� ko� yaya ne domin� tabbatar�� da zata sake�� kallon kwayar� idanunsa� ta fada masa son� ranta� ko kuwa ta shiga hankalinta ?
"Ya� zamo karo na karshe da zakiyi sa'insa� dani� ,ya zamo karo na karshe da� zan� fada ki fada domin baki isa� ba , dama�� rayuwarki� ta� dameni zan iya� daukar nauyin haka sai akayi sa'ar� rayuwarki� bata gabana dan haka� baki� isa kiyi� abinda kike so ba kuma� ni� ba sakaran namiji bane," kinfi� kowa kin� san da� haka ,dole ki cigaba da bin tsarin da nake so, tun da na fahimci baki canza� halinki� ba , ki sanyawa ranki� halin Aliyu na nan� fiyye da saninki� a fusace yake magana�� cikin� � haka� wayarsa� ta sake�� ?auka� ?ara�� ya� furzar� da iska mai� zafi� sannan�� ya dauki�� wayar� yana� cigaba da murza kan� nipples� dinta�� yana� magana a hankali� cikin sanyayiyyar muryarsa� data dawo kamar� ta dan maye�� " naji� dan Allah malam banason� takura� yanzu zan� fito� ba sai� ka� hawo� ba kalmarsa ta karshe kenan da� yayi yana jan dogon tsaki� addu'ar� take� a lokacin ya� saketa� kuma� ya bar dakin� koma� ya bar gidan� gaba-daya zuciyarta� ta huta� da muguntarsa�� dan muradi�� yasan�� ta�� kan mugunta bai� bar� dakin� ba a lokacin� Sai�� da ya� gama�� jagwalgwalata son ransa� sannan� ya�� barta ya mike�� zuciyarsa na matukar�� zafi�� "karki� ?auka�� kin�� sha� banza , baki� sha� banza ba�� dan� sai�� na� horaki� kafin na bar� kasar nan� gobe� idan aka� ce� ki� sake� furta min� kalmar� zakiyi yawo tsirara� bazaki� yi� ba� ".� Allah� Allah ta dinga� yi� ya fita tana ganin fitarsa ta� mike da sauri� ta janyo� rigarta� ta saka tana� yiwa Allah Godiya daya� kuftar daita daga hannunsa da bai fita� �� sai� yadda hali yayi dan har� ta� fara hango yadda fatan� jikinta zai yi, bata tsaya� bata lokaci ba ta fice� daga dakin ta shige dakin� mumy ta kulle kanta� ciki dan baza� zauna� ya dawo ya jibgeta� a karon� banza ba .."
Yana� saukowa kasa Samir� da sauran abokansa� suka kalleshi ganin� yadda� ya sauko a hargitse� idanunshi gaba-daya� sun canza kala� daga fari zuwa kore kuma sai faman ciccin magani yake yasa samir yace� "me ka tsaya yi ne� bayan� kasan akwai inda zamu� ana can ana jiranmu� " muradi ya tsare shi� da idanunshi yana fitar da� numfashi yace�� "wannan�� wace� irin tambaya� ce� ? ya tambayesa� a zafafe " maida� wukar� abun� bai kai na� fada ba�� muje ya nuna masa kofar fita dan� yasan� halinsa� sai� yayi zuciya� akan dan� wannan� tambayar ,� cikin abonkansa akwai� mutun daya� wanda� bai cika jin� tsoron muradi� ba� yace "ta ya zaka ma� magidanci kamarsa�� wannan� tambayar ai� ya tsaya�� ragewa kansa� zafi ne� ,"kaga duk yadda tafiyar� ta kasance daidai ne� ko abokina ?� yayi maganar yana dariya� yana� duban muradi� suma� sauran abokan� biyu dariya suka yi banda� rohon� da yaji ranshi ya ?aci� dan� tsab� ya fahimci abinda� jocub yake� nufi�� kallonsu� muradi yayi daya bayan� daya har rohon daya lura da yadda� yayi� akan maganar , fuskarsa� dake� daure� tamau yasa� dariyarsu� ta soma tsayawa� ,gashi� dai sa'ansu ne a shekaru amman� suna mugun jin� tsorosa� saboda yana da wani� irin� kwarjini kuma duk inda ya ratsa cikin mutane� sai kaga ana shakkarsa� kuma hakan baya� hana mutane sonshi� da rububin mu'amala dashi� ga shi� da� farinjin� mata,� babu kasar� da zasu shiga mata� basu nuna suna tsananin� son� shi ba a tarihi� ma babu macen daya� furta wa�� kalmar so sai dai a furta masa ,mace daya ce tayi galaba akanshi� itace nawal itama itace ta soma� furta masa tana son shi� � ..."...
Ganin� sun rage sautin dariyarsu� yasa Samir� dafa� kafadansa "am sorry� dan'uwa�� na katse maka� hanzari� ko yayi maganar yana dage masa� gira sa� daya alamun zolaya , muryarsa can kasa� yace"kar muyi haka da� Samir� yayi� gaba , Samir� ya biyosa� yana cigaba� da cewa "wai kana� nufin har yanzu baka� shiga daga ciki?� tsayawa� muradi� yayi a lokacin� daya fito haraban�� gidan ya watsa wa Samir� wani� rikitaccen� kallo cikin yanayin� maganarsa dake fita a hankali yace "zuciyaka dake wannan� tunani ta daina ni babu ruwana� da mata "babu ruwanka�� da mata kake kokarin� kara wani�� aure na biyu� kai� dai wallahi anyi� mugu� mai cutar da kansa� amman� ...."�� katse� maganar� yayi alokacin daya� abokan tafiyarsu sun�� fito , suka shiga mota� gabadaya suka bar� gidan� , a� motar ma� zama yayi� gidan� baya� yana� kallon� gefen� titi tunani� abinda� ya faru yanzu a tsakaninsa� da kisna� ke�� dawo masa� wani� murmushin� gefen baki� ya bayyana� akan fuskarshi "kalmar zata fita� tsirara ta dame shi sai dai tafi kowace kalma� bashi dariya Samir dake� gefensa� ya� kalleshi ya girgiza� kai�� ya rasa meke damun dan'uwansa�� wani lokaci kaganshi� cikin farinciki wani� lokaci kuma�� tamkar� wanda azarailu� ya� kawowa�� sakon mutuwa� har� suka� karasa� inda zasu� fuskarshi babu� yabo babu fallasa� ,har yaje� ya dawo� abun na yawo a brain dinsa kalmar ta kasa bace masa�� ....."
bai� isketa a parloun�� ba ya ajiye laidar daya shigo daita�� ya haura� sama� � � ya� shiga� dakin� baccinsu nan� ma�� bai� ganta� ba ,ita kuwa tun da�� taji�� motsin shigowarsa�� ta rasa natsuwarta� � gabanta� ya dinga�� faduwa�� yana tsinkewa� kar yace zai balla�� dakin mumy� ya shigo ta sauke numfashi� ta shige bayi ta kulle."
�� ya� cire kayan jikinsa ya shiga� wanka� bai wani dade� ba ya fito sanye da� boxer� da farar singlet ya sauko� kasa� ya zauna akan� dining table ya bude� kulolin dake kai yaga� wayam babu komai hasali� ma babu alamun anyi� girki yaja tsaki yana furta� "aikin banza� dama wani� damuwa nayi da abinciki� bare kiyiwa mutane salo� , ladar� daya shigo� daita ya janyo ya bude� ya soma cin� gasashiyar�� kaza wacce� taji� kayan� hadi�� bayan ya� gama�� ya� koma sama , a� daren� ya hada� kayansa da�� kanshi�� cikin qaramar� jaka�� dake dauke�� da� zanen kwallo� da�� tambarin� sunan club dinsu�� ,� bawasu� kaya ya diba� ba� saboda� kowani� kasa� da yake buga wasa� yana wadatattun�� kaya�� wanda� ba� tsiya yake ba� kamfani� ke bashi ."
har� 11 :00� ta buga�� bai runtsa ba sannan�� bai� ga shigowar kisna ba bai damu�� ba� yayi kwanciyarsa bayan yayi� waya da� mumy� da dady� kafin bacci� ya daukeshi� � wayar� � nawal ce�� ta� shigo� ya ?auka ya� duba da kamar bazai� amsa� ba sai kuma ya ?auka saboda ba lallai ne ta sameshi a waya ba idan ya tafi , har bacci ya daukesa� nawal� na zuba masa surutu akan yadda� take son� shi� jin� shiru baya magana�� ta katsen kiran� itama ta kwanta dan ta fahimci yayi bacci� ,� � karfe� hudu� daidai� ya farka� yana mika� ha?e da salati ya� fada� bayi domin� yin� wanka� tare da dauro alwala�� ya fito� ya shiya� cikin� hadadden� sult�� ya� daura agogon dioman� a tsintsiyar hannunsa� tare da� fesa turare� a jikinsa da bayan kunnensa� ya� � rataya�� jakarsa�� ya� fito� daga dakin� har� ya wuce dakin� mumy�� ya dawo da baya da baya� ya� tsaya� a bakin kofar� saboda� zuciyarsa ta� tabbatar� masa da kisna na ciki�� , yasa� kafarsa ?aya�� ya buga� kofar da karfi kamar zai balla� ....."ya� Allah ta furta� � tana farkawa daga baccinta� tare da� kamkame jikinta guri daya� a hankali� ta fara karanto�� addu'ar� neman tsari daga bala'in sa , a zafafe� yace "ki bude kofa ".
"nayi� maka me ? ta fada� cikin� karfin hali ,nifa� banason tashin hankali da sanyi safiyar nan , tafiya zakayi� ka tafi Allah� ya tsare ya bada Sa'a "ko baki� min addu'a ba� zan yi nasara� tunda uwata�� tayi min kuma wallahi� kin� taimaki� kanki da kika boye kanki da� jikinki ya gaya miki "tun� da kana jin� karfi ai sai� ka balla kofar ka shigo ka kasheni� ta fada masa a tsorace "da kyau�� ai ina son haka ki jira� dawowata�� sai� dai idan� ban iske ki a gidan� ba� amman wallahi sai na .... ?arar�� sautin wayarsa� ce ta katse shi ya� ciro� yana� duba screen� din wayar tare� da manna wayar� a kunneshi ya� barin� kofar dakin� ..."
Ba ita ta fito daga d'akin� ba sai da taji sautin� muryar� aunty zee ta dawo da natsuwarta� jikinta� "ya naganki� a firgice� ? Numfashi ta sauke tace "nida ya� Aliyu ne tun jiya dana shiga dakin nan na kulle kaina� sai� yanzu� na fito ke� ina ganin kwaso� kayana ma� zanyi na� dawo� nan wallahi bazan iya da balainsa b "me kuma ya faru da zaki raba� daki da mijinki ke da kike cikin sharadi� ? A hankali ta fara zayyanowa� aunty zee� duk abinda ya faro� ,aiko� ta dinga� dariya har da rike ciki� "wallahi� kisna baki da kirki amman kuma kin� yi daidai gara da kika� masa haka� "ai ina ganin zan fara nuna masa ajina na nan bai je ko'ina� ba� dan sakar masa da nake yasa� gabadaya ya rainani wai har da cewa� sai dai bai dawo ya sameni a gidan nan ba kamar wata yarsa� ke� wallahi na ma fasa dawowa dakin nan a can zan cigaba da zama� ya dawo ayi� burouban da za'a yi ..."
"ke ban son cika baki kiyi kokari dai� komai� ya daidai tunda dan rainin hankalin� ya fara shan baki ina ganin� ya Kusan zuwa hannu "tab wannan mai� shegen taurin kan� abinda ma shan� bakin yana sha yana cika yana batsewa� kamar nace dole ya sha "kai ya� Aliyu� sai a hankali zuciya kamar da� karfe aka ginata yana magana cike da� izza da nuna mutun ba kowa bane mutun kamar dan gidan saurata koda yake� a duk� jirgi ?aya ya kwaso ku ke dashi� "a'a wallahi muna da bambanci kisna ta fada da sauri� nan� dai cigaba da�� magana akan muradi ..."
Karfe� daya� suka tashi suka shiga kitchen� kasancewar kayan abinci a bangaren kisna yake jollof� rice suka dafa� anan suka wuni suna hira wanda rabin hirar duk ta muradi ce� tsawon� kwanakin� uku suna zaune a bangaren� kisna� ranar�� da� su� muradi� zasu buga wasa kuwa kisna manta komai tayi� ta tare�� agaban tv , muradi�� kawai take� kallo sanye da� wonda da� riga� dark� blue Wanda aka rubuta� muradi a bayansa� �� yayi maseefar�� kyau� sai� ya saje da fararen� fata ,� sai� kwace� � kwallo� yake a kafar abokan� karawarsu� � yana� bugawa yadda� ransa ke� yaso�� ,idan� aka dauke fuskarshi� kisna taji wani mugun�� haushi , idan� aka haskoshi� ta� dinga murmushin� kenan tamkar wacce aka yiwa bushara da gidan aljanna�� duk� aunty� zee� na lura daita� tayi� murmushin tana� dafata "muradi� fa� ya� tafi� da rabin rayuwarki� autar mumy " bata kalli inda aunty zee ke zaune� ba� ta maida mata amsa da� "ba� rabin rayuwata ya wuce dashi� ba gabadaya rayuwata ya tafi dashi shi yasa na� kasa ciresa araina� ,sai dai duk� da haka bazan sake daukar wulakaci� daga garesa ba wallahi� duk yayi� min sai na rama�� saurin� mikewa�� tayi� � ha?e� yin tsalle� cikin jin� dadi�� sakamakon� muradi ya wulla� kwallo�� cikin raga� ba ita dake tsallen� murar ba hatta abokansa murna suke� gabadayansu� suka� rungumeshi , bayan wani lokaci aka cigaba� da� wasa sun dauki tsawon lokaci� suna fafatawa�� babu wanda yayi� nasara� sosai�� muradi yake kokarin�� jefa� kwallo cikin raga wani abokin� buga wasansu messi� na tauyesa babu zato� yasa masa� kafa tare� da� dukan qirjinsa� take muradi� yayi� kasa� rike da qirjinsa� kisna ta dafe� kirjinta� da duka� hannuwanta taji� kamar� qirjinta aka taba gabadayan� zuciyarta� ta jagule kamar ta� dora� hannu aka ta sa kuka ganin an�� rufesa�� har� reaf� .
�� ta fashe da kuka tana kamo hannu zeey cikin nata tare da�� tsine wa wanda ya hardeshi� take aka sake hasko�� yadda� abun ya kasance tabbas mugunta� abokin wasansa� yayi masa, reaf� dake� tsakiya� ya� janyo� mesi�� gefe� yana� bashi� warning� tare da yi masa magana kasa� kasa "ka� daina buga wasa haka sai kayi� lossing�� tun ba'a je ko'ina ba ko da yake� na lura ka sakawa� muradi� ido� da yawa,� cikin� tsananin�� jin� haushin� maganarsa� messi� ya� soma magana yana� daga� murya� reaf� ya� juya ya� barshi� ya karasa� gurin�� muradi dan� tuni� likitansu� ya karaso da wata�� karamar� akwati ya� tsugunna�� a gabansa� ya soma�� duba� lafiyar� ,muradi� dake kwance� ya� damki� sumar kanshi dake� kwance�� luf luf� gwanin ban sha'awa� da hannunsa daya, yayinda dayan� hannun ke dafe da qirjinsa� ya� runtse� idanuwansu kisna kamar ta fasa tv ta shiga dan dawowa tayi gaban tv ta zauna tana kuka , cikin kankanin�� lokaci� aka� masa abinda ya� dace� ya dawo daidai aka ce ya fita a� canza wani a madadinsa� amman yaki� dan haka aka� sake� komawa� wasa dashi� , har� kusan sau uku ana� bawa� messi warning akan muradi dan� zuwa� yake yayi atttakig dinsa�� har�� sai� da� aka bashi� yellow� card,�� hankalinsa� bai dawo jikinsa ba sai da aka�� ciresa gabad'aya aka bashi read card , ranar�� cikin� sa'a� team� dinsu� muradi� suka� lashe su� 3-0 .
washegari�� ma aka sake� hadasu� da wasu� team� din� still� suka cinye har� aka�� je final still dai sune� suka cinye
Ranar�� cike� da fara'a� kisna ta yini daga� karshe ta� shige�� daki tayi kwamciyarta�� zuciyarta na tunanin muskilin� mijinta ...
� Satinsu� biyu� suka soma shirin�� dawo wa� kasar cairo� ,Samir� yayiwa� aunty zee� tsaraba� sosai� yayinda muradi� yayi� fuska� duk da yaga abubuwan� da zasu dace� da kisna� amman yaki� siya� ,ganin haka yasa Samir daukar mata yana zolayarsa� ,� misalin�� takwas�� saura na� dare tana kwance�� a falo ta runtse� idanunta sai dai� ba bacci take ba ta� dukufa ne� gurin� nazari da tunani ,� sam� bata� ji motsin� shigowarsa� ba ,yayinda shi kuma� yayi� tsaye akanta�� yana� kare mata� kallo da kallon falon komai tsaf tsaf� very neat� kamar yadda yake bukata ga kamshin airfreshner na tashi� gauyare� dana� turarenta�� ita kanta� a tsaftace take�� tayi� kyau sosai cikin� doguwar riga kamar� an� tsinkareta� ta motsa� ha?e da� bude idanunta�� taga mutun tsaye a gabanta�� wani� irin� mummunar faduwar gaba� taji� sai dai bata nuna masa�� ba� tayi masa kallon� sama da kasa tace� "sannu�� da zuwa ta dauke� kanta� akanshi� ya ajiye� jakar� hannusa yana� cigaba� da kallonta cike da takaicinta "wato� ma� dan� samun� dama taci ta koshi� ta hau� bacci�� ganin yadda yake kallonta� kuma bata manta da yadda suka rabu dashi ba� ta mike tsam tana kokarin� bawa kafarta iska� sautin muryarsa� taji� "tunda� nake� ban taba ganin�� wawiyar� yarinya irinki� ba....."
� da hanzari ta tsaya� tana dubansa da� idanuwanta�� da suka kada� zai sake magana� ta katseshi ta hanyar daga masa hannu "enough muradi�� ya kamata� zuwa yanzu� kana sanin irin maganar� da� zaka dinga fada min, karka�� manta� nifa ba yarka� bace� matakar ce ita kuma mata� ba kowace magana zaa� dinga� fada mata ba, ka lura�� ka� hankalta� kuma gane� kisna� tafi� ?arfin wannan� tozarci� dan haka� kayi� ka dawo taitayinka , idan ba haka nan kusa� zaka� tantance tsakanin� aya da tsakuwa taja� tsaki tana� sakar masa� harara tayi gaba� abinta� tana� rausaya abinda yafi tsana� kenan a rayuwarsa ayi masa tsaki a wuce shi� ji yake kamar ya mutu� ya� gwamaci shi yayi� da ayi masa ,� biyota yayi cikin zafin nama aiko�� ta� kara sauri sai dai akan� step� ya� cafkota ya damki� naman cikinta� zuciyarta�� ta� soma sarewa da lamarinsa daga� dawowarsa� � abin nasa� yafi� karfinta� � hawaye suka�� gangaro� mata "wannan� wace irin tsana� ce haka" ?
Da� kyar� ta fixge jikinta tana� masa harararsa da yi masa� Allah� ya isa ta� shige� dakin� mumy� tun kafin ta saka key� ya banko dakin ya ?auketa da mari� "bayan tsaki har da Allah� ya isa ni� sa'anki� ne dukan tsiya mata ,sai da�� yayi� mata�� lilis� sannan� ya samu guri akan� kujera ya� kallonta tana kuka "muddin� zai fada ta fada bazai raga mata� ba� ya dinga gallazawa rayuwarta� kenan har sai ta shiga� hankalinta"� zaki� yiwa mutane shiru ko sai na an kawo min kyankyasai� ?tana jin haka tayi shiru ta daina zubar da hawaye sai shesheka "shima sheshekan� kuka� bana son jinsa dan kin cika min kunne kuma na sake jin kin kirani da muradi sai zubar miki da ha?ora� wawiya� kawai ". tashi tayi gbdy ta shige bayi , tunda�� ya dawo� bata sake� bari sun� hadu dashi ba ,shima bai fiyye zama� a� gida� ba� kullum sai ya fita acikin� kwananki harkoki� sun masa yawa� training da office saboda zasu sake� fita� � German�� buga� wasa� yadda� ya� fita tsabgarta�� haka itama ta� sharesa� babu� mai� shiga tsabgar wani� sai ya wuce ta wuce .."
*********
da� wani yammaci� da misalin� karfe�� hudu�� tana� zaune akan� doguwar kujerar hannunta� rike� da waya tana� magana da mommy�� yayinda idanunta� ke lumshe ,kamshi turarensa� ne yasa ta bude� idanunta suka sauka� akan� shi� yana� saukowa� daga mattatakala� sanye da gajeren� wando� baki� da karamar�� riga fara� irin ta yan� kwallon hannusa rike da� kwallo�� yana bugawa�� har ya sauko daga step� ya� fita zuwa wajen� idanunta na kanshi , sake� lumshe kyawawan idanunta tayi" Aliyu ba dai kyau� ba komai� kyau yake masa cigaba� da waya sukayi da� mommy daga karshe ta� hadata dasu areef ..
Shi� kuwa aliyu� kai tsaye� field din�� gidan ya nufa� inda� Samir ke jiransa� shima sanye� cikin irin kayan� dake jikinsa tun kafin� ya karaso zee ta hura� husir tana karfafawa� mijinta gwiwa "karka� yarda ya cinyeka kamar� sauran lokuta� "Kima� daina bata bakinki yarinya� dan kamar na cinyesa� na gama idan dai� wannan mijin naki ne da bashi da momora sai aiki cin tsiya�� Samir� yayi dariya yana tafa� hannu yace " sharesa�� baby� duk ya gama� cika bakinsa daga karshe� Allah ya bani Sa'a akanshi ba".� Aliyu ya saki� kwallo aunty zee ta sake� hura husir suka fara� wasa da kwallo.."
Ganin� har kusan minti goma� suna fafatawa a tsakaninsu kuma har lokacin babu wanda yayi nasara� cinye d'an'uwansa, sai dariya take� ita kadai, idan taga Aliyu� zai� cinye mijinta da sauri zata sa ihu� kamar zatayi� kuka ha?e da daura hannuwanta saman� kanta ,idan kuma mijinta ke kokarin cinye Aliyu sai tayi ta bashi kwarin� gwiwa tana kiran "Samir !Samir !!Samir !!!
Haka� nan� tayi tunanin taje ta� fito da� kisna itama tayi kallo koda�� aunty zee� ta shiga parloun�� ta isketa� zaune ta tallafe� gwiwar hannuta� da filo data daura a saman cinyarta ta tallafe kumatunta da tafukan hannuwanta� tana tunanin� mijinta da auren da zai yi� "kisna stop� overthinking "me ke damunki� mai yasa� kike wannan dogon tunanin"? "Idan kika kashe kanki da tunanin ya� Aliyu babu ruwansa ya'yanki zakiyiwa hasara ".
Taja numfashi ta fesar tana sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta� kalleta "tunanin auren ya� Aliyu nake aunty� bansan ya� komawar rayuwata zata koma ba idan nawal ta shigo gidan nan wallahi har na fara tausayin kaina saboda ba karamin so yake wa yarinyar ba "Mai� nawal ta fiki ilimi kyau ko nasaba ko kudi da zaki shiga damuwa akan shigowarta� "?"Ki bani amsar tambayoyina� numfashi ta sake� saukewa� ta tsurawa yar'uwata kuma matar yayanta uwa guda uba guda ido sannan ta girgiza mata kai "bata� fini� ko daya ba sai da munanan� kalamansa gareni� yana sani jin kamar tafi ni komai� tunda ita yana sonta "
"Ciwon rashin sonki shine babbar matsala da zai kawowa rayuwarki shamaki sai dai kisani kowa ne dan adam akwai ciwo acikin rayuwarsa kawo kunnenki kiji wani abu kisna ta mika mata� kunnenta murmushi ne ya subuce mata "babu abinda ban masa ba aunty� har takai ta kawo ma daidai towel baya son ganina dashi hatta kwanciya guri daya baya yi dani duk abinda nasan zanyi dan na janyosa gareni nayi amman� yaki ni gara kawai ayi ayi auren� na� cigaba da� zaman biyayyar da�� naki yiwa iyayena a tun farko".
"Ai duk kece kika cutar da kanki� kisna "uhmmm ta sauke� numfashi karki tuna min abinda ya faru aunty� wallahi nasani shiyasa� wani lokacin idan yayi min wani abu konaji� haushinsa� sai na dawo� na huce "Kinga share tunaninsa da tunanin aurensa�� taso muje� muyi� kallon kwallo ta� kamo hannunta suka fito� zuwa filin kwallo ."
Tun kafin� su karaso� kisna ta hango� Aliyu da Samir sun hada gumi da sauri� ta juya" ina kuma zaki ?� inji cewar aunty zee "ruwa zan dauko musu� ko cikakken minti biyar batayi ba ta dawo hannuta rike da roban ruwa guda biyu da kananan towel� ta mikawa aunty zee daya sannan suka� karaso gurin� a daidai lokacin da Samir ke kokarin cinye� Aliyu yayi saurin kwance kwallon da ?afarsa� Aunty zee ta dauki�� husir ta hura tana murmushi� "to ku huta haka dan da alamun babu wanda yaci suka tsaya suna fidda� numfashi� rike da kugu, aunty� zeey ta karasa kusa da mijinta ta� shiga goge masa fuska zuwa wuyansa ..."
Hakan yasa� kisna� cikin sanyi jiki ta karasa kusa da Aliyu ta� kai hannu daidai kunnesa� zata goge masa fuskarsa dake tsiysyar gumi� ya juyo ya watsa mata idanunsa� masu matukar kyau� da haske take gabanta ya shiga dokawa duk ta daburce taji kamar ta saki towel din ta falla da gudu . hannu ya kai ya� amshi towel din hannunta idanunshi na kanta� ya soma�� goge fuskarsa bayan ya gama ya mika mata , ita kuma ta mika masa roban� ruwa sa?anin aunty zee da a baki ta bawa ya Samir ya sha.
tun daya d'aura bakinsa akan goran ruwan� bai sauke ba sai daya sha rabi sannan ya mika mata sauran�� suka ci-gaba da buga kwallo yayinda� su kuma suka samu guri suka� zauna a gefe akan fararen kujeru suna Kallonsu� a hankali kisna ta tsurawa mijinta ido tana kallon yadda yake sarrafa�� kwallo� kamar� dan shi Allah ya haliccesa� duk wani� siffar karfi dake jikinsa ta gama� bayyana burinsa kawai� ya� cinye Samir cikin sauki , yadda surar� jikinsa take cike da karfi haka yake da mazakunta, karfi garesa kamar doki , sautin muryar aunty zee da ya� karade gurin� ya dawo da kisna� daga duniyar� tunani" Samir� isa goal ta rungumeshi ajikinta�� tana murna "Allah� yayi yau Samir ya cinye� ya Aliyu ...."
Aliyu� dake tsaye rike da kugunsa da hannunwansa� duka yaja dogon�� tsaki� yana kallon kisna� dake dafe da goshinta tana kallonsa� dan sam bata ji dadin cinyesa da Samir yayi ba shi da yake bugawa wasa� kasa da kasa� kuma ya cinye har yanzu da yake kan ganiyar buga kwallo babu kasar datayi nasarar cinyesa sai� wannan karon da Samir ya lashe�� aunty� zee ta sake hura husir "baby ka� kara� masa daya dan Allah� "aliyu ya ha?e rai bazan� yi ba� ,a tunda kika� dad'd'ako min wannan�� nasan bazan yi nasara� ba ya juya fuuuuuu a zuciye� ya soma� tafiya Kisna tayi saurin� d'agowa tare da dafe kirjinta idanunta suka cicciko da ruwan hawaye "ke dan Allah meye abun kuka "? "Ki barta hawayen ne suka mata yawa inji ya Samir� take ta maida kukanta tana sauke� numfashi� tare da�� tsuke karamin bakinta tana shesheka� sannan ta mike� ,tare suka jero suka fito daga filin� kwallo suna fitowa haraban gidan ya fito sanye da riga pink da gajeren wando iya gwiwar ya nufi gurin motarsa escort d'insa na ganinsa suka taso yayi saurin daga musu hannu take suka kame ya danna mukulin mota ha?e da bude murfin ya shiga mai gadi ya bude masa ya fita a guje� ..
Ganin yadda ya� fige motar da gudun maseefa� Yasa kisna� � fashewa� da wani� kukan mai cin� ranta� , hankalinta yayi matukar� tashi tsoro tattare� da fargaba ne sukayi nasarar�� lullube� ilahirin jikinta, abubuwan da yake mata sun fara isarta amman ta rasa yadda za'tayi dashi ita meye laifinta ita tace samir� ya cinyesa ko me"?� takaicin haka yasa ta durkushe bisa gwiwowinta ta� kife kanta bisa cinyoyinta tana sake risgar kuka mai cin rai da� suma zuciyar ma'abocin sauraro� har aunty zee zata mata magana Samir ya dakatar daita� "ki tashi� ki shiga ciki kin dai san halin zuciyarsa ba karamin aikinsa bane ya dawo ya sameki agurin nan ya kara miki da duka , yana gama fadar haka� ya ja hannun aunty zee sukayi� bangarensu .."
A hankali ta mike ta shiga part d'inta tana goge hawaye� kai tsaye kitchen ta shiga�� ranar ma bai ci abincinta ba haka� bai yarda ta kusanci� inda yake ba� dan har gargadi yayi ma tare da rantsuwa "wallahil azim idan na farka na jiki ajikina ko kusa dani� sai na miki� abinda har ki mutu bazaki manta� dani ba tasan shi tasan halinsa shiyasa tana kammala abubuwanta ta kama kanta ta kwanta akan kujera.."
********
Bayan wata uku
Duk� wani abinda za'a bukata na� kayan auren� nawal� Aliyu yayi ya sakarwa� aunty zee kudi masu yawa domin�� hada� kayan lefe koda ta tambayeshi na kisna cewa yayi bazai mata� ba har zatace bazata ha?a masa ba sai taga rashin dacewar hakan , duk abinda ya kama� tun daga kan dogayen rigunan da takalma da jakakkuna turaruka anan egypt� ta siya ,ta tura kudin atamfofi� da� lesina da wasu abubuwan� daza'a bukata� negeria� tunda can za'a tura kayan lefen�� dan amarya ma tuni tana Nigeria safy tazo ganin kayan lefe� tayi mamakin�� bata� ga na kisna ba, ba� tayi kwaron� baki ba ta tambaya aunty zee "ina kayan kisna� na fadar kishiya� .. "?shiru sukahi mata gabadaya� dan rasa abinda zasu fa?a mata "tambayarku nake kun min shiru ina kayan kisna ko ita bazai mata� komai ba "?Kisna dake kwance tana� tunani ta� yunkura ta mike zaune� "bai min ba kuma ban damu ba saboda har yanzu ina da tarin kayan da ban yi amfani dashi ba "gaskiya wannan ba adalci bane ke kuma� ba hujja bane dan kina da kayan da zakiyi amfani dasu ,yau� ace Aliyu bashi da kudin da zai siya muku ku� biyu ne sai ki ?auki hakuri amman yana da ninkisu da ko mata dari zai aura a rana daya zai iya hada musu kayan lefe, gaskiya�� aunty zee ban ji dadi ba� ya kuna kallon yadda� Aliyu ke wulakanta� kisna amman ku� kasa� ?aukar mataki akanshi� sai ma wani lalla'bashi kuke� sai ya kasheta kuce zakuyi kuka " idanun kisna ya cika da hawaye , aunty� zee ta sauke numfashi tana cewa "safy kenan bazaki fahimta ba, lallashinsa shine mafi alkhairi idan aka yi wani abu� na� ?acin rai idan� dady� ji zai iya janyo gagarumar matsala� wannan auren iyayenmu na murna dashi fiyye da kowani aure� babu yadda zamuyi duk yadda ya tsara� lamarin gidansa haka zata hakura� .."
"Hakuri hakuri hakuri kullum shi ke kashe mata ko saka su kamuwa da wata mummunar cuta safy ta fada cikin ?acin rai "karki manta hakuri shine jigon rayuwar duniya Allah yace kuyi hakuri lallai ni ina tare da masu hakuri ,hakurin shi karan kanshi aikin lada ne ba kuma� kowa� allah yake bawa baiwar hakuri ba inji cewar aunty zee.
"Haka ne Allah ya qara mana hakuri� sai dai na dade dasanin kisan na cikin damuwa dan Allah ko zaki iya fa?a min abinda tahi masa har yasa yayi mata irin wannan muguwar tsanar "?
Shiru parloun ya ?auka babu wanda ya sake furta komai ",ko kuwa ban kai matsayin da� zamu iya sanin sirrin juna bane "?Kisna ta kalli� aunty zee fuskarta dauke da damuwa safy ta kamo hannu kisna "dan Allah ki daukeni tamkar yaruwarki� ina son sani abinda kika wa aliyu da har ya rikeki a zuciyarsa ya kasa hakuri ya kasa manta komai "?"Shiru still tayi ta kasa� magana hawaye na kokarin zubo mata bata jin zata iya fadawa wani tahirinta da abinda yasa Aliyu yake mata wulakanci daya ga dama� ."
"Ni da zuciya� daya nake� zaune� da mutum kuma Allah ya sakamun jin damuwarki� a ciki raina , bana zama da mutum don in yaudareshi ko qin fada mishi damuwata, abu daya na dauka cewan mutunci ya hadaka da mutum tou kuyi zaman haka. Mutunci na kawo yarda da juna� wani zubin tana bada amana ma, kuma amana babban amincewa da mutum kesa aba mutum , kuma baya zama me kar6an amana alhalin bashi da kamala, dattaku, girmama na gaba, girmama na qasa, gaskia da haquri da halin mutane , Ina zaune dake tsakanin da Allah� ba wai dan mazajenmu na matsayin aminai� ba, amma wariyar da kike ta nunamun yau ya qureni wacce ni a wajenki? Shasha? Ko kuwa sakariya wanda zaki dinga 6ata lokaci daita ? Ko kuwa banza kike kallona? Ko mara illimi? Ko mara tunani? Ko mara sanin ya kamata? Ko kuwa yarinya qarama wacce� bata san komai ba? Ko wacce� bata san meye rayuwa ba? Duk abin da kike nunamin yana kunshe da wannan sannan rashin daukata yadda na daukeki yasa bazaki fadamun ba saboda kila bazan fada miki kiji ba ko bazan baki shawarar da ta dace ba ko kuma zan fallasa sirrinki ga wasu� saboda kina mun kallon wawiya wacce� bata san me take ba.
"A yau na yarda� zaman da muke� bashi da anfani kuma zaman da muke bana amana bane� in dai bazamu ji damuwar juna� ba ,mu bawa juna sharawa ba� zaman munafurci ne.
",Wallahi idan�� na tambayeki damuwarki kika ki� fadamun�� bakisan zafin da nakeji ba amma sai in barki sbd kar in daga miki hankali ko takura miki, babu komai sabon sanayya game da rayuwa dama nasan irinta ,kuma bazan daina aminta da aminta dake ba� , kuma� bazan daina jin zafin ciwon dake damunki ba a kan Aliyu� nagode� sosai da yadda kika nunamun matsayina da kuma yadda kike zaune dani na rashin yarda , na hakura da son jin komai dan ko kin bude bakinki�� qarshe� bai wuce kice "bazan gane abinda ya hadaki da mijinki ba "� Nagode sosai wlh tunda ta soma magana kisna take kukan zuci dana zahiri safy ta mike tsaye ta dauki jakarta ta rataya zata wuce kisna tayi saurin riko hannunta cikin zafin nama tana kallon aunty zee hawaye na gangaro mata.."
"alamar tayi� magana� aunty zee tayi mata dan haka a hankali tace " kiyi hakuri ki� zauna safy ba wai naki fada miki labarina ba ne� dan ina tunanin wani abu� ko zaki fallasawa wani illa bana son� Tina abubuwan da suka faru dani sannan asalina ni mai zurfin ciki ce bana fadawa kowa damuwata idan ba mutun ne da kanshi ya fuskanci haka ba� safy ta zauna tana kallonta cike da tausayawa " safy abinda ya faru dani� ciwo ne dake cin zuciya ,ni kaina na kasa yafewa kaina abinda nayi� bare ya� Aliyu ,damuwa kuwa muddin Aliyu bai sauko daga dokin nakin� daya hau ba haka zan kare rayuwata cikin damuwa da garari� tunda nasan dan ra'ayin kanshi bazai sakeni ba sai dai idan iyayena ne suka bashi umarni "safy Kowane dan adam akwai� ciwon da Allah ke daura masa wani gurgu wani makaho wani kurma da sauran ciwuka da dama amman ni� Allah da ya tashi sai ya jarabeni da ciwon kaunar wani halittan mutun� a�� sheakaru�� goma sha� biyar data gabata a lokacin ina jss one ......."
Waiwaye.....
Mmn sudais
????????????
�CUTAR DA KAI
� �� ????????
????????????
Page 17
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan� littafin na kudi ne� ,mai bukata karanta shi� zai� tura 500 ta wannan�� account number� din� 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an� tura sai a turawa wannan number alert� +234 803 238 4602�� domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi� sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .� "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi� za'a iya tuntu'bar� Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos� lace da kamfala� ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da� chiganvy, volyal lace� duk akan farashi mai sauki ,ga mai� bukatar� siyan ?aya ko sari� yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Aunty�� zee ,� aliyu� sakina� wato� ni� iyayenmu� abu� daya� ne ,uncle garba� shine�� mahaifin� aunty� zee , sai� uncle � yahaya�� wanda� ake kira da� bature� shima yana� da � ya'yansa� ,sai� haroon�� wanda�� ya� kasance� mahaifin�� Aliyu�� sai� salaha�� wacce� ta�� kasance�� mahaifiyata� ��, dukkaninsu�� uwa ?aya uba� ?aya� suke�� gabad'ayasu� hajiya� sakina� ce� ta� haifesu wacce� muke� kira da hajiya�� kayi�� sanadin aure� ne� ya kawota� garin lagos� da� zama� ita da mijinta�� alhaji sani� sai� dai� asalinsu ita� da� mijinta�� zarma� ne� wato� yaren� zabarmawa ,�� haifaffun�� kauyen�� ilo� ne� dake ?ar?ashin��� hukumar � bagudo� dake� jahar� Kebbi , sunan� kakata� ta� gurin� uwa nace� shiyasa� ake� kirana� da�� kisna� dan� boye� sunan� ."
� � Alhaji�� Sani�� dan canji ne� a�� unguwar � yaba� dake� kusa� da ojuelegba a garin Lagos� ,yayi� rawar� ganin��� gurin�� bawa� yaransa�� ilimi addinin dana� boko� sai� dai karatun� nasu� baya wuce iya�� secondary� school yake� dakatar� dasu� ya sanyasu� cikin� irin� sanar da� yake� wato canji, yaransa� maza guda biyu� aikin�� canji�� suke� ban da� mahaifin�� Aliyu� wanda� ya� sakawa ransa son� karya� da son� cin� rayuwar� duniya ,� baya� zuwa� aiki� kamar yadda sauran� yan'uwansa� ke ?o?arin� ganin sun gina kansu� ,� kullum� shikenan� kwanciya a d'aki� kusa da hajiya kayi ."
Duk� da� wannan kwanciyar� da� yake� baya� rasa�� kudin� kashewa daga� hannu� yammatan� da� yake dasu�� kala dabam� dabam�� yoroba, Igbo� , hausa� har ma da yarensa� saboda� � Allah yayisa� da tsananin� farinjinin� � yammata saboda� � shararraren kyawun � da� Allah yayi masa�� na bugawa a jarida� da� ?aukar� hankali� kusan kyawunsa Aliyu� ya� d'auko� shi din� fari� ne�� sol �� shi da mahaifiyata�� sa?anin� jinsin� zarma da mafi yawancinsu� bakake ne , suma� asalin�� kyawunsu � sun� dauko�� ne daga� mahaifiyarsu�� dan�� hajiya kayi�� fara� ce� sol� ko digon� baki babu ajikinta haka� shima alhaji sani�� fari� ne� sai dai� ba sol kamar� hajiya� kayi ba� ,bayan� kyau da Allah yayiwa haroon� har da tarin ilimin� boko� domin kuwa� ?wa?walwarsa naja� sosai�� dan� har schoolaship� ya� samu� zuwa� uniLag�� shi� da abokinsa� damilola� , sai� dai Alhaji sani ya hanashi� , hatta� mahaifin dami sai daya� saka� baki� yace�� "idan rashin ku?i�� ne� yasa� zai� dakatar da karatunsa� gwamnatin ce zata dauki nauyin� komai amman Alhaji sani� yaki� yarda yace "shi iya secondary School� kawai yake� da bukatan� yaransa� suyi� tunda� sun iya karatu da rubutu shikenan , haka mahaifin dami� ya hakura ya tura d'ansa ."
Hajiya � kayi�� tayi fama da�� haroon�� akan ya tashi� ya� nemi na kanshi� kamar� yadda yan'uwansa� ke yi�tunda bai samu damar� cigaba da karatunsa ba� amman�� yayi� kunnen uwar� shegu� daita� har daga� karshe� itama ta dinga� biye� masa tana� bashi� cikin� kudin�� da �� manyan� ya'yanta� ke� bata hakan� yasa� kyawun haroon� sake� fitowa� saboda tsadaddun� kayan da yake� sakawa� jikinsa� ya famtama� gari� gurin abokai ,� duk� sanda uncle garba� yayi� masa maganar� aiki� kuwa� ranar babu zaman lafiya� a gidan ya� dinga� nunkurfici kenan� yana� cewa "shifa� ba zai iya� harkan� canji� ba� ci� baya ne agurinsa �� dan� ba zai iya tsayuwa� a bakin titi yana kiran� mutane suna masa wulakanci�� ba� su da sukaji� zasu� iya� su cigaba�� da� tsayuwa akan�� titi� bai� zai hanasu ba� amman shi bazai iya� ba , iya gata hajiya� kayi� ta� nunawa haroon� , duk abinda� yake so tana masa� saboda kasancewarsa�� mai sunan�kanin� mahaifinta� kuma shi ya riketa har aure tana ji dashi sosai � .."
"� Mahaifina��� kuwa�� asalin� iyayensa�� yan� kano� ne a karamar hukumar� kiru� , sai� dai shima� zama ne ya kawo iyayensa� lagos�� ,� anan� cikin� garin lagos aka haifeshi� a unguwar agege shi� da sauran yan'uwansa�� ,kakana� na� gurin� uba� alhaji lukman shararraren�� mai� arziki ne�� wanda� sunansa ya shahara� a� jahar� lagos sannan� ya karad'e�� sauran� garuruwan dake cikin� nigeria kasancewarsa� ?an siyasa , Alhaji� lukman�� yana� da� tarin ya'ya da yawa�� wajen su a shirin da� shida� ya haifa , ya mallaki� maza da mata� ,maza� shabiyar mata� goma� amman gabad'ayansu� kansu a ha?e� yake duk da wasu daga� cikinsu� sun mutu sauran� ashirin a raye� , mahaifina� yana� da yawon� yan'uwa� sai dai yawansu� bai sa kansu ya� rabu ba ,� hakan� kuma� ya� samo asalin ne agurin� mahaifinsu� shi ya� ha?a� kan ya'yansa� ,hakan� yasa� yaran suka taso� kansu� a� ha?e� cikin tsananin son juna babu � ruwansu da wannan� uwarsu� ?aya ubansu� ?aya,� wannan uba� daya ne , suma� haka� zalika� iyayen ma� kansu� a� ha?e� yake� haka� ma�� jikoki� muna matukar� qaunar junanmu � .."
" mahaifiyata� salaha da mahaifina Alhaji� realwan sun � ha?u ne a wani zuwa bikin� abokinsa� idiaraba� soyayya mai karfi ta shiga tsakaninsu� ,sunyi�� aure�� bayan gwagwarmayar�� rayuwa da� mahaifina� ya�� sha kafin� mahaifin mahaifiyata� Alhaji sani� ya� yarda da aurensu� a cewarsa� ba zai ?auki tilon� diyarsa mace ya bawa� � bare�� kuma� yare� da ban� ba zarma d'an'uwansa ba , dan asalin� zarma� basa bada auren� ?a?ansu ga wani yare� baya� ga yarensu bisa� nasu ra'ayin ,dan har� yanzu� ba kowane bazabarme� ke� daukan ya'yansa� mata� ya aurawa�� bahaushe ba , sai dai zabarmawan� dake�� zaune� a�garin� lagos suna� kokarin su bawa bahaushe�� idan sun san asalin�� daga� ina yake� kuma� sun san halinsa amman� yawancin na kauye� basa bada yaransu� saboda suna ganin� hausawa basa rike aure� ga saurin saki , har yanzu� har kwana gobe ba� kowani� zarma ke daukan� d'ansa ya bawa bahaushe� ba� sai dai su kan� yarda ?a?ansu maza� su auro� ya'yan hausawa� mata� ."
�
�� Tun�� bayan� da'akayi auren� iyayena� Allah bai nufesu� da� samun haihuwa� ba� sai da suka kai� kimanin� shekaru goma� da aurensu sannan� Allah ya basu haihuwar ya badamasi , yayinda� a wannan lokacin� tuni�� uncle� garba� da uncle bature sun yi aure kuma a rana daya� kuma� duk yaren� zarma� suka� aura� mazauna� Idiaraba .
�� bayan� bikinsu� bada jimawa� ba� hajiya kayi ta koma� ilo� da zama ita da mijinta� kasancewar girma� ya� soma zuwan musu� wanda� kusan al'adar� zamar ne basa karashe� rayuwarsu a wani� guri sa'banin garinsu� na haihuwa , duk yadda suka kai ga neman kudi� aguri� da zarar girma� yazo musu zasu tattara� su koma jaharsu su� cigaba da rayuwa� ..."
� A� wannan� lokacin kamar� yadda muka samu� labari� uncle haroon� bai bi bayan iyayensa� zuwa ilo ba acewarsa� mai zai yi a kauye� babu� wuta� babu network�� babu jin dadin rayuwa� tsakaninsa da kauye� sai� dai kallo ya tattara� ya bi wani abokinsa� farhan� zuwa� jos� ,duk sanda� mommy� taje ilo� gurin�� mahaifiyarta� dan kai mata� ziyara ta dinga mata� kuka kenan akan uncle� haroon� tare da bar mata wasiyya� iri iri akanshi� ,� "Idan� garba da bature sun� juya masa baya� salaha� karki� juyawa d'anuwanki� baya " ina son� babakarami� tamkar raina ,dan Allah� kema ki so shi kamar yadda nake son shi� ki� janyosa� jikinki� ko bayan� raina� idan Allah yasa� ya� dawo kuka hajiya� kayi� keyi sosai wanda� har� yasa mommy� kuka�� suka�� rungume� juna gam� suna� kuka yayinda Alhaji sani� yayi� shiru yana Kallonsu� cike da takaici da bakinciki� dan duk� tautaunawarsu yana shiga� kunnuwansa , kuka� suke kamar ransu zai� fita� ,�� cike da zafin zuciya� � alhj sani� ya �� tako� zuwa inda� suke�rungume da juna�� ya� fara� magana cikin zafin� zuciya� yana cewa" momy� � karki� kuskura� ki ?auki maganar� mahaifiyarki� da� mahimmancin� da zai sai� ki damu rayuwarki� akan�� takwaran Alhaji � dan� ko ya dawo garemu � bashi da muhalli� � acikin�� gidan� nan,� ban ciresa� a cikin� ya'yana ba amman na ciresa a cikin� zuciyata dan bazan�� amshesa ba� ,ba� dai yana gudun zama damu bane� saboda bamu da arziki yaje� duniya ce gashi nan gata wanda bai zo ma tana jiransa "hajiya� kayi� ta zabura� ta� mike� tsaye� tana fuskantar shi� cike� da mamakin� jin furucinsa sannan � tace� "saboda� me� zaka fadi� haka� alhalin� d'anmu ne babakarami� bashi� da iyayen da suka fimu ",ana ki tunanin� ba ai shi bai daukemu� a matsayin iyaye ba� , kafin kace me gurin ya hargitse da magana� da rudani� tsakanin hajiya kayi da Alhaji sani� zuciyar hajiya� kayi ta tsinci� kanta� cikin� rashin natsuwa� da jin hukuncin� mijinta� , ranar tamkar mutuwa� akayiwa� a gidan�� mommy� da� hajiya�� kayi�� babu� abinda suke sai� aikin zubar da hawaye yayinda� shi� kuwa a lokacin� haroon� yana can� yawon duniya bashi wannan� gari bashi wancan� gari� duk garin da yasan zai ji dadi zashi ,kullum kuma� cikin� samun sabbin� abokai da yammata� yake� kuma har� wannan lokaci mata basu� daina kashe masa kudi ba� , a hankali� har� ya� shiga� harkan� neman� mata� da smoking� kamar yadda� momy�� ta� samu� labari�� mata na biyansa� kudi dan� ya� kwana� dasu , ranar� kuwa momy� tayi kuka� tamkar ranta zai bar� gangar� jikinta� bata fadawa kowa ba ranar da� zazza?i ta kwana a jikinta ta aika masa sako� ya dawo gida� ya bar harakar da yake duk abinda� yake so zata masa� amman yaki yace shi yanzu bazai iya rayuwar gida ba � ..."
Numfashi�� kisna ta sauke a lokacin data zo nan� sannan� ta fuskanci safy fuskarta� cike� da tsananin damuwa tace�� "a� iya� nan zan dakata� bazan� iya cigaba� da bakin labarin ba� saboda� akwai� wani� boyayyen sirri� akan� ya aliyu ba kuma zan� so wannan sirrin ya fito� daga bakina ba� ta karasa maganar wasu hawaye na gangaro mata� safy ta numfasa� tace ,"to ai baki� fa?a� min yadda kuka� yi aure da Aliyu� ba dangantakanku kawai kika fada min ni rayuwar aurenku nake son ji " "Muddin� zan fa?a miki� yadda muka yi aure� dashi dole� zan bayyana wannan� sirri�� " .
murmushi safy� tayi sannan tace" kisna� kenan� ba dai zurfin� ciki� ba� sai naji kin� sake� shiga raina ina matu?a� son mutun mai rike� sirri wanda samun irinku� yanzu kuke da matukar� wuya, kisna� ta gyada�mata� kai� kwayar idanunta na kallon sama dan� ita� ka?ai� tasan� yadda take� jin zuciyarta a� hankali� ta mayar da idanunta�� zuwa ga safy� ta cigaba da magana "ciki�� ba'a yisa� dan� abinci kawai� ba duk mutumin daya� kasa rike sirrinsa karka� yi� tunanin zai iya rike na� waninsa ta karasa� maganar hawaye na� sake� gangarowa daga�cikin kwarnin� idanunta� "wannan� magana�� taki haka take amman�� naso� naji yadda� kuka yi aure da Aliyu�gaskiya " parlou'n� ya d'auki shiru� babu� wanda ya sake� yin magana har aunty� zee wacce ke aikin mayar� da� kayan lefe cikin� jakunkuna, " Kisna� kiyi hakuri ki daina kuka� bana son� ganin hawayenki yana sani jin wani iri wallahi� "ai� indai kisna� ce yanzu� haka take� abu kankani ke sata� kuka� sa?anin da� ta mike ta karaso kusa da kisna ta rungumeta suna kukan tare wani abu ya tokare makoshin Kisna dan komai� daya faru ya shiga dawo mata daki daki� suna cikin kukan muradi ya shigo parlou'n ya iske su
cikin� wannan� halin� suna kuka safy na basu hakuri�� saurin katse sallamar yayi�� daidai� lokacin da aunty zee ke magana murya can kasa� tana gogewa Kisna� hawayen " .
kyawawan� idanunshi masu� matukar kyau da haske� ya sauka akan kisna� dake zaune tana matso ruwan hawaye�tamkar wacce aka yiwa mutuwa � tare da� kare mata kallon tsab� idanunta sun canza daga� fari zuwa kore , a hankali ta d'ago idanunta suka� hade da nashi wani irin mummunar faduwar gaba� taji� ,take� gaba-daya ilahirin jikinta ya dauki rawa� lokacin da kwayar idanunta ya ha?e da� nashi kallonsa ka?ai nasata jin� abu biyu a lokaci� daya, faduwar gaba� tare da alfahari � kasancewarsa�� uban�� ya'yanta� .
kusan minti�� biyar�� ya�� dauka� tsaye a bakin kofar dakin� yana Kallonta sannan� ya� soma takowa a hankali yana mata kallon kasan ido ,nazarin yanayinta� yake, wannan yanayin daya gani a tattare daita yanayi ne na damuwa dan kuwa idanunta sun tabbatar masa da haka guri ya samu ya zauna akan kujera� yana kallon safy� dake faman zuba sannan yana kallon� kisna� ta� gefen� idanu muryarsa� a kasalance ya soma magana� cikin� tsigar� tsokanar� safy �� "ya�� kika ga�� kayan� amaryarta sun bugeki�� ko "?"Sosai� kuwa duk� sun�� burgeni � sai� dai� gabad'aya kayan sunfi dacewa� da kisna ba wannan� mai� kama da busashen bishiya ba, ko ka taba ganinta da irin wannan wa?an kaya"?ta karashe maganar cikin tsigar wasa tare da yunkurawa ta tashi "wannan� kuma son ranki kika�� fa?a�� saboda� �� kina� da wata manufar� �� munafurci� � � � � a ranki� ai sai�� na� �� zuga� mijinki ya qara� aure� " kalmar munafurcin� daya dangantata dashi� � ya mugun bata rai� murmushin� � takaici� tayi�� tana rataya� jakarta� "kai ma daka hakura mai mata kamar kisna mai zai yi da wata nawal din banza mai siffar munafuka�� "? Ta fada tare da� � nufi kofar� fita tun kafin ya antayo mata bakar� magana data fi na farko� tana cewa "sai anjimanku " aunty zee ce� ta mike tayi mata rakiya� har haraban gidan kalmar ta bala'in bata masa rai zuciya� tazo� wuya a hankali ya� dinga girgiza� ?afarsa�� daya�� ...."
Kisna � ta� mike� tsaye ta karasa inda yake�� ta�� durkusa� muryarta� cike da rauni tace "sannu da zuwa " ta'be baki yayi batare daya amsa mata ba , bata damu� da rashin amsawarsa ba tunda idan da� sabo� ta saba da halinsa� .
� ta� � soma� cire masa� canves din dake sanye� da kafafunsa hawaye na ziraro mata sanda ta karasa cire masa kafafunsa ya saura da� safa kawai� , ita kanta� aunty zee data dawo parlou'n� ta� ganta� � durkushe a gabansa kasa daurewa tayi sai da wasu suka qwalla zubo� mata �ta� kawar � da kanta� tare da danne abinda taji bawai shishige masa da kisna� take bane yafi damunta irin banzatar da rayuwarta da yake�� kai� tsaye� juyawa tayi ta nufi kofar fita� � tana� goge� � hawaye� "zainab� ya� kira� sunanta�� muryarsa a dake cike da� ?acin� rai� � tsayawa�� tayi� cak� batare data� juyo ba�� "kowa� murna � yake� akan� auren� nan da zanyi� banda ke� �da wannan yar iskar� me� yasa kika�� manta abinda� yar iskar nan� ta� aikata� ga rayuwata kunnuwan� Kisna � suka jiyo mata sautin muryarsa� yana fadar haka a can kasan makoshi�, kamar� ta cigaba� da durkuso a gabansa ta cigaba da sauraronsa tare da� rarrashinsa da bashi hakuri sai zuciyarta ta haneta dan haka ta mike hannuta� rike� ta canves dinsa� tana kokarin hawa� sama� kamar zai mata magana sai kuma ya fasa� ya cigaba da magana "wallahi� kina biyewa son zuciyarki dana wannan abar sai dai bata isa bakincikinta ya kasheni ni kadai ba kamar� yadda taso faruwar hakan� kafin taga mutuwata� ina tabbatar miki ni ne zan soma ganin nata duk da� nima nasan� bazan cigaba da zama ba amman wallahi tallahi ba zan barta tayi rayuwa mai dadi ba ina nan akan bakana har sai nayi magani iskancin data min numfashin Kisna ya soma fita da sauri da sauri , ta kasa cigaba da daga kafafunta aunty zee ta gigice ta juyo tana kallonsa cikin tsananin damuwa itama� Kisna ta juyo tare da tsura masa ido canves din hannunta ya subuce� shima kallonta yake� cikin� tsana muryar a zafafe Kisna ta soma magana� cikin kunar rai�� "kai� cika�� mutun� mara imani���� hakika� na soma danasanin kasamcewa� mata kuma uwar yayanka� a rayuwata� ,alfaharin da nake na kkasancewarka ubansu Aryan reef� da janye domin sun yi hasarar� uba wallahi� ,kasani� wani� bakincikin ne dabam� zai kasheni ba sanadin � ciwon zuciyar da kake kokarin haifa min ba kuma� duk abinda kake yi Allah yana kallonka zai saka min sannan auren nawal da kake ganin yana cikin bakinciki da zaka kunsa min wallahi� ko� ajikina� saboda banga� abinda zai sa na daga hankalina akan matar da tsinannu kadangarun bariki suka gama da rayuwarta� yar iska da kowa yasan ba yar mutunci bace kawai bakar zuciyarka ce ta hanaka ka fuskanci komai ni kuma da kake kira da yar iska duk iskancina ban bari yan iskan kadangaru bariki sun .........."
shiru tayi sakamakon toshe mata baki da aunty zee tayi tana girgiza mata alamun tayi shiru� saurin cire hannu aunty zee tayi a bakinta� "ki bari na fadi�� abinda ke raina ta yaya zai dinga dangantani da kalmar iskanci wallahi duk� matakin da kake shirin dauka akaina ka dauka amman ka kwana da sanin cewa Allah bazai barka ba saboda ina da hakki akanka kuma babu inda Allah yace dan nayi maka� laifi ka tauye hakina daya rataya a wuyanka ya mike a zuciye yayi kanta yana huci� ya daga hannunsa�� zai doketa� yana auna mata zagi aunty zee ta kare� "haka zaki� kare cikin tsananin� bakin ciki a gida nan rayuwar farinciki sai dai kiga ana yinsa a wani gida .."
� "da ikon Allah sai Allah ya kunyataka,�� karewa cikin�� bakinciki tana gurinka mutumin da baya yafiya tunda har nadamata bata sanya kaji zaka iya hakura da abinda nayi ba hakika zaka ga yadda rayuwa zatayi da kai hakina dana yayana bazai barka ka zauna lafiya ba aunty da zee ta rikesa� gam da hannuwanta duka tabashi hakuri � saboda jikinsa dake tsuma�� da kyar ta samu ya zauna yana huci� duk cikin maganganun ta babu wanda ya taba zuciyarsa da tsaya masa arai kamar kalmar data danganta nawal daita take gumi ya rufeshi gabadaya ya nemi natsuwarsa ya rasa ji yake kamar zuciyarsa zata buga a yanzu da ya soma� jin soyayyar� nawal na dan� shigarsa shine zata fadi mummunar kalma akanta yasan tayi haka ne dan kawai ta bakanta masa amman bazai yi sakacin da zuciyarsa zata amince da kalamanta ba,cikin tsananin zafin rai Kisna ta� juya� cikin sauri�� ta hayewarta� sama zuciyarta kamar zata� buga ,itama aunty� zee� ta fita ko� dan� rarrashin data saba yi� masa� a duk sanda ya hau sama bakinciki yasa ta kasa sannan taki masa magana akan yadda za'a yi da kayan lefe dan nan ta barsu yasan yadda zai yi dasu ai ta gama mai wuyar , duk yadda zuciyarsa taso ya yarda da kalaman Kisna akan nawal� kin yarda yayi domin ganinsa� yana�� yin� nasara akan komai dan tun daya taso yake samun nasara arayuwarsa yana da tabbacin zai yi nasarar samun nawal cikakkiyar mace a gidansa� kamar yadda ya saba nasara� dogon � tsaki� yaja� wayarsa dake qara ya ciro yanayin yadda ya soma magana kasan shi da mommy ne.."
Tana� tsaye a dakin� tana datasanin abinda tayi ya shigo dakin � yana� cire yar� saman�� rigarsa� ya ajiye akan gado ta karasa zata tayashi cire sauran ya dakatar daita yana zabga mata harara taja ta tsaya tana kallonsa ta madubi gabanta na cigaba da faduwa ",sannu tantiriya Kinga�ma ci min mutunci� ke da wancan yar rainin hankalin yanzu� shine ?an iskanci zaki wani nuna ke mutuniyar arziki ce� yayi maganar yana� ajiye rigar� akan� wanda ya cire ya ?alle agogon diamon din� dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye "bai kamata kaji ciwo ba , babu inda� maganata ta shafi ta safy data� biyayyar aurena da� kai� ,magana ka fada na baka amsa daidai da maganarka meye abun daukar zafi? "shiyasa fa idan baki yasan abinda zai fada bai san abinda za'a maida masa ba idan baka son ina fada maka babu dadi akan komai kaima ka canza dan Allah ma daya haliccemu� muna saba masa kuma mu dawo mu rokeshi ya yafemana bare mu yan adam yakamata ka canza ka manta abinda ya faru mu rungumi rayuwarmu idan kuma rayuwar daka zaba mana kenan shikenan sai mu cigaba tunda ta soma magana bai kulata ba haka bai dago ya kalli inda take ba� zai shiga bayi� tace "ranka shi dade akawo� coffe ko akwai abinda� kake .. ....?"
Bai� tsaya� jin abinda zata fada� ba ya shige bayi ya rufo kofar da karfi ya� shiga bathtube ya� tsaya tare da kuna showel� a hankali ruwa ke tsiyaya ajikinsa a hankali komai ke dawo masa tun daga maganar� �� safy�� har zuwa wanda� Kisna ta�� furta� masa tsaki yaja yana furzar da iska safy� tana�� yiwa rayuwar� gidansa shishigi kafin ya dauki mataki zai fara� fadawa mijinta daya ja mata kunneta sannan ya dakatar daita daga zuwa� gidansa har� ya kammala zuciyarsa na masa zafi da tuttukin bakincikin "ko ina ruwan ta da rayuwar gidansa "?
Ya fito kungunsa daure da towel fari hannunsa rike da wani ,ga gabobin kirjinsa da damtsen hannunsa sun bude kana ganinsa kaga dan kallo dan alamun motsa jiki ya bayyana ajikinsa saurin ?auke idanunta tayi dan kallonsa na haifar mata da damuwa muryar a sanyaye tace�� "me zaki ci "?yayi mata banza ya wuce ta ya karasa ya bude wardrobe kayan shan iska ya dauka gucci farare� tass� wando da riga�� ya saka� rigar ta kama jikinsa sosai� dam ana iya hango murdewar jikinsa da yadda karfin jikinsa yayi tasiri� sumar kanshi sai kyalli� take ya sanya fillifas� fari� da facing cap fari� ya dawo gaban madubi yana kallon jikinsa yana fesa turare ya ajiye kwalban turaren ya dauki system dinsa� zai� fita ta sake sanyawa jikinta jarumta� tace "inda ka dawo mai zaka ci� ?"�� dan� ina� son na dafa maka abinda zaka� ...... .."katseta� yayi ta hanyar ce mata "enough kisna kinsan� bana son damuwa da yawan naci ko ? " dole sai na fadi abinda zanci� "? Ke baki san abinda ya dace ba saboda hauka ne acikin tunaninki�� kike tambayata ya karasa maganar yana� k� nufar kofar dakin . "
"Allah ya huci zuciyarka
ta hanzarta bude masa kofar fuskarta babu alamun damuwa� tayi masa rakiya tana tsaye har� sai� da taga tashin motarsa� sannan ta dawo zuciyarta� cike da tunanin ,� sosai� take� jinsa� ajinin jikinta bazata iya rabuwa da shi ba sai dai ta daina daukar duk wani iskanshi yana mata zatayi masa zata bashi mamaki dan bazata� saba alkawarin da tayiwa kanta ba sai ya dawo ya rusuna mata kafin wata biyar dinsu ya cika ..."
Bayan muradi ya bar gidan gidan nasir ya nufa�� bai shiga� cikin gidan ba ya tura mai gadi tare da mai gadi nasir ya dawo nasir na sanye da kananan kaya wando tree quater sai shirt yaja ya tsaya yana binsa da mugun kallo cikin tsananin zafin rai "muradi lafiya ka tsaya daga waje kamar wani bako?a fusace muradi ya� katseshi nazo in sanar da kai kajawa matarka kunne ta daina yiwa rayuwar gidana shishigi idan ba haka sanadin ta'adancinta zai haddasa gagarumar matsala a tsakaninmu "haba muradi me yasa zaka fadi haka bayan ba ita bace silar haduwarmu tare fa matanmu suka bude ido suka ganmu bai dace ka fadi haka� ba na maka alkawarin zan dauki mataki akanta� da kyar nasir ya shawo kanshi sai dai yaki shiga gidan daga nan yayi masa sallama ya wuce inda zashi
A daren kasa runtsawa yayi� duk yadda zuciyarsa ke� bukatar natsuwa, gashi yanayin garin yayi sanyi�zai yi dadin bacci� amman� ya kasa samu ajiyar zuciya ya dinga saukewa wanda duk Kisna tana iya juyowa , abubuwa zuciyarsa ke tunawa zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu aka yasa ihu ko zai ji sau?in zafin da take masa gani zai juyo inda take tayi saurin kawar da idanunta tare da runtsewa sai da yayi mata duban tsanake� ya tabbatar da bacci take sannan ya mike ya karasa inda yake ajiyar abubuwansa masu mahimmanci� ciki har da sirrin daya shafi rayuwarsa� tun daga kan mahaifiyarsa� har zuwa rayuwarsa da Kisna �� bude karamin akwatin zinarin yayi wanda agurin gasar kwallon duniya yaci ya cire wani kyakkyawan diary mai tsananin kyau ya mike ya fito daga dakin ya nufi parlou'n sama ya zauna� idanunshi na kan diary yadda yake kallon diary haka komai ke dawo masa� a hankali� kamar yanzu abun ya faru ya bude� ya soma bin komai daki daki� har yazo inda mahaifiyarsa ta hadu da mahaifinsa mutumin da yake jin tsanarsa fiyye da kowa a duniya, bayan shi sai Kisna da afra wadan nan� mutanen bazai taba manta su a rayuwarsa ba domin kuwa sune mutanen da suka hujijiga rayuwarsa ..."
BENUE
� daga�� garin� jos benue haroon� mahaifin Aliyu ya nufa ya cigaba da fantamawa� yadda ransa ke� so ga mata ga kudin holewa� da yake samu daga gurin yammatansa dan ta kai ta kawo� baya kula ya'yan talakawa sai ya'yan masu kudi ,yayan talaka sai dai su kalleshi su kyasa amman babu fuskar da zasu� kusanci� inda yake ba dan suna� jin� tsoro ko bazai� saurarensu ba kawai kwarjinin yake� musu� cikin haka ya hadu da wata yarinya mai suna Benedicter� gebrel�� asalinta� yar� kauyen� gishiri ce amman suna zaune acikin benue� ,
benedicter� dai diyar� mai� kudi� ce sosai� a garin� Benue� wacce ta kammala� da karatunta na gaba da secondary a kasar enugu� tana�� aiki� ne a� karkashin pot-ortority ne a garin� benue, tana samu kudi sosai ,mahaifinta ya jima da rasuwa dan a lokacin yana nema shekara goma ,ba wani girma tayi ba amman a lokacin mahaifiyarta ta damu tayi aure� dan lokacin shekarunta bazasu fi 25� ba kullum sai mahaifiyarta tayi mata mitar ta fidda miji sai tace mata ita bata samu wanda take so ba ,a lokacin akwai wani dan kawar� momynta� dake maseefar sonta dan kusan gaban kowa yake nuna� yana sonta tun daga lokacin dataji yana sonta ta dauki tsanar duniya ta daura masa ga wasu bad habit d'insa data tsana shaye shaye ga bala'in son mata duk macen daya ganin sai ya kyasa� wata rana mahaifiyarta ta sameta akan�� nanyak� domin son sanin� ko tana da ra'ayinsa� bata mata mutsu� ba ila kalma daya data fahimtar da mahaifiyarta� bata son nanyak ya nemi matarsa a gaba itama zata kawo nata miji kwatsam� ta ha?u da haroon
sanadiyyar saurayin�� kawarta ,� kallo ?aya tayi masa taji ya shiga ranta har taji zata iya aurensa a lokacin da bai wuce shekara�� 30� a duniya ba, tashin farko ta� nuna masa� tana son shi kuma da aure sai dai� ya nuna� mata� shi bashi da ra'ayin yin soyayya ko� aure a halin da yake ciki
a lokaci� kawarta Elizabeth� tace " dicter Karki wahalar da kanki� wannan guy din� bashi da lokaci soyayya�� bare� lokacin� wani aure , gashi� baya zama guri daya kamar mai aljanu haka� yake bashi nan gari� bashi wancan gari� gashi duk abinda kika tsana daga nanyak� yana aikatawa yana shan sigari kamar hauka� kuma yana mu'amula� da mata dabam dabam� nasan kyawunsa ne ya rud'eki� ko "? dicter� ta girgiza mata kai alamun ba haka bane� "ba kyawunsa bane ele� har ga Allah ina son shi kuma zan iya muslinta� saboda shi matukar zai aureni� halinsa� kuma zan sauya shi� "da� digiri dinki da kyawunki dicter� zaki tsaya� 'batawa kanki lokaci akan wannan "?" jobles� ne fa bashi da aikin yi� sai zaman banza� da shaye shaye� "koma dai menene ele ina son shi� haka� kika sani ko ta dalilina� ya samu natsuwar zuciya� ya zauna� guri� daya har ma ya daina abinda yake� gyada kai kawai Elizabeth tayi tare yi mata�� addu'ar� fatan samun nasara�tunda taga ta zurma� .
a hankali� dicter� ta dinga shigewa� haroon�� tana fahimtar� dashi yadda take jinsa a zuciyarta� dariya maganarta ta bashi� tare da mata� wani irin kallon kasan ido wanda ya zame masa jiki� dan ya sha jin ire iren wannan banzar kalmar daga bakin yammata dayawa wanda shi sam bai d'aukesu da wani tasiri ba, dan gani yake har lokacin ba'a haifi matar da zai aura ba,duk yawon garuruwan da yayi bai samu macen da tayi masa ba bama zai kirga mata nawa suke binsa da sunan soyayya� ko aure ba ,har tambayar kanshi yake yaushe ma zai samu wacce zata sace zuciyarsa kamar yadda yake sace zuciyar yammata� ? face to face ya fitowa� dicter� ya nuna mata bai sonta� .
taji zafin ciwon� furta mata haka a ranta� sai dai ta danne� taki hakura da shi ta cigaba da binsa dan su shaku� a hankali� har� shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu tana zuwa inda yake shima idan ya bushi iska yana kai mata ziyara� ganin yadda haroon� ke kawo mata� ziyara yasa mahaifiyarta� ta soma mata mitar� akan lallai tace wa mai zuwa gurinta�� ya fito suyi aure, ta cewa mahaifiyata ta bata lokaci zata masa magana wanda ita tasan har ga Allah ko tayi masa maganar kamar� dagulawa� kanta lisafi� � zatayi dan ba aurenta zai yi ba� tunda ya sha fa?a mata baya shaawar yin soyayya dan baya son ayi breaking heart d'insa ko aure zai yi sai dai yayi kawai ba dan yana son matar ba� ,ganin kyawunta da tarin ilimin bai dauke hankinsa ba yasa ta shiga�� kashe masa kudi� kullum cikin siya masa kaya take� tace zata maida shi karatu saboda lura datayi yana da tsananin ilimi sai dai bashi da kwalin da zai samu nagartaccen aiki shirme ya dauki maganarta tare da sharewa , a tsarinsa wata biyar zai yi� a benue sai gashi ya kusan lasar shekara� ,
sosai suka shaku da juna a cikin irin shakuwar da sukayi ne dicter ta bashi labarinta� ta karashe da� tambayarsa nashi labarin da� garinsa ganin yadda ta ajiye batun soyayya gefe�� take bashi kulawa da� kashe masa kudi� duk kayan data gani muddin zai yi masa kyau sai ta siya masa haka albashi ta idan ta amso shi take mikawa ,shi yasa ya sakankace� daita ya fada mata shi dan wani gari ne� da yadda ake zuwa garin ilo� ."
Haroon� bai iya neman kudi� ba amman ya iya kashewa dan� baya d'agawa kudi kafa duk yawansu�� suna shigowa yana cinyesu kamar wani dan caca a haka dai shakuwarsu ta juye zuwa sha'awa agurin haroon dan � har� suna romancing sosai lokacin daya nemi ya kusanceta� bata hanashi kanta ba dan ganinta�� kamar wata dama ce� ta samu� tunda dicter� ta d'an d'ana haroon�� ta sake� rikicewa� akansa ta� makale� masa taji duk duniya babu abinda� ya isa ya�� rabata dashi ....."
� Aiko shigar farko sai ciki bata fahimci ciki gareta ba haka suka cigaba da muamula har abin ya zame musu jiki kullum suka ha?u sai sun kusanci juna sai biyu sau uku�� sai da tayi wata uku� dauke da cikinsa ta fahimta� cike da murna tazo masa da labarin ciki yayi mata wani banzar kallo� tare da cewa "a she wawiya ce ke ban sani ba"?" me zanyi da wani ciki yanzu da zaki wani kwaso jiki ki zo min da mugun labari� ?
"Ki san yadda zaki yi dashi dan ni ban shirya� haihuwa da kowace mace ba ,ke ban da dabanci irin naki meye� abun yi ciki"?ni yanzu ma shirin tafiya ma nake zan bar garin nan� tayi saurin zaro ido tana takowa zuwa inda yake tsaye yana shirya kayansa " ina zaka tafi ka barni haroon� duk duniya ban taba son wani halitta kamar yadda nake sonka ba, ka shiga zuciyata haroon� dan Allah haroon� karka bar rayuwata ka barni na zamo abokiyar rayuwarka� shi dai haroon� jinta kawai yake yana cigaba da shirinsa har ya gama ya fuskanceta bai ce komai ba "ta kamo hannuwansa duka cikin nata "kamin magana kace na bar cikin jikina ko zan rage jin rad'ad'in dake cikin zuciyata i love you haroon kuma ina son jininka bazan iya zubarwa ba.
Ba karamin haushin� kalmar yaji ba take haushinta ya sake kamashi madadin ya kwantar mata da hankali sai� fixge hannunsa yayi� daga cikin nata yana zabga mata ?atuwar� harara "gaskiya ciwon hauka ya kamaki da har kika yarda soyayya ta maidake haka ya karashe maganar yana ?aukar jakar kayansa tare da goya school bag ya nufi kofar fita tayi�� hanzarin biyosa hawaye Shabe Shabe akan� fuskarta "zan bika dan Allah ka tafi dani� duk inda zaka takarasa maganar cikin tsananin� kuka� "gaskiya kin haukace� wallahi ke yanzu a tunaninki zan iya daukarki� na tafi wani guri dake? " ko ina sonki dicter� bazan daukeki na tafi dake ba bare bana sonki , ke ko� iyayena basu san� yadda rayuwata take tafiya ba sannan bana yawo da kowa bare wata aba mace saboda kullum cikin samunsu nake dan haka ki cire cikin jikinki�� ki cire haroon� a rayuwarki� zai fiyye miki alkhairi ".
"yanzu ko� darajan budurcina daka rabani dashi ba zan ci ba ?
Yayi murmushi yana� mata kallon kaskanci� "darajan spam dina ma daya zama ajikinki bazaki ci ba bare wani budurci� da kullum cikin samunsa nake , na sadu da mata sama da dari biyu� a rayuwata� wanda rabi daga cikinsu duk� viging ne dan haka ki adana maganarki ki san yadda zakiyi da cikin jikinki zai fiyye miki alkhairi� ya raba ta gefenta ya� fita daga� dakin......"
�
Mun sudais
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348060358004
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from www.novels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348060358004 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT